• English
  • Business News
Sunday, October 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasar Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Kan Matsayinta Na Warware Matsalar Ukraine A Siyasance

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Kasar Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Kan Matsayinta Na Warware Matsalar Ukraine A Siyasance
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Yau Jumma’a ne, ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin ta fitar da takardar bayani kan matsayin Sin na warware matsalar Ukraine a siyasance.

Bayanin ya nuna cewa, ya kamata a girmama ikon mulkin kasa da kasa, a nuna adalci wajen bin dokokin duniya, kada a dauki ma’aunai guda biyu a kan batu guda. Ya kamata a yi watsi da tunanin yakin cacar baki. A tsagaita bude wuta nan da nan, tare da kaddamar da shawarwarin shimfida zaman lafiya, wannna ita ce hanya daya tak mai dacewa wajen warware matsalar Ukraine. Haka kuma ya kamata a warware matsalar jin kai da ake fuskanta yanzu, a mara baya ga dukkan matakan da za su taimaka wajen sassauta matsalar. Ban da wannan kuma, ya kamata a ba da kariya ga fararen hula da fursunoni, a tabbatar da tsaron tashar samar da wutar lantarki bisa makamashin nukiliya, a magance amfani da makaman nukiliya, a tabbatar da jigilar hatsi yadda ya kamata. Haka zakila, ya kamata a daina sanya takunkumi daga gefe guda, a tabbatar da gudanar da aikin masana’antu da na samarwa yadda ya kamata, gami da ingiza aikin sake farfadowa bayan yaki.

Sannan a yau ne, kwamitin sulhu na MDD ya gudanar da taron bainar jama’a kan hadin gwiwa da kungiyar Tarayyar Turai (EU). A jawabin da ya gabatar a yayin taron, jakadan Sin dake MDD, Dai Bing ya yi kira ga kasashen Rasha da Ukraine da su gaggauta tsagaita bude wuta, da cimma daidaiton tsaro a nahiyar Turai ta hanyar tuntubar juna, da tattaunawa.

Bangaren kasar Sin ya bayyana cewa, rikicin kasar Ukraine babban kalubale ne ga tsaron kasashen Turai. Don haka Sin tana kira ga kasashen Rasha da Ukraine da su gaggauta tsagaita bude wuta, kana EU, da NATO, da Amurka su ma su shiga tuntuba da tattaunawa da kasar Rasha, domin cimma daidaiton tsaro a nahiyar ta Turai.

Dai Bing ya kara da cewa, kasar Sin na tsayawa tsayin daka kan samar da zaman lafiya da tattaunawa nan da nan, da son ci gaba da taka rawar da ta dace wajen warware rikicin kasar Ukraine. (Mai fassarawa: Kande Gao, Ibrahim Yaya)

Labarai Masu Nasaba

Za A Gudanar Da Taron Motoci Masu Amfani Da Fasahohin Zamani Na Duniya Na Shekarar 2025 A Beijing

Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Ziyarci Italiya Da Switzerland


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Da Dumi-Dumi: INEC Ta Dage Zaben Sanatan Enugu Ta Gabas

Next Post

Matsalar Tsaro Ta Haifar Da Koma-baya A Jihohin Arewa  —Masari

Related

Za A Gudanar Da Taron Motoci Masu Amfani Da Fasahohin Zamani Na Duniya Na Shekarar 2025 A Beijing
Daga Birnin Sin

Za A Gudanar Da Taron Motoci Masu Amfani Da Fasahohin Zamani Na Duniya Na Shekarar 2025 A Beijing

43 minutes ago
Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Ziyarci Italiya Da Switzerland
Daga Birnin Sin

Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Ziyarci Italiya Da Switzerland

2 hours ago
Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa
Daga Birnin Sin

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

23 hours ago
Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

24 hours ago
Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

1 day ago
Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci
Daga Birnin Sin

Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci

1 day ago
Next Post
Matsalar Tsaro Ta Haifar Da Koma-baya A Jihohin Arewa  —Masari

Matsalar Tsaro Ta Haifar Da Koma-baya A Jihohin Arewa  —Masari

LABARAI MASU NASABA

Za A Gudanar Da Taron Motoci Masu Amfani Da Fasahohin Zamani Na Duniya Na Shekarar 2025 A Beijing

Za A Gudanar Da Taron Motoci Masu Amfani Da Fasahohin Zamani Na Duniya Na Shekarar 2025 A Beijing

October 5, 2025
Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Ziyarci Italiya Da Switzerland

Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Ziyarci Italiya Da Switzerland

October 5, 2025
Ranar Malamai ta Duniya: Ƙungiyar NUT Ta Koka Kan Ƙarancin Malamai 194,000 A Nijeriya

Ranar Malamai ta Duniya: Ƙungiyar NUT Ta Koka Kan Ƙarancin Malamai 194,000 A Nijeriya

October 5, 2025
Sanata Ndume Ya Yaba Wa Gwamna Zulum Kan Shirinsa Na Tura Sojoji Kirawa

Sanata Ndume Ya Yaba Wa Gwamna Zulum Kan Shirinsa Na Tura Sojoji Kirawa

October 5, 2025
Gwamna Dauda Lawal Ya Yi Alhinin Rasuwar Dattijo, Ambasada Jabbi Maradun

Gwamna Dauda Lawal Ya Yi Alhinin Rasuwar Dattijo, Ambasada Jabbi Maradun

October 5, 2025
Ban Bar PDP Ba, Ina Gangamin Hadin Gwiwa Ne Don Tunkarar APC A 2027 – Atiku

Atiku Ya Zargi Tinubu Da Fifita Ziyarar Siyasa A Maimaikon Ta Waɗanda Rashin Tsaro Ya Shafa 

October 5, 2025
Fitatccen Ɗan Jarida A Kano Aliyu Abubakar Getso Ya Rigamu Gidan Gaskiya 

Fitatccen Ɗan Jarida A Kano Aliyu Abubakar Getso Ya Rigamu Gidan Gaskiya 

October 5, 2025
Ko Kin San… Amfanin Sabaya Ga Mace?

Ko Kin San… Amfanin Sabaya Ga Mace?

October 5, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

Rundunar ‘Yansanda Ta Kama Wanda Ake Zargi Da Haɗa-baki Kan Sace Mai Anguwa A Kano

October 5, 2025
Ambaliyar Ruwa Ta Lalata Gidaje 14,940 A Sokoto

Al’ummar Sokoto Sun Koka Kan Yadda Hare-haren Lakurawa Ke Kara Ta’azzara

October 5, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.