• English
  • Business News
Friday, June 20, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasuwar Mile 12 Ta Na Jagorantar Hadin Kan ‘Yan Kasuwar Jihar Legas

by Bala Kukuru
3 years ago
in Labarai
0
Kasuwar Mile 12 Ta Na Jagorantar Hadin Kan ‘Yan Kasuwar Jihar Legas
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Asibiti, Motocin Bas Na CNG A Kaduna

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 24 A Katsina

Tsohon shugaban babbar kasuwar mile12 intanashinal maket a Legas Alhaji Isa Mohammed Mai shinkafa kuma shugaban kungiyar Dattawan kasuwar ta mile12 dake cikin birnin Legas ya bayyana cewar hakika a halin yanzu al ummar hausawan kasuwar mile12 intanashinal maket da sauran kabilu daban daban mazauna cikin kasuwar a Legas suna kara samun hadin kawunan junan su a Legas da kewayan ta gaba daya Alhaji Isa Mohammed Mai shinkafa wan da ya tabbatar da hakan a gidan sa dake cikin birnin kano alokacin da yake tabbatar ma Jaridar LEADASHIP HAUSA gaskiyar wannan al’amari na halin zaman takewar al ummar hausawa dana sauran kabilu mazauna yankin na Legas gaba daya jim kadan bayan da ya kammala karbar bakuncin dumbin al’ummar Hausawa dana Yarabawa wadanda suka fito daga sassa daban daban na jihohin kasarnan suka zo Kano domin taya shi murnar gabatar da daurin auran ‘ya’yansa guda uku Amira Isa Mohammed da Angon ta Shamsuddini Mai Kudi Kiru da Rabi’atu Isa Mohammed da Angon ta Idiris Abba da kuma Maryam Isa Mohammed da Angon ta Muntari.

Taron daurin auran wanda ya gudana a masallacin Jumma’a na Iya’ussunnah da ke unguwar Gwambaja a cikin birnin Kanan Dabo a ranar Jumma’an nan ta makon jiya daya gabata kadan daga cikin manyan baki a wajan taron daurin auran sun hada da Babban Shugaban kasuwar mile 12 intanashinal maket a Legas Alhaji Shehu Usman Samfam da babban sakataren kasuwar Alhaji Balarabe Idiris da tsohon shugaban kasuwar Alhaji Haruna Mohammed Tamarke sauran sun hada da wadansu daga cikin Iyayan kasuwar wadanda suka hada da Alhaji Habu Faki Garkuwan Faki da Alhaji Abdulwahab Tsoho Babangida da Alhaji Abdullahi burama da sauran shuwagaban nin bangarorin kasuwar ta mile12 shugaban kasuwar Yan doya a mile12 Alhaji Mohammadu Dan Damma Yabo da Tsohon Kwamishinan ‘Yansanda Alhaji Abdullahi Yuguda Tsanyawa ta Jihar Kano da sauran manyan bakin da suka fito daga sassa daban-daban na jihohin Nijeriya Yarabawa da sauran wadansu kabilu daban-daban na kasar nan inda Alhaji Isa Mohammed ya nuna farin cikin sa karara a game da ganin dumbin al’ummar da suka zo taya shi murnar gabatar da wannan al’amari tare da fatan alheri na komawar su gidajen su lafiya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: LeagsMil12
ShareTweetSendShare
Previous Post

Jam’iyyar PDP Za Ta Kawo Mafita Ga Matsalolin Da Aka Jefa Kasar Nan -Abubakar Danburam

Next Post

Matakai Bakwai Da Kasashe Ke Dauka Don Rage Matsalar Makamashi

Related

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Asibiti, Motocin Bas Na CNG A Kaduna
Labarai

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Asibiti, Motocin Bas Na CNG A Kaduna

8 hours ago
Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 24 A Katsina
Labarai

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 24 A Katsina

10 hours ago
NDLEA Ta Kama Tabar Wiwi Buhu 116 A Jihar Kano
Labarai

NDLEA Ta Kai Samame Fitattun Wuraren Shaye-shaye, Ta Cafke Mutane 19 A Kano

10 hours ago
Gwamnatin Tarayya Da Jamus Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Yuro Miliyan 20 A Ɓangaren Makamashi
Labarai

Gwamnatin Tarayya Da Jamus Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Yuro Miliyan 20 A Ɓangaren Makamashi

12 hours ago
Sojoji Sun Kai Farmaki Masana’antar Kera Bindiga, Sun Yi Kame A Taraba
Manyan Labarai

An Kashe ‘Yan Ta’adda 6,260, An Ceto Mutane 5,365 Acikin Shekaru Biyu – Hedikwatar Tsaro 

13 hours ago
Daga Xi’an Zuwa Astana: Me Muka Koya Daga Taron Kolin Sin Da Kasashen Tsakiyar Asiya
Ra'ayi Riga

Daga Xi’an Zuwa Astana: Me Muka Koya Daga Taron Kolin Sin Da Kasashen Tsakiyar Asiya

14 hours ago
Next Post
Matakai Bakwai Da Kasashe Ke Dauka Don Rage Matsalar Makamashi

Matakai Bakwai Da Kasashe Ke Dauka Don Rage Matsalar Makamashi

LABARAI MASU NASABA

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Asibiti, Motocin Bas Na CNG A Kaduna

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Asibiti, Motocin Bas Na CNG A Kaduna

June 19, 2025
An Bude Baje Kolin Kayayyakin Sin Da Kudancin Asiya Karo Na 9 A Kunming

An Bude Baje Kolin Kayayyakin Sin Da Kudancin Asiya Karo Na 9 A Kunming

June 19, 2025
Sin Za Ta Hanzarta Duba Bukatun Samun Lasisin Fitar Da Ma’adanan “Rare Earth” Zuwa Ketare

Sin Za Ta Hanzarta Duba Bukatun Samun Lasisin Fitar Da Ma’adanan “Rare Earth” Zuwa Ketare

June 19, 2025
Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 24 A Katsina

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 24 A Katsina

June 19, 2025
NDLEA Ta Kama Tabar Wiwi Buhu 116 A Jihar Kano

NDLEA Ta Kai Samame Fitattun Wuraren Shaye-shaye, Ta Cafke Mutane 19 A Kano

June 19, 2025
Xi Ya Tattauna Da Shugaban Rasha Ta Wayar Tarho

Xi Ya Tattauna Da Shugaban Rasha Ta Wayar Tarho

June 19, 2025
Yunkurin Tauye Ci Gaban Fasahar Kera “Chips” Ta Sin Ba Zai Haifar Da Da Mai Ido Ba

Yunkurin Tauye Ci Gaban Fasahar Kera “Chips” Ta Sin Ba Zai Haifar Da Da Mai Ido Ba

June 19, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Jamus Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Yuro Miliyan 20 A Ɓangaren Makamashi

Gwamnatin Tarayya Da Jamus Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Yuro Miliyan 20 A Ɓangaren Makamashi

June 19, 2025
Sin Ta Fadada Matakin Rage Haraji Ga Kasashe Masu Raunin Tattalin Arziki

Sin Ta Fadada Matakin Rage Haraji Ga Kasashe Masu Raunin Tattalin Arziki

June 19, 2025
Sin Na Son Taka Rawar Gani Wajen Maido Da Kwanciyar Hankali A Yankin Gabas Ta Tsakiya Cikin Sauri

Sin Na Son Taka Rawar Gani Wajen Maido Da Kwanciyar Hankali A Yankin Gabas Ta Tsakiya Cikin Sauri

June 19, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.