• English
  • Business News
Thursday, August 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasuwar Mile 12 Ta Na Jagorantar Hadin Kan ‘Yan Kasuwar Jihar Legas

by Bala Kukuru
3 years ago
in Labarai
0
Kasuwar Mile 12 Ta Na Jagorantar Hadin Kan ‘Yan Kasuwar Jihar Legas
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Ƙungiyar Samar Da Haɗin Kai Da Zaman Lafiya Ta Arewa Ta Ƙaddamar Da Shugabanninta A Kaduna

Gwamnan Kebbi Ya Naɗa Sanusi Mika’ilu Sami A Matsayin Sabon Sarkin Zuru 

Tsohon shugaban babbar kasuwar mile12 intanashinal maket a Legas Alhaji Isa Mohammed Mai shinkafa kuma shugaban kungiyar Dattawan kasuwar ta mile12 dake cikin birnin Legas ya bayyana cewar hakika a halin yanzu al ummar hausawan kasuwar mile12 intanashinal maket da sauran kabilu daban daban mazauna cikin kasuwar a Legas suna kara samun hadin kawunan junan su a Legas da kewayan ta gaba daya Alhaji Isa Mohammed Mai shinkafa wan da ya tabbatar da hakan a gidan sa dake cikin birnin kano alokacin da yake tabbatar ma Jaridar LEADASHIP HAUSA gaskiyar wannan al’amari na halin zaman takewar al ummar hausawa dana sauran kabilu mazauna yankin na Legas gaba daya jim kadan bayan da ya kammala karbar bakuncin dumbin al’ummar Hausawa dana Yarabawa wadanda suka fito daga sassa daban daban na jihohin kasarnan suka zo Kano domin taya shi murnar gabatar da daurin auran ‘ya’yansa guda uku Amira Isa Mohammed da Angon ta Shamsuddini Mai Kudi Kiru da Rabi’atu Isa Mohammed da Angon ta Idiris Abba da kuma Maryam Isa Mohammed da Angon ta Muntari.

Taron daurin auran wanda ya gudana a masallacin Jumma’a na Iya’ussunnah da ke unguwar Gwambaja a cikin birnin Kanan Dabo a ranar Jumma’an nan ta makon jiya daya gabata kadan daga cikin manyan baki a wajan taron daurin auran sun hada da Babban Shugaban kasuwar mile 12 intanashinal maket a Legas Alhaji Shehu Usman Samfam da babban sakataren kasuwar Alhaji Balarabe Idiris da tsohon shugaban kasuwar Alhaji Haruna Mohammed Tamarke sauran sun hada da wadansu daga cikin Iyayan kasuwar wadanda suka hada da Alhaji Habu Faki Garkuwan Faki da Alhaji Abdulwahab Tsoho Babangida da Alhaji Abdullahi burama da sauran shuwagaban nin bangarorin kasuwar ta mile12 shugaban kasuwar Yan doya a mile12 Alhaji Mohammadu Dan Damma Yabo da Tsohon Kwamishinan ‘Yansanda Alhaji Abdullahi Yuguda Tsanyawa ta Jihar Kano da sauran manyan bakin da suka fito daga sassa daban-daban na jihohin Nijeriya Yarabawa da sauran wadansu kabilu daban-daban na kasar nan inda Alhaji Isa Mohammed ya nuna farin cikin sa karara a game da ganin dumbin al’ummar da suka zo taya shi murnar gabatar da wannan al’amari tare da fatan alheri na komawar su gidajen su lafiya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: LeagsMil12
ShareTweetSendShare
Previous Post

Jam’iyyar PDP Za Ta Kawo Mafita Ga Matsalolin Da Aka Jefa Kasar Nan -Abubakar Danburam

Next Post

Matakai Bakwai Da Kasashe Ke Dauka Don Rage Matsalar Makamashi

Related

Ƙungiyar Samar Da Haɗin Kai Da Zaman Lafiya Ta Arewa Ta Ƙaddamar Da Shugabanninta A Kaduna
Labarai

Ƙungiyar Samar Da Haɗin Kai Da Zaman Lafiya Ta Arewa Ta Ƙaddamar Da Shugabanninta A Kaduna

24 minutes ago
Gwamnan Kebbi Ya Naɗa Sanusi Mika’ilu Sami A Matsayin Sabon Sarkin Zuru 
Manyan Labarai

