• English
  • Business News
Tuesday, July 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kashi 93.15 Cikin 100 Na Wadanda Aka Zanta Da Su Sun Bukaci Amurka Da Ta Yi La’akari Da Laifukan Yakin Da Take Aikatawa

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Kashi 93.15 Cikin 100 Na Wadanda Aka Zanta Da Su Sun Bukaci Amurka Da Ta Yi La’akari Da Laifukan Yakin Da Take Aikatawa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ranar Litinin 20 ga watan Maris ne, ake cika shekaru 20 da Amurka ta kaddamar da yaki a kasar Iraki. A cewar wani binciken kuri’ar jin ra’ayin jama’a kan masu amfani da Intanet a duniya da CGTN ta gudanar ta nuna cewa, kashi 93.15 cikin 100 na wadanda aka zanta da su sun yi imanin cewa, ya kamata Amurka ta dauki alhakin laifukan yaki da ta aikata a kasar Iraki.

Shekaru 20 da suka gabata, Amurka da kawayenta sun yi ikirarin cewa, akwai tarin makaman kare dangi da aka boye a kasar ta Iraki, inda suka kai mata hari ba bisa ka’ida ba, ba kuma tare da iznin MDD ba. Sai dai kuma daga bisani an tabbatar da cewa, abin da ake kira wai “makaman kare dangi” da ake ta batu a kai karya ne kawai. Bugu da kari, kashi 94.6 cikin 100 na wadanda aka ji ra’ayoyinsu a duniya sun yi imanin cewa, babu wata hujja da zai sa Amurka ta kaddamar da yaki a kasar ta Iraki. Wannan ba daidai ba ne.

A cikin shekaru 20 din, an tabbatar da cewa, abin da ake kira “tsarin demokradiyya” na Amurka bai kawo ‘yanci da zaman lafiya a kasar Iraki ba, kamar yadda gwamnatin Amurka ta yi alkawari. A maimakon haka ma, tsarin ya haifar da rushewar tsarin da ya gabata, an kuma fuskanci ayyukan ta’addanci ba kakkautawa, da mummunar rarrabuwar kawuna da asarar rayuwa ga talakawa da dama. Kimanin kashi 94.56 cikin 100 na wadanda suka bayyana ra’ayoyinsu sun yi imanin cewa, demokuradiyya irin ta Amurka, ba za ta iya kawo ‘yanci na hakika ga duniya ba.

An kaddamar da binciken kuri’ar jin ra’ayin jama’ar ne a kafafen yada labarai na CGTN na Turanci da Sifaniyanci da Faransa da Larabci da Rashanci, inda sama da mutane dubu 80 suka kada kuri’a cikin sa’o’i 24. (Ibrahim)

 

Labarai Masu Nasaba

An Bude Taron Layin Dogo Mai Saurin Gudu Na Duniya Karo Na 12 A Beijing

Sin Za Ta Yi Aiki Da MDD Don Samar Da Jagorancin Duniya Mai Cike Da Adalci Da Daidaito


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Nazarin Kwayoyin Cuta Da Amurka Take Yi Yana Kawowa Duniya Illa 

Next Post

Seymour Hersh Ya Sake Rubuta Sharhi Kan Fasa Bututun “Nord Stream”

Related

An Bude Taron Layin Dogo Mai Saurin Gudu Na Duniya Karo Na 12 A Beijing
Daga Birnin Sin

An Bude Taron Layin Dogo Mai Saurin Gudu Na Duniya Karo Na 12 A Beijing

51 minutes ago
Sin Za Ta Yi Aiki Da MDD Don Samar Da Jagorancin Duniya Mai Cike Da Adalci Da Daidaito
Daga Birnin Sin

Sin Za Ta Yi Aiki Da MDD Don Samar Da Jagorancin Duniya Mai Cike Da Adalci Da Daidaito

2 hours ago
Xi: Ana Kokarin Rubuta Sabon Babi Na Zamanantar Da Sin A Lardin Shanxi
Daga Birnin Sin

