ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kashifu Inuwa: Sama Da Mutum 500 Sun Ci Gajiyar Tallafin Dogaro Da Kai A Jihar Jigawa

by Ruqayyat Sadauki
4 years ago
Tallafi

Sama da mutum 500 ne suka ci gajiyar tallafin dogaro da kai a Jihar Jigawa. Gidauniyar Qatar da Gidauniyar Malam Inuwa wacce shugaban (NITDA) Kashifu Inuwa ya kafa su ne su ka ba da tallafin.

Gabatar da tallafin ya gudana a ranar Litinin a hedikwatar gidauniyar da ke Haɗejia, Jigawa.

  • Majalisar Dokokin Kano Ta Amince Ganduje Ya Ciyo Bashin Biliyan 10 Don Sayen Na’urar CCTV

Shugaban gidauniyar Dr. Hussaini Baban ya bayyana cewa mata 200 an tallafa musu da kekunan ɗinki an kuma tallafawa wasu mutum 300 da injin malkaɗe sai kuma mutum 3 an ba su Kwamfiyuta da mutum 13 da aka ba wa kayan aikin kafinta, sai wasu 13 da aka ba wa Baburan hawa na guragu.

ADVERTISEMENT

Kashifu

Gwamnan Jigawa wanda mataimakinsa Umar Namadi ya wakilta tare da sarkin na Haɗejia Alhaji Adamu Maje sun godewa shugaban na NITDA da gidauniyar tasa da ta ƙasar ta Qatar.

LABARAI MASU NASABA

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

Sauran manyan baƙi a wurin taron sun haɗa da shugabannin ƙananan hukumomi da ƴan majalissu, inda daga ƙarshe kuma su ka ziyarci wuraren da za su sake aiwatar da ginin gidaje da makarantu bayan sun buɗe wanda su ka yi.

Kashifu Na Ɗaya Daga Cikin Wanda Talakawan Nijeriya Ke Amfana Da Dukiyarsa

Kashifu Inuwa na ɗaya daga cikin mutane da dama da ke yin tasiri a ɓangarensa, wanda bai ci  ya cinye bai tuna da na ƙasa da shi ba ko da bai sawa cikinsa komai ba. A Nijeriya yana ɗaya daga cikin mai ba da agaji ga jama’a ta kowanne ɓangare na wanda zai iya aiwatarwa.

kashifu

Kashifu shi ne wanda ke ba da gudummawar kuɗinsu, lokaci, tare da gogewarsa da gwaninta ko basira don taimakawa wasu da samar da mafi kyawun duniyarsu ta nuni da azasu hanya mai kyau, yana mai da hankali da mayar da hankali ga al’umma, yin canji da samar da canji mai kyau.

Duk wannan aikin agajin da ya ke yi ba shi da alaƙa da siyasa ko naɗin gwamnati, ga jama’ar da masu hannu da shuni ke ganawa da ƙungiyoyin ƙasa-da-ƙasa, domin kare al’ummarsa ‘yan Nijeriya baki ɗaya.

“Rayuwar sadaukarwa irin ta Kashifu abin sha’awa ce ga kowa daga cikin mu, sirrin rayuwa shi ne bayarwa, lokacin da kuke badawa, domin kaima idan kaba wani Allah zai ninka maka, don haka muna roƙon yaci gaba da badawa kar ya daina”, kamar yadda Tony ya bayyana.

  • https://en.wikipedia.org/wiki/Inuwa_Kashifu_Abdullahi

Muna roƙon Allah ya ƙara maka Malam Kashifu matsayi mafi ɗaukaka, sannan ya maka kyakkywan ƙarshe, tare da gina maka gida a Aljannah.

kashifu
Ruqayyat Sadauki
+ postsBio
  • Ruqayyat Sadauki
    https://hausa.leadership.ng/author/ruqayyat-sadauki/
    Dalilin Da Ya Sa Na Sake Nada Kashifu Inuwa A Matsayin Shugaban NITDA – Buhari

MASU ALAKA

'Yan Bindiga
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina
Labarai

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare
Labarai

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Next Post
Tattalin Arzikin Sin Ya Samu Kyakkyawan Tagomashi A Watan Mayu

Tattalin Arzikin Sin Ya Samu Kyakkyawan Tagomashi A Watan Mayu

LABARAI MASU NASABA

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026
Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

Kano Za Ta Kafa Sansanonin Sojoji A Ƙananan Hukumomin Da Ke Fuskantar Barazanar Tsaro

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.