• English
  • Business News
Saturday, September 20, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kashifu Inuwa: Sama Da Mutum 500 Sun Ci Gajiyar Tallafin Dogaro Da Kai A Jihar Jigawa

by Ruqayyat Sadauki
3 years ago
in Labarai
0
Tallafi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Sama da mutum 500 ne suka ci gajiyar tallafin dogaro da kai a Jihar Jigawa. Gidauniyar Qatar da Gidauniyar Malam Inuwa wacce shugaban (NITDA) Kashifu Inuwa ya kafa su ne su ka ba da tallafin.

Gabatar da tallafin ya gudana a ranar Litinin a hedikwatar gidauniyar da ke HaÉ—ejia, Jigawa.

  • Majalisar Dokokin Kano Ta Amince Ganduje Ya Ciyo Bashin Biliyan 10 Don Sayen Na’urar CCTV

Shugaban gidauniyar Dr. Hussaini Baban ya bayyana cewa mata 200 an tallafa musu da kekunan É—inki an kuma tallafawa wasu mutum 300 da injin malkaÉ—e sai kuma mutum 3 an ba su Kwamfiyuta da mutum 13 da aka ba wa kayan aikin kafinta, sai wasu 13 da aka ba wa Baburan hawa na guragu.

Kashifu

Gwamnan Jigawa wanda mataimakinsa Umar Namadi ya wakilta tare da sarkin na Haɗejia Alhaji Adamu Maje sun godewa shugaban na NITDA da gidauniyar tasa da ta ƙasar ta Qatar.

Labarai Masu Nasaba

Yadda Ciwon Hanta Ke YaÉ—uwa Tsakanin Ma’aurauta

Dokar Hana Ƙara Kuɗin Makaranta A Kaduna: Alheri Ce Ko Barazana Ga Makarantu Masu Zaman Kansu?

Sauran manyan baƙi a wurin taron sun haɗa da shugabannin ƙananan hukumomi da ƴan majalissu, inda daga ƙarshe kuma su ka ziyarci wuraren da za su sake aiwatar da ginin gidaje da makarantu bayan sun buɗe wanda su ka yi.

Kashifu Na ÆŠaya Daga Cikin Wanda Talakawan Nijeriya Ke Amfana Da Dukiyarsa

Kashifu Inuwa na É—aya daga cikin mutane da dama da ke yin tasiri a É“angarensa, wanda bai ci  ya cinye bai tuna da na Æ™asa da shi ba ko da bai sawa cikinsa komai ba. A Nijeriya yana É—aya daga cikin mai ba da agaji ga jama’a ta kowanne É“angare na wanda zai iya aiwatarwa.

kashifu

Kashifu shi ne wanda ke ba da gudummawar kuÉ—insu, lokaci, tare da gogewarsa da gwaninta ko basira don taimakawa wasu da samar da mafi kyawun duniyarsu ta nuni da azasu hanya mai kyau, yana mai da hankali da mayar da hankali ga al’umma, yin canji da samar da canji mai kyau.

Duk wannan aikin agajin da ya ke yi ba shi da alaƙa da siyasa ko naɗin gwamnati, ga jama’ar da masu hannu da shuni ke ganawa da ƙungiyoyin ƙasa-da-ƙasa, domin kare al’ummarsa ‘yan Nijeriya baki ɗaya.

“Rayuwar sadaukarwa irin ta Kashifu abin sha’awa ce ga kowa daga cikin mu, sirrin rayuwa shi ne bayarwa, lokacin da kuke badawa, domin kaima idan kaba wani Allah zai ninka maka, don haka muna roÆ™on yaci gaba da badawa kar ya daina”, kamar yadda Tony ya bayyana.

