ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, June 14, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kashifu Inuwa: Sama Da Mutum 500 Sun Ci Gajiyar Tallafin Dogaro Da Kai A Jihar Jigawa

by Ruqayyat Sadauki
4 years ago
Tallafi

Sama da mutum 500 ne suka ci gajiyar tallafin dogaro da kai a Jihar Jigawa. Gidauniyar Qatar da Gidauniyar Malam Inuwa wacce shugaban (NITDA) Kashifu Inuwa ya kafa su ne su ka ba da tallafin.

Gabatar da tallafin ya gudana a ranar Litinin a hedikwatar gidauniyar da ke Haɗejia, Jigawa.

  • Majalisar Dokokin Kano Ta Amince Ganduje Ya Ciyo Bashin Biliyan 10 Don Sayen Na’urar CCTV

Shugaban gidauniyar Dr. Hussaini Baban ya bayyana cewa mata 200 an tallafa musu da kekunan ɗinki an kuma tallafawa wasu mutum 300 da injin malkaɗe sai kuma mutum 3 an ba su Kwamfiyuta da mutum 13 da aka ba wa kayan aikin kafinta, sai wasu 13 da aka ba wa Baburan hawa na guragu.

ADVERTISEMENT

Kashifu

Gwamnan Jigawa wanda mataimakinsa Umar Namadi ya wakilta tare da sarkin na Haɗejia Alhaji Adamu Maje sun godewa shugaban na NITDA da gidauniyar tasa da ta ƙasar ta Qatar.

LABARAI MASU NASABA

Talauci Ya Sake Karuwa Da Kashi 63 Duk Da Sauye-sauyen Tattalin Arzikin Da Gwamnati Ta Yi – IMF

Gwamnonin Arewa-maso-yamma Sun Kaddamar Da Shirin Rage Radadin Talauci A Yankin

Sauran manyan baƙi a wurin taron sun haɗa da shugabannin ƙananan hukumomi da ƴan majalissu, inda daga ƙarshe kuma su ka ziyarci wuraren da za su sake aiwatar da ginin gidaje da makarantu bayan sun buɗe wanda su ka yi.

Kashifu Na Ɗaya Daga Cikin Wanda Talakawan Nijeriya Ke Amfana Da Dukiyarsa

Kashifu Inuwa na ɗaya daga cikin mutane da dama da ke yin tasiri a ɓangarensa, wanda bai ci  ya cinye bai tuna da na ƙasa da shi ba ko da bai sawa cikinsa komai ba. A Nijeriya yana ɗaya daga cikin mai ba da agaji ga jama’a ta kowanne ɓangare na wanda zai iya aiwatarwa.

kashifu

Kashifu shi ne wanda ke ba da gudummawar kuɗinsu, lokaci, tare da gogewarsa da gwaninta ko basira don taimakawa wasu da samar da mafi kyawun duniyarsu ta nuni da azasu hanya mai kyau, yana mai da hankali da mayar da hankali ga al’umma, yin canji da samar da canji mai kyau.

Duk wannan aikin agajin da ya ke yi ba shi da alaƙa da siyasa ko naɗin gwamnati, ga jama’ar da masu hannu da shuni ke ganawa da ƙungiyoyin ƙasa-da-ƙasa, domin kare al’ummarsa ‘yan Nijeriya baki ɗaya.

“Rayuwar sadaukarwa irin ta Kashifu abin sha’awa ce ga kowa daga cikin mu, sirrin rayuwa shi ne bayarwa, lokacin da kuke badawa, domin kaima idan kaba wani Allah zai ninka maka, don haka muna roƙon yaci gaba da badawa kar ya daina”, kamar yadda Tony ya bayyana.

  • https://en.wikipedia.org/wiki/Inuwa_Kashifu_Abdullahi

Muna roƙon Allah ya ƙara maka Malam Kashifu matsayi mafi ɗaukaka, sannan ya maka kyakkywan ƙarshe, tare da gina maka gida a Aljannah.

kashifu
Ruqayyat Sadauki
+ postsBio
  • Ruqayyat Sadauki
    https://hausa.leadership.ng/author/ruqayyat-sadauki/
    Dalilin Da Ya Sa Na Sake Nada Kashifu Inuwa A Matsayin Shugaban NITDA – Buhari

MASU ALAKA

Talauci Ya Sake Karuwa Da Kashi 63 Duk Da Sauye-sauyen Tattalin Arzikin Da Gwamnati Ta Yi – IMF
Rahotonni

Talauci Ya Sake Karuwa Da Kashi 63 Duk Da Sauye-sauyen Tattalin Arzikin Da Gwamnati Ta Yi – IMF

June 13, 2026
Gwamnonin Arewa-maso-yamma Sun Kaddamar Da Shirin Rage Radadin Talauci A Yankin
Rahotonni

Gwamnonin Arewa-maso-yamma Sun Kaddamar Da Shirin Rage Radadin Talauci A Yankin

June 13, 2026
Labarai

Sake Jan Damarar Soja Da Japan Ke Yi Karin Alama Ce Mai Hadari

June 13, 2026
Next Post
Tattalin Arzikin Sin Ya Samu Kyakkyawan Tagomashi A Watan Mayu

Tattalin Arzikin Sin Ya Samu Kyakkyawan Tagomashi A Watan Mayu

LABARAI MASU NASABA

Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su Lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu (1)

Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su Lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu (1)

June 13, 2026
Talauci Ya Sake Karuwa Da Kashi 63 Duk Da Sauye-sauyen Tattalin Arzikin Da Gwamnati Ta Yi – IMF

Talauci Ya Sake Karuwa Da Kashi 63 Duk Da Sauye-sauyen Tattalin Arzikin Da Gwamnati Ta Yi – IMF

June 13, 2026
Muhallin Halittu Da Aka Yi Gado A Kasar Sin Sun Samu Ci Gaba Ta Fuskar Ba Su Kariya

Muhallin Halittu Da Aka Yi Gado A Kasar Sin Sun Samu Ci Gaba Ta Fuskar Ba Su Kariya

June 13, 2026
Gwamnonin Arewa-maso-yamma Sun Kaddamar Da Shirin Rage Radadin Talauci A Yankin

Gwamnonin Arewa-maso-yamma Sun Kaddamar Da Shirin Rage Radadin Talauci A Yankin

June 13, 2026

Sake Jan Damarar Soja Da Japan Ke Yi Karin Alama Ce Mai Hadari

June 13, 2026
NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

June 13, 2026
Shugaban Majalisar Bayar Da Shawara Kan Harkokin Siyasa Ta Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Raya Dangantakar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan Cikin Lumana

Shugaban Majalisar Bayar Da Shawara Kan Harkokin Siyasa Ta Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Raya Dangantakar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan Cikin Lumana

June 13, 2026
Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar

Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar

June 13, 2026
Sin Ta Zama Abin Koyi Na Sauyi Da Ci Gaba Ga Kasashe Da Dama, In Ji Shalva Papuashvili

Sin Ta Zama Abin Koyi Na Sauyi Da Ci Gaba Ga Kasashe Da Dama, In Ji Shalva Papuashvili

June 13, 2026
Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya

Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya

June 13, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.