Xi: Ana Kokarin Rubuta Sabon Babi Na Zamanantar Da Sin A Lardin Shanxi

2 hours ago
Sin Za Ta Ci Gaba Da Karfafa Hadin Gwiwar Kasa Da Kasa Kan Tinkarar Sauyin Yanayi
Daga Birnin Sin

Sin Za Ta Ci Gaba Da Karfafa Hadin Gwiwar Kasa Da Kasa Kan Tinkarar Sauyin Yanayi

22 hours ago
Sin Za Ta Gina Wuraren Cajin Ababen Hawa Masu Ingantaccen Lantarki
Daga Birnin Sin

Sin Za Ta Gina Wuraren Cajin Ababen Hawa Masu Ingantaccen Lantarki

23 hours ago
Sin Ta Kafa Kungiyar Masana Masu Binciken Sararin Samaniya Mai Zurfi Ta Farko
Daga Birnin Sin

Sin Ta Kafa Kungiyar Masana Masu Binciken Sararin Samaniya Mai Zurfi Ta Farko

24 hours ago
Next Post
Seymour Hersh Ya Sake Rubuta Sharhi Kan Fasa Bututun “Nord Stream”

Seymour Hersh Ya Sake Rubuta Sharhi Kan Fasa Bututun “Nord Stream”

LABARAI MASU NASABA

Sauyin Sheƙa Ya Mamaye PDP Da Sauran Jam’iyyu A Borno, Ana Ta Shiga ADC

Sauyin Sheƙa Ya Mamaye PDP Da Sauran Jam’iyyu A Borno, Ana Ta Shiga ADC

July 8, 2025
An Bude Taron Layin Dogo Mai Saurin Gudu Na Duniya Karo Na 12 A Beijing

An Bude Taron Layin Dogo Mai Saurin Gudu Na Duniya Karo Na 12 A Beijing

July 8, 2025
Ahmed Musa Ya Ƙaryata Kyautar Motoci Ga Ƴan Wasa Da Ma’aikatan Kano Pillars

Ahmed Musa Ya Ƙaryata Kyautar Motoci Ga Ƴan Wasa Da Ma’aikatan Kano Pillars

July 8, 2025
Sin Za Ta Yi Aiki Da MDD Don Samar Da Jagorancin Duniya Mai Cike Da Adalci Da Daidaito

Sin Za Ta Yi Aiki Da MDD Don Samar Da Jagorancin Duniya Mai Cike Da Adalci Da Daidaito

July 8, 2025
Xi: Ana Kokarin Rubuta Sabon Babi Na Zamanantar Da Sin A Lardin Shanxi

Xi: Ana Kokarin Rubuta Sabon Babi Na Zamanantar Da Sin A Lardin Shanxi

July 8, 2025
Kotu Ta Ɗage Yanke Hukunci Kan Neman Izinin Jinyar Yahaya Bello

Kotu Ta Ɗage Yanke Hukunci Kan Neman Izinin Jinyar Yahaya Bello

July 8, 2025
Zan Yi Ƙoƙarin Dawo Da Martabar Kano Pillars A Idon Duniya — Ahmed Musa

Zan Yi Ƙoƙarin Dawo Da Martabar Kano Pillars A Idon Duniya — Ahmed Musa

July 8, 2025
ASUU Ta Janye Yajin Aiki Bayan Gwamnatin Tarayya Ta Biya Albashin Watan Yuni

ASUU Ta Janye Yajin Aiki Bayan Gwamnatin Tarayya Ta Biya Albashin Watan Yuni

July 8, 2025
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa

‘Yansanda Sun Kuɓutar Da ‘Yan Ghana 19 Da Aka Yaudare Su Zuwa Nijeriya

July 8, 2025
ASUU Ta Tsunduma Yajin Aiki A Faɗin Nijeriya

ASUU Ta Tsunduma Yajin Aiki A Faɗin Nijeriya

July 8, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.