Gwamnan Kebbi Ya Naɗa Sanusi Mika’ilu Sami A Matsayin Sabon Sarkin Zuru 

1 hour ago
Gwamnatin Bauchi Ta Amince Da N32,000 A Matsayin Mafi Karancin Kuɗin Fansho
Manyan Labarai

Gwamnatin Bauchi Ta Amince Da N32,000 A Matsayin Mafi Karancin Kuɗin Fansho

2 hours ago
Hadin Gwiwar Sin Da Afirka Ya Kawo Wa Afirka Fatan Warware Matsalar Karancin Wutar Lantarki
Ra'ayi Riga

Hadin Gwiwar Sin Da Afirka Ya Kawo Wa Afirka Fatan Warware Matsalar Karancin Wutar Lantarki

3 hours ago
Hukumar Shige Da Fice Ta Ƙara Kuɗin Fasfo Zuwa N100,000, N200,000
Manyan Labarai

Hukumar Shige Da Fice Ta Ƙara Kuɗin Fasfo Zuwa N100,000, N200,000

4 hours ago
Dangote Zai Gina Kamfanin Taki A Habasha Kan Dala Biliyan $2.5
Tattalin Arziki

Dangote Zai Gina Kamfanin Taki A Habasha Kan Dala Biliyan $2.5

5 hours ago
Next Post
Matakai Bakwai Da Kasashe Ke Dauka Don Rage Matsalar Makamashi

Matakai Bakwai Da Kasashe Ke Dauka Don Rage Matsalar Makamashi

LABARAI MASU NASABA

Ƙungiyar Samar Da Haɗin Kai Da Zaman Lafiya Ta Arewa Ta Ƙaddamar Da Shugabanninta A Kaduna

Ƙungiyar Samar Da Haɗin Kai Da Zaman Lafiya Ta Arewa Ta Ƙaddamar Da Shugabanninta A Kaduna

August 28, 2025
Jimillar Kudaden Jigilar Kayayyaki a Watanni 7 Na Farkon Bana a Sin Ta Zarce Rmb Yuan Tiriliyan 200

Jimillar Kudaden Jigilar Kayayyaki a Watanni 7 Na Farkon Bana a Sin Ta Zarce Rmb Yuan Tiriliyan 200

August 28, 2025
Gwamnan Kebbi Ya Naɗa Sanusi Mika’ilu Sami A Matsayin Sabon Sarkin Zuru 

Gwamnan Kebbi Ya Naɗa Sanusi Mika’ilu Sami A Matsayin Sabon Sarkin Zuru 

August 28, 2025
Gwamnatin Bauchi Ta Amince Da N32,000 A Matsayin Mafi Karancin Kuɗin Fansho

Gwamnatin Bauchi Ta Amince Da N32,000 A Matsayin Mafi Karancin Kuɗin Fansho

August 28, 2025
Hadin Gwiwar Sin Da Afirka Ya Kawo Wa Afirka Fatan Warware Matsalar Karancin Wutar Lantarki

Hadin Gwiwar Sin Da Afirka Ya Kawo Wa Afirka Fatan Warware Matsalar Karancin Wutar Lantarki

August 28, 2025
Ƴansandan Libya Sun Kama Ƴan Nijeriya Biyu Kan Zargin Fashi

Ƴansandan Libya Sun Kama Ƴan Nijeriya Biyu Kan Zargin Fashi

August 28, 2025
Hukumar Shige Da Fice Ta Ƙara Kuɗin Fasfo Zuwa N100,000, N200,000

Hukumar Shige Da Fice Ta Ƙara Kuɗin Fasfo Zuwa N100,000, N200,000

August 28, 2025
Dangote Zai Gina Kamfanin Taki A Habasha Kan Dala Biliyan $2.5

Dangote Zai Gina Kamfanin Taki A Habasha Kan Dala Biliyan $2.5

August 28, 2025
Ba Zan Nemi Kujerar Siyasa A 2027 Ba — El-Rufai

Ba Zan Nemi Kujerar Siyasa A 2027 Ba — El-Rufai

August 28, 2025
An Kama Matasa 2 Kan Nuna Makamai A Shafukan Sada Zumunta A Kano

An Kama Matasa 2 Kan Nuna Makamai A Shafukan Sada Zumunta A Kano

August 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.