  • https://en.wikipedia.org/wiki/Inuwa_Kashifu_Abdullahi

Muna roƙon Allah ya ƙara maka Malam Kashifu matsayi mafi ɗaukaka, sannan ya maka kyakkywan ƙarshe, tare da gina maka gida a Aljannah.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

‘Yan Boko Haram 204 Sun Mika Wuya Ga Sojoji A Jihar Borno

Next Post

Tattalin Arzikin Sin Ya Samu Kyakkyawan Tagomashi A Watan Mayu

Related

Yadda Ciwon Hanta Ke YaÉ—uwa Tsakanin Ma’aurauta
Labarai

Yadda Ciwon Hanta Ke YaÉ—uwa Tsakanin Ma’aurauta

5 hours ago
Dokar Hana Ƙara Kuɗin Makaranta A Kaduna: Alheri Ce Ko Barazana Ga Makarantu Masu Zaman Kansu?
Manyan Labarai

Dokar Hana Ƙara Kuɗin Makaranta A Kaduna: Alheri Ce Ko Barazana Ga Makarantu Masu Zaman Kansu?

8 hours ago
Tinubu Ya Ziyarci Iyalan Buhari A Jihar Kaduna
Manyan Labarai

Tinubu Ya Ziyarci Iyalan Buhari A Jihar Kaduna

8 hours ago
kashifu
Labarai

Tarihin Ahmadu Bello Sardaunan Sakkwato Firimiyan Arewa

10 hours ago
An Dakatar Da Shugabannin Makarantun Sakandire 6 A Sakkwato Kan Rashin Bin Dokokin Aiki
Labarai

An Dakatar Da Shugabannin Makarantun Sakandire 6 A Sakkwato Kan Rashin Bin Dokokin Aiki

12 hours ago
Wata Mata Ta Ƙona Al’aurar Ƙaramar Yarinya A Bauchi
Labarai

Wata Mata Ta Ƙona Al’aurar Ƙaramar Yarinya A Bauchi

12 hours ago
Next Post
Tattalin Arzikin Sin Ya Samu Kyakkyawan Tagomashi A Watan Mayu

Tattalin Arzikin Sin Ya Samu Kyakkyawan Tagomashi A Watan Mayu

LABARAI MASU NASABA

Kamfanin Kasar Sin Ya Bayar Da Gudunmuwar Kayayyaki Ga Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Sudan Ta Kudu

Kamfanin Kasar Sin Ya Bayar Da Gudunmuwar Kayayyaki Ga Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Sudan Ta Kudu

September 19, 2025
Yadda Ciwon Hanta Ke YaÉ—uwa Tsakanin Ma’aurauta

Yadda Ciwon Hanta Ke YaÉ—uwa Tsakanin Ma’aurauta

September 19, 2025
An Kammala Taron Dandalin Tattauna Batun Tsaro Na Xiangshan

An Kammala Taron Dandalin Tattauna Batun Tsaro Na Xiangshan

September 19, 2025
Firaministan Sin Zai Halarci Babban Taron Mahawara Na MDD Karo Na 80

Firaministan Sin Zai Halarci Babban Taron Mahawara Na MDD Karo Na 80

September 19, 2025
Shugaba Xi ya zanta ta wayar tarho da takwaransa na Amurka

Shugaba Xi ya zanta ta wayar tarho da takwaransa na Amurka

September 19, 2025
Dokar Hana Ƙara Kuɗin Makaranta A Kaduna: Alheri Ce Ko Barazana Ga Makarantu Masu Zaman Kansu?

Dokar Hana Ƙara Kuɗin Makaranta A Kaduna: Alheri Ce Ko Barazana Ga Makarantu Masu Zaman Kansu?

September 19, 2025
Tinubu Ya Ziyarci Iyalan Buhari A Jihar Kaduna

Tinubu Ya Ziyarci Iyalan Buhari A Jihar Kaduna

September 19, 2025
Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Game Da Bunkasa Ci Gaban Mata

Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Game Da Bunkasa Ci Gaban Mata

September 19, 2025
Ofishin Yada Labarai Na Majalisar Gudanarwar Kasar Sin Ya Fitar Da Takardar Bayani Mai Taken “Nasarar Aiwatar Da Manufar JKS A Xinjiang A Sabon Zamani”

Ofishin Yada Labarai Na Majalisar Gudanarwar Kasar Sin Ya Fitar Da Takardar Bayani Mai Taken “Nasarar Aiwatar Da Manufar JKS A Xinjiang A Sabon Zamani”

September 19, 2025
kashifu

Tarihin Ahmadu Bello Sardaunan Sakkwato Firimiyan Arewa

September 19, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.