• English
  • Business News
Tuesday, November 4, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasuwar Gero A Duniya Za Ta Kai Dala Biliyan 12 A 2025 -Masana

by Abubakar Abba
2 years ago
Kasuwar gero

A watan Maris na 2021, zauren majalisar dinkin duniya ya ayyana 2023 a matsayin ranar bikin Gero ta duniya bisa shawarar da gwamnatin kasar Indiya ta bayar.

Sama da kasashe 70 ciki har da Nijeriya ne suka goyi bayan wannan shirin.

  • Manoman Tumatur 70,000 Na Bukatar Tallafin Gwamnatin Kano – Yadakwari

Nan da shekarar 2025, kafar internet da ke bibiyar farashin Gero ta ayyyana cewa, farashin Gero a kasuwar duniya, zai sama da dala biliyan 12, inda Nijeriya Indiya suka kasancesun kai kashi 80 wajen noma Gero.
A ‘yan kwanukan da suka wuce, masu ruwa da tsaki a fannin aikin noma ciki har da ofishin jakancin Indiya da ke a Nijeriya da hukumar aikin gona da ke a majalisar dinkin duniya da kuma shirin samar da abinci na duniya, sun gudanar da taro a Abuja, musamman domin yin dubi akan yadda za a kara amfana da tattalin arzikin da ake samu a fannin noman Gero.

Ma’aikatar aikin gona da raya karkara ce ta sa ido akan gudanar da taron, inda mahalarta taron, suka jaddada mahimancin cewa, a fannin noman Gero, ana samun dimbin kudaden shiga da kuma samar da abinci ga ‘yan Nijeriya.

Babban sakatatre a ma’aikatar ta aikin gona da raya karkara Dakta Ernest Umakhihe a jawabinsa a wajen taron ya bayyana cewa, tsohon tirihi ga Nijeriya a wajen noma Gero , mutane sama da miliyan 500 ne ke yin amfani dashi a fadin duniya, inda ya kara da cewa, Gero na yakar yunwa a cikin alumma kuma ya kasance, afnin gona mai gina jikin bil Adama.

LABARAI MASU NASABA

Dalilin Gwamnatin Jihar Kuros Riba Na Raba Wa Manoma Taraktoci

Sharhi Kan Noman Agwaluma A Nijeriya

A cewar cibiyar aikin gona ta ICRISAT, sama da mutane miliyan 90 a yankin Asiya da nahiyar Afirka ne suke dogaro da Gero, inda kuma mutane sama da miliyan 500, a kasashe 30 suke dogaro akan Gero.

Dakta Ernest ya bayyana cewa, baya ga yin amfani da Gero a matsayin abincin da mutane ke ci, hatta dabbobi ana ba su a matsayin abinci ana kuma sarrafa shi zuwa sauran nau’uka da ban da ban ciki har da magungunan gargajiya.

Shi ma a na sa jwabin a gurin taron wakilin hukumar abinci ta duniya FAO a Nijeriya da kuma a kungiyar ECOWAS Mista Fred Kafeero ya bayyana cewa, karni da dama da suka gabata Gero ya bayar da gagarumar gudunmawa a matsayin abinci mai gina jiki a daukacin kasashen da ke a duniya, inda ya kara da cewa, Gero na jurewa kowanne yanayin da aka shuka shi.

A cewrsa, domin a kara rungumar fannin yin naomasa, akwai matukara bukatar a mayar da hankali wajen nomansa har zuwa karshen shekara da kuma kara zamanantar da yin nomansa.

Ya sanar da cewa, a bangaren hukumar za ta yin a ta kokarin wajen bayar da taimakon da ya kamata, musamman wajen nomansa ta hanyar yin amfani da kimiyyar zamani da kuma kara habaka kasuwancin sa.

Shi ma Mista Shiri G. Balasubramanjan, babban kwamishina a ofishin jakadancin Indiya a Nijeriya ya bayyana cewa, a shirin habaka noman Gero na Indiya wanda gwamnatin kasar ta kirkiro dashi bisa nufin bunkasa noman Gero da sarrafa shi da rabar dashi na ci gaba da ganin Gero ya samu karbuwa wajen yin amfani dashi a tsakanin miliyon mutane da ke a fadin duniya.

