• English
  • Business News
Sunday, June 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasuwar Gero A Duniya Za Ta Kai Dala Biliyan 12 A 2025 -Masana

by Abubakar Abba
2 years ago
in Noma Da Kiwo
0
Kasuwar Gero A Duniya Za Ta Kai Dala Biliyan 12 A 2025 -Masana
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A watan Maris na 2021, zauren majalisar dinkin duniya ya ayyana 2023 a matsayin ranar bikin Gero ta duniya bisa shawarar da gwamnatin kasar Indiya ta bayar.

Sama da kasashe 70 ciki har da Nijeriya ne suka goyi bayan wannan shirin.

  • Manoman Tumatur 70,000 Na Bukatar Tallafin Gwamnatin Kano – Yadakwari

Nan da shekarar 2025, kafar internet da ke bibiyar farashin Gero ta ayyyana cewa, farashin Gero a kasuwar duniya, zai sama da dala biliyan 12, inda Nijeriya Indiya suka kasancesun kai kashi 80 wajen noma Gero.
A ‘yan kwanukan da suka wuce, masu ruwa da tsaki a fannin aikin noma ciki har da ofishin jakancin Indiya da ke a Nijeriya da hukumar aikin gona da ke a majalisar dinkin duniya da kuma shirin samar da abinci na duniya, sun gudanar da taro a Abuja, musamman domin yin dubi akan yadda za a kara amfana da tattalin arzikin da ake samu a fannin noman Gero.

Ma’aikatar aikin gona da raya karkara ce ta sa ido akan gudanar da taron, inda mahalarta taron, suka jaddada mahimancin cewa, a fannin noman Gero, ana samun dimbin kudaden shiga da kuma samar da abinci ga ‘yan Nijeriya.

Babban sakatatre a ma’aikatar ta aikin gona da raya karkara Dakta Ernest Umakhihe a jawabinsa a wajen taron ya bayyana cewa, tsohon tirihi ga Nijeriya a wajen noma Gero , mutane sama da miliyan 500 ne ke yin amfani dashi a fadin duniya, inda ya kara da cewa, Gero na yakar yunwa a cikin alumma kuma ya kasance, afnin gona mai gina jikin bil Adama.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

Dalilin Rashin Fara Aikin Kamfanin Takin Zamani Na Gwamnatin Jihar Neja

A cewar cibiyar aikin gona ta ICRISAT, sama da mutane miliyan 90 a yankin Asiya da nahiyar Afirka ne suke dogaro da Gero, inda kuma mutane sama da miliyan 500, a kasashe 30 suke dogaro akan Gero.

Dakta Ernest ya bayyana cewa, baya ga yin amfani da Gero a matsayin abincin da mutane ke ci, hatta dabbobi ana ba su a matsayin abinci ana kuma sarrafa shi zuwa sauran nau’uka da ban da ban ciki har da magungunan gargajiya.

Shi ma a na sa jwabin a gurin taron wakilin hukumar abinci ta duniya FAO a Nijeriya da kuma a kungiyar ECOWAS Mista Fred Kafeero ya bayyana cewa, karni da dama da suka gabata Gero ya bayar da gagarumar gudunmawa a matsayin abinci mai gina jiki a daukacin kasashen da ke a duniya, inda ya kara da cewa, Gero na jurewa kowanne yanayin da aka shuka shi.

A cewrsa, domin a kara rungumar fannin yin naomasa, akwai matukara bukatar a mayar da hankali wajen nomansa har zuwa karshen shekara da kuma kara zamanantar da yin nomansa.

Ya sanar da cewa, a bangaren hukumar za ta yin a ta kokarin wajen bayar da taimakon da ya kamata, musamman wajen nomansa ta hanyar yin amfani da kimiyyar zamani da kuma kara habaka kasuwancin sa.

Shi ma Mista Shiri G. Balasubramanjan, babban kwamishina a ofishin jakadancin Indiya a Nijeriya ya bayyana cewa, a shirin habaka noman Gero na Indiya wanda gwamnatin kasar ta kirkiro dashi bisa nufin bunkasa noman Gero da sarrafa shi da rabar dashi na ci gaba da ganin Gero ya samu karbuwa wajen yin amfani dashi a tsakanin miliyon mutane da ke a fadin duniya.

A cewarsa, gwamnatin kasar mu na habaka noman Gero musamman ganin cewa, yin amfani dashi, na karawa dan Adam kiwon lafiyarsa, inda ya kara da cewa, sama da shekaru 5000, mazuna yankin Asiya na yin amfani da Gero a matsayin abinci.

shirin habaka noman Gero na Indiya wanda gwamnatin kasar ta kirkiro dashi bisa nufin bunkasa noman Gero da sarrafa shi da rabar dashi na ci gaba da ganin Gero ya samu karbuwa wajen yin amfani dashi a tsakanin miliyon mutane da ke a fadin duniya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Shugaban Aljeriya: Ina Fatan Kasata Za Ta Shiga Tsarin Hadin Gwiwa Na BRICS

Next Post

Shugabannin Kasashen Habasha Da Kenya Sun Gana Da Wang Yi

Related

Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

14 hours ago
Neja
Noma Da Kiwo

Dalilin Rashin Fara Aikin Kamfanin Takin Zamani Na Gwamnatin Jihar Neja

21 hours ago
Gwamna Zulum Ya Nemi A Zuba Hannun Jari A Harkar Noman Rani
Noma Da Kiwo

Gwamna Zulum Ya Nemi A Zuba Hannun Jari A Harkar Noman Rani

1 week ago
Gwamnonin Arewa Na Kokarin Farfado Da Hadin Kan Yankin
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Jihar Gombe Ta Rattaba Hannu Kan Yarjejeniya Domin Gina Mayankar Dabbobi

1 week ago
Rashin Daukar Tsauraran Matakai Na Iya Durkusar Da Bangaren Noma – Shehu Galadima
Noma Da Kiwo

Nau’ikan Amfanin Gona Da Ke Saurin Girma Cikin ‘Yan Watanni

1 week ago
Rashin Daukar Tsauraran Matakai Na Iya Durkusar Da Bangaren Noma – Shehu Galadima
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Ta Bukaci A Sama Wa Manoma Masu Renon Tsirrai Rancen Kudi

2 weeks ago
Next Post
Shugabannin Kasashen Habasha Da Kenya Sun Gana Da Wang Yi

Shugabannin Kasashen Habasha Da Kenya Sun Gana Da Wang Yi

LABARAI MASU NASABA

Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu

Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu

June 7, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

An Kama Magidanci A Bauchi Bisa Zargin Lalata Da Agolarsa

June 7, 2025
Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

June 7, 2025
Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

June 7, 2025
Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

June 7, 2025
Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

June 7, 2025
Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

June 7, 2025
Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

June 7, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

June 7, 2025
Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

June 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.