• English
  • Business News
Sunday, October 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasashe 5 Da Nijeriya Ta Fi Shigo Da Kayayyakinsu

by Bello Hamza
2 years ago
in Tattalin Arziki
0
Nijeriya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Tsarin shigo da kaya Nijeriya daga kasashen waje ya bayar da damar a shigo da kaya da dama da ba a dasu a cikin gida, kayayyakin sun hada da na kimiyya da fasaha da kuma kayayyakin amfanin yau da kullum. Wadannan kayayyakin suna taimakawa wajen bunkasar tattalin arzikin kasa ta hanyar tallafa wa ayyukan masana’antu daban daban, don ganin suna tafiya yadda ya kamata.

An dade ana tattauanwa a kan wannan lamarin inda wasu masana ke ganin ba yadda tattalin arzkin kasa zai bunkasa ba tare da ana shigo da kaya daga kasashen waje, yayin da kuma wasu ke ganin Nijeriya na shigo da wasu kayyakin da za a iya sarrafa su a cikin gida.

  • Sin Na Taka Rawar Gani Wajen Raba Fasahohinta Na Bunkasa Tattalin Arziki Na Zamani Da Sauran Kasashe Masu Tasowa
  • Azabtar Da ‘Yar Shekaru 12 Da Wuta: Gwamnatin Zamfara Ta Nemi A Hukunta Wacce Ake Zargi

Duk da haka ya kamata a fahimci cewa, kasancewar Nijeriya babar kasa kuma babar kasuwa ya zama dole a samar da kayayyakin da al’ummar kasa za su yi amfani da su don harkokin su na kullum in ba haka ba kuma al’umma za su wahala za kuma a shiga matsala.

Ganin yawan al’ummar Nijeriya, kamar yadda muka yi bayani a baya, dole kayayyakin da Nijeria ke shigowa dasu su fi na sauran kasashen Afirika. Musamman in aka lura da kayayyakin da aka shigo da su a wannan zango na 3 na wannan shekarar 2023.

Hukumar kididdiga ta Kasa (NBS) ta ce, kayayyakin da Nijeriya ta shigo da su a zango na 3 na wannan shekarar 2023 ya kai na Naira Biliyan 8,457.68 wanda ya kama kashi 47.70 in aka kwatanta da abin da aka shigo dasu a zango na 2 na (₦5,726.25 biliyan) hakan ya nuna karuwa da kashi 33.33 in aka kwatanta da abin da aka shigo da shi a zango na biyu na shekarar 2022 na (₦6,343.53 biliyan).” A wannan zangon, Nijeriya ta shigo da kaya kala kala tun daga abin da ya shafi kayan sarrafawa a masana’antu dana amfanin yau da kullum.

Labarai Masu Nasaba

Bayan Shekara 20 Nijeriya Ta Sake Dawo Da Tsarin Bayar Da Hayar Kananan Jiragen Sama

Tashoshin Jiragen Ruwa Sun Samar Da Kashi 19.6 Na Fitar Da Kayan Da Ba Su Shafi Mai Ba—Dantsoho

Kasashen da Nijeriya ta fi shigo da kaya sun hada da Chana inta da shigo da kashi 23.33, (Naira biliyan 1,973.34), Belgium kuma kashi 11.78 inda aka shigo kayan Naira biliyan 996.65, Indiya kashi 9.48 an shigo da kayan Naira biliyan 802.07 sai kasar Malta dake da kashi 6.64, an shigo da kayan Naira biliyan 561.37 sai kuma kasar Amurka inda aka samu kashi 5.95 wanda ya yi daidai da Naira Biliyan 502.92.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Bankin DuniyaIMFshigo da kayayyaki
ShareTweetSendShare
Previous Post

An Cimma Yarjejeniyar Sauyin Yanayi Mai Ma’anar Tarihi

Next Post

Abin Da Ya Sa Nijeriya Ke Durkushewa

Related

Bayan Shekara 20 Nijeriya Ta Sake Dawo Da Tsarin Bayar Da Hayar Kananan Jiragen Sama
Tattalin Arziki

Bayan Shekara 20 Nijeriya Ta Sake Dawo Da Tsarin Bayar Da Hayar Kananan Jiragen Sama

2 days ago
Tashoshin Jiragen Ruwa Sun Samar Da Kashi 19.6 Na Fitar Da Kayan Da Ba Su Shafi Mai Ba—Dantsoho
Tattalin Arziki

Tashoshin Jiragen Ruwa Sun Samar Da Kashi 19.6 Na Fitar Da Kayan Da Ba Su Shafi Mai Ba—Dantsoho

2 days ago
Majalisar Wakilai Za Ta Sasanta Dangote Da NUPENG
Tattalin Arziki

Majalisar Wakilai Za Ta Sasanta Dangote Da NUPENG

1 week ago
Yadda Sauye-Sauyen Da Aka Yi A Fannin Mai Da Iskar Gas Suka Samar Da Gagarumin Ci Gaba A Wannan Shekarar
Tattalin Arziki

Yadda Sauye-Sauyen Da Aka Yi A Fannin Mai Da Iskar Gas Suka Samar Da Gagarumin Ci Gaba A Wannan Shekarar

1 week ago
Manyan Motoci 2,000 A Kullum Ke Zirga-zirga A Tashoshin Jiragen Ruwa Na Jihar Legas —Rahoto
Tattalin Arziki

Manyan Motoci 2,000 A Kullum Ke Zirga-zirga A Tashoshin Jiragen Ruwa Na Jihar Legas —Rahoto

1 week ago
Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina
Tattalin Arziki

NPA Ta Fara Aiki Da Sabon Tsarin ETO A Tashar Apapa

3 weeks ago
Next Post
Nijeriya

Abin Da Ya Sa Nijeriya Ke Durkushewa

LABARAI MASU NASABA

Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

October 4, 2025
Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

October 4, 2025
Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

October 4, 2025
Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

October 4, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

October 4, 2025
Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

October 4, 2025
Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

October 4, 2025
Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci

Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci

October 4, 2025
Nijeriya Ta Samu Kwarin Gwiwar Zuwa Kofin Duniya

Nijeriya Ta Samu Kwarin Gwiwar Zuwa Kofin Duniya

October 4, 2025
Bayan Janyewar Sojojin Kamaru, Boko Haram Sun Dawo Kashe-Kashe A Borno

Bayan Janyewar Sojojin Kamaru, Boko Haram Sun Dawo Kashe-Kashe A Borno

October 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.