• English
  • Business News
Saturday, June 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasar Sin Ta Yi Kira Da A Yi Cikakken Kokarin Shawo Kan Illar Da Ke Tattare Da Yanayin Da Ake Ciki Game Da Rikicin Rasha Da Ukraine

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Kasar Sin Ta Yi Kira Da A Yi Cikakken Kokarin Shawo Kan Illar Da Ke Tattare Da Yanayin Da Ake Ciki Game Da Rikicin Rasha Da Ukraine
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Mataimakin zaunannen wakilin kasar Sin a MDD Geng Shuang, ya bayyana a jiya Jumma’a cewa, ya kamata a yi duk mai yiwuwa, wajen ganin an shawo kan illar da al’umma ke fuskanta a kasashen Rasha da Ukraine, yana mai jaddada cewa, ya kamata dukkan bangarorin da abin ya shafa su ba da cikakkiyar kariya ga fararen hula, da gine-ginen jama’a.

Game da nazarin da kwamitin sulhu ya yi kan batun jin kai a kasar Ukraine, Geng Shuang ya ce, a wannan zamanin da ake ciki na dunkulewar duniya, aiwatar da cikakkun takunkuman da ba su ware kowa ba, na kara saurin watsuwar rikici ne kawai, da kara daga farashin kayayyaki masu yawa a duniya, da kuma kawo cikas ga jerin sana’o’i a tsakanin kasa da kasa, da sanya kasashen duniya musamman kasashe masu tasowa su fuskanci kalubale.

  • Wakilan Amurka Da Rasha Sun Tattauna Kan Batun Yakin Ukraine

A cewarsa, ya kamata kasashen duniya su hada kai don ba da kariya, ga gudanar kasuwannin abinci, da makamashi, da hada-hadar kudi yadda ya kamata, da kawar da cikas a fannin siyasa, yayin da ake gudanar da hadin gwiwar tattalin arziki da cinikayya tsakanin kasa da kasa.

Baya ga haka, ya jaddada cewa, ya kamata a kiyaye fararen hula da gine-ginen jama’a, kuma kamata ya yi bangarorin da abin ya shafa su samar da sauki, wajen kwashe mutane da ba da agajin jin kai.

Ya ce, bin hanyar lumana babbar dabara ce ta warware rikicin jin kai na Ukraine, kuma ita ce hanyar daya tilo ta tabbatar da zaman lafiya da tsaro cikin dogon lokaci a kasar da ma shiyyar baki daya.

Labarai Masu Nasaba

Sin Ta Harba Tauraron Dan Adam Na Lura Da Yanayin Bala’u

An Samu Babban Canji Kan Tsarin Ciniki A Tsakanin Sin Da Afirka

A matsayinta na kasa mai daukar nauyi, kasar Sin za ta ci gaba da taka rawar gani, wajen inganta shawarwarin zaman lafiya, da ba da gudummawa mai kyau wajen kawar da matsalolin jin kai. (Mai fassara: Bilkisu)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Bayelsa: Peter Obi Ya Ziyarci Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Bayelsa 

Next Post

Tinubu Ya Samu Gagarumar Tarba A Kano 

Related

Sin Ta Harba Tauraron Dan Adam Na Lura Da Yanayin Bala’u
Daga Birnin Sin

Sin Ta Harba Tauraron Dan Adam Na Lura Da Yanayin Bala’u

31 minutes ago
An Samu Babban Canji Kan Tsarin Ciniki A Tsakanin Sin Da Afirka
Daga Birnin Sin

An Samu Babban Canji Kan Tsarin Ciniki A Tsakanin Sin Da Afirka

41 minutes ago
Sin Ta Yi Kira Ga Isra’ila Da Ta Dakatar Da Kaddamar Da Hare-hare Kan Iran
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Kira Ga Isra’ila Da Ta Dakatar Da Kaddamar Da Hare-hare Kan Iran

2 hours ago
Taron Koli Na Sin Da Kasashen Yankin Tsakiyar Asiya Karo Na Biyu Zai Ingiza Manufar Kara Dunkulewar Sassan Yankin
Daga Birnin Sin

Taron Koli Na Sin Da Kasashen Yankin Tsakiyar Asiya Karo Na Biyu Zai Ingiza Manufar Kara Dunkulewar Sassan Yankin

20 hours ago
Babban Jami’in Diflomasiyyar Kasar Sin Ya Yi Kiran Karfafa Alaka Da Afirka
Daga Birnin Sin

Babban Jami’in Diflomasiyyar Kasar Sin Ya Yi Kiran Karfafa Alaka Da Afirka

22 hours ago
Xi Ya Yi Kira Da A Kara Azamar Gina Kasa A Gabar Da Ake Bikin Cika Shekaru 120 Da Haihuwar Dan Mazan Jiya Chen Yun
Daga Birnin Sin

Xi Ya Yi Kira Da A Kara Azamar Gina Kasa A Gabar Da Ake Bikin Cika Shekaru 120 Da Haihuwar Dan Mazan Jiya Chen Yun

22 hours ago
Next Post
Tinubu Ya Samu Gagarumar Tarba A Kano 

Tinubu Ya Samu Gagarumar Tarba A Kano 

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Harba Tauraron Dan Adam Na Lura Da Yanayin Bala’u

Sin Ta Harba Tauraron Dan Adam Na Lura Da Yanayin Bala’u

June 14, 2025
An Samu Babban Canji Kan Tsarin Ciniki A Tsakanin Sin Da Afirka

An Samu Babban Canji Kan Tsarin Ciniki A Tsakanin Sin Da Afirka

June 14, 2025
Muhimmanci, Tasiri Da Kuma Amfanin Jigida Ga Mata

Muhimmanci, Tasiri Da Kuma Amfanin Jigida Ga Mata

June 14, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Isra’ila Da Ta Dakatar Da Kaddamar Da Hare-hare Kan Iran

Sin Ta Yi Kira Ga Isra’ila Da Ta Dakatar Da Kaddamar Da Hare-hare Kan Iran

June 14, 2025
Hadin Gwiwar Sin Da Afirka Na Kara Habaka Daga Manyan Tsare-Tsare Zuwa Matakai Na Ainihi

Hadin Gwiwar Sin Da Afirka Na Kara Habaka Daga Manyan Tsare-Tsare Zuwa Matakai Na Ainihi

June 14, 2025
Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (1)

Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (1)

June 14, 2025
Wasu Abubuwa Da Ke Sa Maza Hana Mata Fita Unguwa (Uwargida)

Kula Da Kanki Bayan Haihuwa Abu Ne Muhimmi

June 14, 2025
Gwamnati Ta Yi Barazanar Matakai Masu Tsauri Kan Masu Fasa Bututun Mai

Gwamnati Ta Yi Barazanar Matakai Masu Tsauri Kan Masu Fasa Bututun Mai

June 14, 2025
Amfanin ‘Ya’yan Gwanda Da Yadda Ake Sarrafa Su

Amfanin ‘Ya’yan Gwanda Da Yadda Ake Sarrafa Su

June 14, 2025
DA ƊUMI-ƊUMI: Gwamnati Ta Janye Taron Addu’ar Neman Wadatar Abinci

DA ƊUMI-ƊUMI: Gwamnati Ta Janye Taron Addu’ar Neman Wadatar Abinci

June 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.