• Leadership Hausa
Thursday, August 18, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Daga Birnin Sin

Tattalin Arzikin Sin Ya Samu Kyakkyawan Tagomashi A Watan Mayu

by Sulaiman and CMG Hausa
2 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Tattalin Arzikin Sin Ya Samu Kyakkyawan Tagomashi A Watan Mayu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Ana Kulle Kaya A Manyan Shagunan Zamani Da Makulli A Amurka

Kudin Shigar Manyan Kamfanonin Kera Na’urorin Sadarwa Na Sin Ya Kai Yuan Triliyan 14 A 2021

Fu Linghui, kakakin hukumar kididdiga ta kasar Sin ya bayyana a yau Laraba cewa, tattalin arzikin kasar Sin yana samun farfadowa sannu a hankali, bayan da ya jure mummunan tasirin annobar COVID-19, inda manyan alamomi suka nuna kyakkyawan yanayin da tattalin arzikin ya samu a watan Mayu.

A yayin taron manema labarai, Fu ya bayyana cewa, tattalin arzikin kasar yana samun kyakkyawar farfadowa, sai dai ya yi gargadin cewa, har yanzu tattalin arzikin na fuskantar wahalhalu masu yawa gami da kalubaloli.

Ya ce, domin tinkarar yanayin da za a shiga a nan gaba, kasar Sin za ta tinkari aikin yaki da annobar tare da daidaita yanayin ci gaban tattalin arziki, da aiwatar da wasu karin matakai da manufofin raya tattalin arzikin domin samun ci gaba mai dorewa.(Ahmad)

ShareTweetSendShare
Previous Post

Kashifu Inuwa: Sama Da Mutum 500 Sun Ci Gajiyar Tallafin Dogaro Da Kai A Jihar Jigawa

Next Post

Yadda Aka Yi Wa Kwanturola Janar Na NIS Ado Da Sabon Muƙaminsa

Related

Ana Kulle Kaya A Manyan Shagunan Zamani Da Makulli A Amurka
Daga Birnin Sin

Ana Kulle Kaya A Manyan Shagunan Zamani Da Makulli A Amurka

13 mins ago
Kudin Shigar Manyan Kamfanonin Kera Na’urorin Sadarwa Na Sin Ya Kai Yuan Triliyan 14 A 2021
Daga Birnin Sin

Kudin Shigar Manyan Kamfanonin Kera Na’urorin Sadarwa Na Sin Ya Kai Yuan Triliyan 14 A 2021

21 hours ago
Yanayin Kare Hakkin Dan Adam Na ‘Yan Kananan Kabilun Sin Ya Kai Matsayin Koli A Tarihi
Daga Birnin Sin

Yanayin Kare Hakkin Dan Adam Na ‘Yan Kananan Kabilun Sin Ya Kai Matsayin Koli A Tarihi

22 hours ago
Gaskiya Ba Ta Buya…
Daga Birnin Sin

Gaskiya Ba Ta Buya…

23 hours ago
Sin Na Fatan Bangaren Amurka Zai Aiwatar Da Manufar Sin Daya Tak A Duniya
Daga Birnin Sin

Sin Na Fatan Bangaren Amurka Zai Aiwatar Da Manufar Sin Daya Tak A Duniya

1 day ago
Wang Yi Zai Karbi Bakuncin Taron Masu Gudanarwa Game Da Hadin Gwiwar Sin Da Afirka
Daga Birnin Sin

Wang Yi Zai Karbi Bakuncin Taron Masu Gudanarwa Game Da Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

1 day ago
Next Post
NIS

Yadda Aka Yi Wa Kwanturola Janar Na NIS Ado Da Sabon Muƙaminsa

LABARAI MASU NASABA

Ana Kulle Kaya A Manyan Shagunan Zamani Da Makulli A Amurka

Ana Kulle Kaya A Manyan Shagunan Zamani Da Makulli A Amurka

August 18, 2022
Buhari Ya Bude Rukunin Gidajen Da Gwamna Zulum Ya Gina Wa Malamai A Jihar Borno

Buhari Ya Bude Rukunin Gidajen Da Gwamna Zulum Ya Gina Wa Malamai A Jihar Borno

August 18, 2022
Fada Ya Barke Tsakanin Shugabannin ’Yan Bindiga, 2 Sun Mutu Yayin Rikicin A Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Shingen Bincike Na ‘Yan Sanda Sun Harbe Mutum 2 A Ebonyi

August 18, 2022
An Cafke Mutumin Da Zai Aike Da Bindigu Kano Daga Abuja Ta Tashar Mota

An Cafke Mutumin Da Zai Aike Da Bindigu Kano Daga Abuja Ta Tashar Mota

August 18, 2022
Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

Ku Yi Watsi Da Masu Wa’azin Son Wargaza Hadin Kan Nijeriya —IBB

August 18, 2022
Kungiyar Haɗin Kan Musulunci ta Duniya Ta Ziyarci Medina Baye Niass

Kungiyar Haɗin Kan Musulunci ta Duniya Ta Ziyarci Medina Baye Niass

August 18, 2022
Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

August 18, 2022
Majalisar Jihar Zamfara Ta Zartar Da Dokar Kariya Ga Masu Bukata Ta Musanman

Matawalle Ya Amince Da Hukuncin Kisa Kan Masu Garkuwa Da Masu Ba ‘Yan Bindiga Bayanan Sirri

August 17, 2022

Ma’aikatan Wutar Lantarki Sun Janye Yajin Aikin Da Suka Fara Na Mako 2

August 17, 2022
Kudin Shigar Manyan Kamfanonin Kera Na’urorin Sadarwa Na Sin Ya Kai Yuan Triliyan 14 A 2021

Kudin Shigar Manyan Kamfanonin Kera Na’urorin Sadarwa Na Sin Ya Kai Yuan Triliyan 14 A 2021

August 17, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.