• English
  • Business News
Saturday, August 23, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasar Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Kan Matsayinta Na Warware Matsalar Ukraine A Siyasance

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Kasar Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Kan Matsayinta Na Warware Matsalar Ukraine A Siyasance
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Yau Jumma’a ne, ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin ta fitar da takardar bayani kan matsayin Sin na warware matsalar Ukraine a siyasance.

Bayanin ya nuna cewa, ya kamata a girmama ikon mulkin kasa da kasa, a nuna adalci wajen bin dokokin duniya, kada a dauki ma’aunai guda biyu a kan batu guda. Ya kamata a yi watsi da tunanin yakin cacar baki. A tsagaita bude wuta nan da nan, tare da kaddamar da shawarwarin shimfida zaman lafiya, wannna ita ce hanya daya tak mai dacewa wajen warware matsalar Ukraine. Haka kuma ya kamata a warware matsalar jin kai da ake fuskanta yanzu, a mara baya ga dukkan matakan da za su taimaka wajen sassauta matsalar. Ban da wannan kuma, ya kamata a ba da kariya ga fararen hula da fursunoni, a tabbatar da tsaron tashar samar da wutar lantarki bisa makamashin nukiliya, a magance amfani da makaman nukiliya, a tabbatar da jigilar hatsi yadda ya kamata. Haka zakila, ya kamata a daina sanya takunkumi daga gefe guda, a tabbatar da gudanar da aikin masana’antu da na samarwa yadda ya kamata, gami da ingiza aikin sake farfadowa bayan yaki.

Sannan a yau ne, kwamitin sulhu na MDD ya gudanar da taron bainar jama’a kan hadin gwiwa da kungiyar Tarayyar Turai (EU). A jawabin da ya gabatar a yayin taron, jakadan Sin dake MDD, Dai Bing ya yi kira ga kasashen Rasha da Ukraine da su gaggauta tsagaita bude wuta, da cimma daidaiton tsaro a nahiyar Turai ta hanyar tuntubar juna, da tattaunawa.

Bangaren kasar Sin ya bayyana cewa, rikicin kasar Ukraine babban kalubale ne ga tsaron kasashen Turai. Don haka Sin tana kira ga kasashen Rasha da Ukraine da su gaggauta tsagaita bude wuta, kana EU, da NATO, da Amurka su ma su shiga tuntuba da tattaunawa da kasar Rasha, domin cimma daidaiton tsaro a nahiyar ta Turai.

Dai Bing ya kara da cewa, kasar Sin na tsayawa tsayin daka kan samar da zaman lafiya da tattaunawa nan da nan, da son ci gaba da taka rawar da ta dace wajen warware rikicin kasar Ukraine. (Mai fassarawa: Kande Gao, Ibrahim Yaya)

Labarai Masu Nasaba

Wajibi Ne Sassan Kasa Da Kasa Su Raya Ruhin Jin Kan Bil’adama

Sin Ta Samu Karin Kamfanoni Kusan Miliyan 20 A Cikin Shirin Shekaru Biyar Karo Na 14


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Da Dumi-Dumi: INEC Ta Dage Zaben Sanatan Enugu Ta Gabas

Next Post

Matsalar Tsaro Ta Haifar Da Koma-baya A Jihohin Arewa  —Masari

Related

Wajibi Ne Sassan Kasa Da Kasa Su Raya Ruhin Jin Kan Bil’adama
Daga Birnin Sin

Wajibi Ne Sassan Kasa Da Kasa Su Raya Ruhin Jin Kan Bil’adama

10 hours ago
Sin Ta Samu Karin Kamfanoni Kusan Miliyan 20 A Cikin Shirin Shekaru Biyar Karo Na 14
Daga Birnin Sin

Sin Ta Samu Karin Kamfanoni Kusan Miliyan 20 A Cikin Shirin Shekaru Biyar Karo Na 14

11 hours ago
Wadanda Suka Mutu A Wani Hadarin Ginin Gada A Sin Sun Karu Zuwa 12
Daga Birnin Sin

Wadanda Suka Mutu A Wani Hadarin Ginin Gada A Sin Sun Karu Zuwa 12

12 hours ago
Kamfanin Novo Nordisk Na Denmark Zai Ci Gaba Da Zuba Jari A Kasar Sin A Bana
Daga Birnin Sin

Kamfanin Novo Nordisk Na Denmark Zai Ci Gaba Da Zuba Jari A Kasar Sin A Bana

13 hours ago
Xi Jinping Zai Halarci Taron Kolin SCO Na 2025
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Zai Halarci Taron Kolin SCO Na 2025

14 hours ago
Manyan Jami’an JKS Sun Ziyarci Jami’ai Da Mazauna Birnin Lhasa
Daga Birnin Sin

Manyan Jami’an JKS Sun Ziyarci Jami’ai Da Mazauna Birnin Lhasa

15 hours ago
Next Post
Matsalar Tsaro Ta Haifar Da Koma-baya A Jihohin Arewa  —Masari

Matsalar Tsaro Ta Haifar Da Koma-baya A Jihohin Arewa  —Masari

LABARAI MASU NASABA

Zaben Cike Gurbi: Tinubu Ya Lalata Tsarin Zaben Nijeriya — ADC

Zaben Cike Gurbi: Tinubu Ya Lalata Tsarin Zaben Nijeriya — ADC

August 23, 2025
Masana Sun Gano Dalilan Da Ke Taimaka Wa Ballewar Daurarru A Gidan Yari

Masana Sun Gano Dalilan Da Ke Taimaka Wa Ballewar Daurarru A Gidan Yari

August 23, 2025
Wajibi Ne Sassan Kasa Da Kasa Su Raya Ruhin Jin Kan Bil’adama

Wajibi Ne Sassan Kasa Da Kasa Su Raya Ruhin Jin Kan Bil’adama

August 22, 2025
UNICEF Na Neman Naira Biliyan 240 Don Ayyukan Agaji A Nijeriya

UNICEF Na Neman Naira Biliyan 240 Don Ayyukan Agaji A Nijeriya

August 22, 2025
Sin Ta Samu Karin Kamfanoni Kusan Miliyan 20 A Cikin Shirin Shekaru Biyar Karo Na 14

Sin Ta Samu Karin Kamfanoni Kusan Miliyan 20 A Cikin Shirin Shekaru Biyar Karo Na 14

August 22, 2025
Ɓarayin Waya Sun Hallaka Ɗalibin ATAP A Bauchi

Ɓarayin Waya Sun Hallaka Ɗalibin ATAP A Bauchi

August 22, 2025
JAMB Ta Kaddamar Da Kwamitin Bincike Kan Satar Jarabawa

JAMB Ta Kaddamar Da Kwamitin Bincike Kan Satar Jarabawa

August 22, 2025
Wadanda Suka Mutu A Wani Hadarin Ginin Gada A Sin Sun Karu Zuwa 12

Wadanda Suka Mutu A Wani Hadarin Ginin Gada A Sin Sun Karu Zuwa 12

August 22, 2025
Raguwar Hauhawar Farashi: ‘Yan Nijeriya Da ‘Yan Kasuwa Ba Su Ga Saukin A Zahirance Ba

Raguwar Hauhawar Farashi: ‘Yan Nijeriya Da ‘Yan Kasuwa Ba Su Ga Saukin A Zahirance Ba

August 22, 2025
Kamfanin Novo Nordisk Na Denmark Zai Ci Gaba Da Zuba Jari A Kasar Sin A Bana

Kamfanin Novo Nordisk Na Denmark Zai Ci Gaba Da Zuba Jari A Kasar Sin A Bana

August 22, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.