• English
  • Business News
Thursday, May 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasashen Turai Sun Fusata Da Matakin Amurka

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Kasashen Turai Sun Fusata Da Matakin Amurka

An employee works in the X3 X4 assembly hall at the BMW Spartanburg plant in Greer, S.C. Wednesday, Oct. 19, 2022. BMW's sprawling factory near Spartanburg, will get a $1 billion investment, and the German automaker will spend another $700 million to build a battery plant nearby as it begins the transition to electric vehicles in the U.S., the company announced. (AP Photo/Sean Rayford)

Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A daren ranar 21 ga wata, a fadar shugaban kasar Faransa ta “Elysee”, shugaba Emmanuel Macron na kasar ya shirya wata liyafa, inda ‘yan kasuwar kasashen Turai da dama suka halarta, ciki hadda manyan jami’an kamfanonin Ericsson, da Volvo, da Unilever. Mr. Macron ya shirya liyafar ba domin murnar wani abu ba, sai don fatan wadannan kamfanoni ba za su bar kasashen Turai su je kasar Amurka ba.

Yanzu farashin makamashi ya karu matuka a kasashen Turai, wanda hakan ya sa kudin sarrafa hajoji ya karu sosai, lamarin da ya sanya kamfanonin kasashen Turai fuskantar matsananciyar matsala.

  • An Yi Ganawa Tsakanin Ministocin Tsaron Kasashen Sin Da Amurka 

Kamar yadda wani babban jami’in kawancen masana’antun sarrafa karfe na kasar Faransa ya fada, kila matsakaicin farashin iskar gas da wutar lantarki zai karu da ninki 4.

Amma a kasar Amurka, farashin makamashi bai sauya da yawa ba, kana kuma, shirin dokar yaki da hauhawar farashin kaya da gwamnatin kasar Amurka ta zartas, ya samar wa kamfanonin da ke Amurka kudin alawas da yawa, shi ya sa kamfanonin kasashen Turai ba abun da za su yi, sai dai janyewa daga nahiyar Turai, su koma kasar Amurka.

A watan Agustan bana, gwamnatin kasar Amurka ta gabatar da shirin dokar yaki da hauhawar farashin kaya, a kokarin samar wa kamfanonin kera motoci masu amfani da wutar lantarki a Amurka kudin alawas, amma shirin dokar bai shafi kamfanonin kasashen kungiyar EU, Japan, da Koriya ta Kudu ba. Irin wannan shirin doka maras adalci, ta sanya kamfanoni masu ruwa da tsaki juya hankalinsu daga masana’antun kera motoci masu amfani da wutar lantarki na Turai, zuwa kasar Amurka.

Labarai Masu Nasaba

Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

Kasashen Turai sun yi matukar fusata da hakan. Har ma shugaban Faransa Emmanuel Macron ya zargi Amurka da laifin ba da kariya kan cinikayya.

Kana ministan tattalin arzikin kasar Jamus Robert Habeck ya ce, Amurka tana cin zalin Turai yanzu. Har ila yau jami’an EU sun zargi Amurka da laifin saba wa ka’idojin kungiyar cinikayyar duniya.

Kaza lika a ranar 22 ga wata, kasashen Faransa da Jamus, sun ba da sanarwar hadin gwiwa, inda suka nuna cewa, za a kiyaye masana’antun Turai da kauracewa shirin dokar Amurka ta yaki da hauhawar farashin kaya cikin hadin gwiwa. (Tasallah Yuan)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Matsalar Karancin Man Fetur Na Ci Gaba Da Ta’azzara A Legas

Next Post

Zan Magance Rashin Aikin Yin Matasa Da Dala Biliyan 10 – Atiku

Related

Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

15 hours ago
Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata
Daga Birnin Sin

Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

16 hours ago
Kasar Sin Za Ta Inganta Cikakken Tsarin Fitar Da Ma’adanai Zuwa Ketare Don Kiyaye Tsaron Kasa
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Za Ta Inganta Cikakken Tsarin Fitar Da Ma’adanai Zuwa Ketare Don Kiyaye Tsaron Kasa

18 hours ago
Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya
Daga Birnin Sin

Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya

19 hours ago
Sin Ta Daidaita Harajin Fito Kan Hajojin Amurka Da Ake Shigarwa Kasar
Daga Birnin Sin

Sin Ta Daidaita Harajin Fito Kan Hajojin Amurka Da Ake Shigarwa Kasar

1 day ago
Peng Liyuan Da Uwar Gidan Shugaban Kasar Brazil Sun Ziyarci Babban Zauren Nuna Fasahohin Nishadantarwa Ta Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Peng Liyuan Da Uwar Gidan Shugaban Kasar Brazil Sun Ziyarci Babban Zauren Nuna Fasahohin Nishadantarwa Ta Kasar Sin

1 day ago
Next Post
Zan Magance Rashin Aikin Yin Matasa Da Dala Biliyan 10 – Atiku

Zan Magance Rashin Aikin Yin Matasa Da Dala Biliyan 10 - Atiku

LABARAI MASU NASABA

Ya Kamata A Kori Ministan Ilimi – Aisha Yesufu

Ya Kamata A Kori Ministan Ilimi – Aisha Yesufu

May 15, 2025
Lassa Da Shawara Sun Kashe Mutum 183 A Jihohi 36 Da Abuja

Lassa: Mutane 138 Sun Rasu, 717 Sun Kamu A Jihohi 18 – NCDC

May 15, 2025
Wa Suka Fi Cancanta A Nada Ministocin Tinubu?

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Dakarun Da Za Suke Tsaron Daji Don Yaƙar ‘Yan Ta’adda

May 15, 2025
ECOWAS Na Fuskantar Matsala Saboda Rashin Kyakkyawan Shugabanci – Bala Mohammed 

ECOWAS Na Fuskantar Matsala Saboda Rashin Kyakkyawan Shugabanci – Bala Mohammed 

May 15, 2025
‘Yansanda Sun Musanta Zargin Kai Wa ‘Yan Bindiga Abinci Ta Jirgin Sama A Kogi

‘Yansanda Sun Musanta Zargin Kai Wa ‘Yan Bindiga Abinci Ta Jirgin Sama A Kogi

May 15, 2025
Gabar ‘Yan Bindiga A Tsakaninsu Ta Kara Tsanani A Zamfara

’Yan Bindiga Sun Sace Mutane 200 A Mazaɓa Ta A Zamfara – Ɗan Majalisar Tarayya

May 15, 2025
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

’Yansanda Sun Cafke Mutane 9 Kan Kisan Jigon Jam’iyyar PDP A Adamawa

May 15, 2025
UTME

ASUU Ta Yi Barazanar Maka JAMB A Kotu Biyo Bayan Samun Mummunan Sakamako A UTME

May 14, 2025
Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

May 14, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

May 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.