A cewarsa, gwamnatin kasar mu na habaka noman Gero musamman ganin cewa, yin amfani dashi, na karawa dan Adam kiwon lafiyarsa, inda ya kara da cewa, sama da shekaru 5000, mazuna yankin Asiya na yin amfani da Gero a matsayin abinci.

shirin habaka noman Gero na Indiya wanda gwamnatin kasar ta kirkiro dashi bisa nufin bunkasa noman Gero da sarrafa shi da rabar dashi na ci gaba da ganin Gero ya samu karbuwa wajen yin amfani dashi a tsakanin miliyon mutane da ke a fadin duniya.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Dalilin Gwamnatin Jihar Kuros Riba Na Raba Wa Manoma Taraktoci
Noma Da Kiwo

Dalilin Gwamnatin Jihar Kuros Riba Na Raba Wa Manoma Taraktoci

November 2, 2025
Sharhi Kan Noman Agwaluma A Nijeriya
Noma Da Kiwo

Sharhi Kan Noman Agwaluma A Nijeriya

October 18, 2025
‘Yansanda Sun Cafke Ɓarayi 13 Tare Da Ƙwato Shanu 27 A Kaduna
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Jihar Taraba Ta Ayyana Yi Wa Kasuwannin Sayar Da Dabbobi 9 Garanbawul

October 18, 2025
Next Post
Shugabannin Kasashen Habasha Da Kenya Sun Gana Da Wang Yi

Shugabannin Kasashen Habasha Da Kenya Sun Gana Da Wang Yi

LABARAI MASU NASABA

Ma’aikatar Yaɗa Labarai Da BoS Ta Kaduna Sun Ƙulla Yarjejeniyar Samar Da Sahihan Bayanai Ga Al’umma

Ma’aikatar Yaɗa Labarai Da BoS Ta Kaduna Sun Ƙulla Yarjejeniyar Samar Da Sahihan Bayanai Ga Al’umma

November 4, 2025
Sin Ta Kaddamar Da Kwas Din Horon Fasahar Gwaje-Gwaje A Cibiyar CDC Ta Afrika

Sin Ta Kaddamar Da Kwas Din Horon Fasahar Gwaje-Gwaje A Cibiyar CDC Ta Afrika

November 4, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

‘Yansanda Sun Ceto Mutane 3 Da Aka Sace A Kwara

November 4, 2025
‘Yan Sama Jannatin Kumbon Shenzhou-20 Za Su Dawo Doron Kasa A Gobe Laraba

‘Yan Sama Jannatin Kumbon Shenzhou-20 Za Su Dawo Doron Kasa A Gobe Laraba

November 4, 2025
tinubu

Tinubu Ya Umarci Ma’aikatar Ilimi Ta Kawo Ƙarshen Yajin Aikin ASUU

November 4, 2025
Sin Na Goyon Bayan Najeriya Wajen Jagorantar Al’ummarta Zuwa Hawa Turbar Neman Ci Gaba Daidai Da Yanayin Kasar

Sin Na Goyon Bayan Najeriya Wajen Jagorantar Al’ummarta Zuwa Hawa Turbar Neman Ci Gaba Daidai Da Yanayin Kasar

November 4, 2025
2027: Ko Kano Ta Zauna Lafiya Ko Ta Hautsine, Sai Mun Sauke Gwamna Abba — Shugaban APC

2027: Ko Kano Ta Zauna Lafiya Ko Ta Hautsine, Sai Mun Sauke Gwamna Abba — Shugaban APC

November 4, 2025
Li Qiang Ya Zanta Da Kakakin Majalisar Wakilan Najeriya

Li Qiang Ya Zanta Da Kakakin Majalisar Wakilan Najeriya

November 4, 2025
Karancin Abinci: Kofar Ofishin Tinubu A Rufe Take, Har Wasu Ministoci Ba Su Iya Ganinsa – Ndume 

Zargin Kisan Kiyashi Ga Kiristoci: Trump Bai San Ƙalubalen Tsaron Da Najeriya Ke Ciki Ba — Ndume

November 4, 2025
Tsohon Jami’in Diflomasiyyar Nijar: Baje Kolin CIIE Muhimmin Dandali Ne Na Bunkasa Hadin Gwiwa Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa

Tsohon Jami’in Diflomasiyyar Nijar: Baje Kolin CIIE Muhimmin Dandali Ne Na Bunkasa Hadin Gwiwa Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa

November 4, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.