• English
  • Business News
Friday, October 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kere-keren Fasaha Ne Kawai Za Su Hanzarta Bunkasa Tattalin Arzikin Nijeriya’

by Khalid Idris Doya
1 year ago
fasaha

Kere-keren fahasa ne kawai za su kai matakin jan ragamar tattalin arzikin Nijeriya tare da kayan da take samarwa da sayarwa wajen ganin an dafa wa ci gaban da ake bukata, a cewar manajan gudanarwa na kamfanin Ink. Nigeria, Mista Ifeanyi Akosionu.

Akosionu ya shaida hakan bayan da kamfaninsa ya karbi lambar yabo a yayin taron ‘Africa Beacom of ITC Meria and Leadership awards’ (ABoLCT), wanda ya gudana a Legas a cikin makon nan.
Kamfanin ya lashe kambon mafi kwazo a bangaren fahasar sadarwar zamani da kuma kasancewa sa mai kwazo a bangare fasaha ta shekara.

  • Manoma Za Su Amfana Da Tallafin Dala 25, 000 A Nasarawa
  • Sanata Yari Ya Samar Da Taki Ga Manoman Zamfara A Kan Naira 20,000

Ya ce, “Lokaci ya yi da ya kamata Nijeriya da ‘yan kasarta su canja daga hanyoyin da suke bi na al’ada a bangaren fasaha su rungumi kere-keren fasahar zamani, wanda shi ne kawai zai jagoranci ragamar tattalin arziki a ga tasirinsa nan take a Nijeriya ta hanyar kayayyakin da ake hadawa da sayarwa domin taimaka wa ci gaban tattalin arziki,” ya shaida.

Ya ce kamfanin nasu ya sauya daga hanyoyin da yake bi na al’ada zuwa ga rungumar kere-kere wanda har hakan ya kaisa ga samun lambobin yabo a kai a kai na tsawon shekaru.

Da yake amsar lambar yabon a madadin kamfanin, Akosionu ya ce, “Ina farin cikin amsar wadannan lambobin yabon daga ABoICT. Tabbas lambobin yabon sun kara nuna mana irin aiki tukuru da jajircewa da dukkanin ma’aikatan kamfanin Ink. Nigeria ke yi.”

LABARAI MASU NASABA

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai

Wayar Da Kai Kan Barazanar Intanet A Rayuwar Al’umma (CYBER AWARENESS)

Mawallafi kuma babban editan ‘Nigeria Communications Week’, Mista Ken Nwogbo, ya ce, “Taron mika lambobin yabo da jerin laccocin an shirya su ne domin baje wa duniya kolin hazikan da Nijeriya ke da su a bangaren fasahar sadarwar zamani da kuma nuna karamci ga kungiyoyin da suka yi zarra wajen ba da gudunmawa ga ci gaban bangaren fasahar sadarwar zamani a Nijeriya.”

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai
Da ɗumi-ɗuminsa

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai

September 5, 2025
Wayar Da Kai Kan Barazanar Intanet A Rayuwar Al’umma (CYBER AWARENESS)
Kimiyya Da Fasahar Sadarwa

Wayar Da Kai Kan Barazanar Intanet A Rayuwar Al’umma (CYBER AWARENESS)

April 19, 2025
Kariya Daga Soyayyar ‘Online’ Da Shagalta A Intanet
Kimiyya Da Fasahar Sadarwa

Kariya Daga Soyayyar ‘Online’ Da Shagalta A Intanet

March 8, 2025
Next Post
Zimbabwe Ta Yaba Da Jarin Da Kasar Sin Ta Zuba A Bangaren Makamashi Mai Tsafta Na Kasar

Zimbabwe Ta Yaba Da Jarin Da Kasar Sin Ta Zuba A Bangaren Makamashi Mai Tsafta Na Kasar

LABARAI MASU NASABA

Shugaba Xi Ya Jagoranci Zaman Jin Ra’ayoyin Wadanda Ba ‘Yan JKS Ba Game Da Tsara Shirin Raya Kasa Karo Na 15 

Shugaba Xi Ya Jagoranci Zaman Jin Ra’ayoyin Wadanda Ba ‘Yan JKS Ba Game Da Tsara Shirin Raya Kasa Karo Na 15 

October 24, 2025
Gwamnan Bauchi Ya Tabbatar Wa Sarakuna Ba Zai Rage Musu Iko Ba A Shirinsa Na Ƙirƙirar Sabbin Masarautu

Gwamnan Bauchi Ya Naɗa Yayansa A Matsayin Sabon Sarkin Duguri

October 24, 2025
Gombe Ta Ƙulla Yarjejeniya Da Rano Air Don Fara Jigila Tsakanin Abuja Zuwa Gombe

Gombe Ta Ƙulla Yarjejeniya Da Rano Air Don Fara Jigila Tsakanin Abuja Zuwa Gombe

October 24, 2025
Shugaban Kasar Sin Zai Halarci Taron APEC Da Ziyarar Aiki A Korea Ta Kudu

Shugaban Kasar Sin Zai Halarci Taron APEC Da Ziyarar Aiki A Korea Ta Kudu

October 24, 2025
Irin Ministocin Da ‘Yan Nijeriya Ke Tsammani Daga Gwamnatin Tinubu

Tinubu Ya Sauya Hafsoshin Tsaron Nijeriya

October 24, 2025
Ɗan’uwa Ya Kwaƙule Idanuwan Ƙanwarsa Don Yin Tsafin Neman Kuɗi A Bauchi

Ɗan’uwa Ya Kwaƙule Idanuwan Ƙanwarsa Don Yin Tsafin Neman Kuɗi A Bauchi

October 24, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025 Sanata Uba Sani: Mai Haɗa Kan Al’ummar Da Suka Rarrabu

Gwarzon Gwamnan Shekarar 2025, Injiniya Abdullahi Sule

October 24, 2025
Ƴansanda Sun Sake Kama Sowore Bayan An Bayar Da Belinsa

Ƴansanda Sun Sake Kama Sowore Bayan An Bayar Da Belinsa

October 24, 2025

Gwarzon Gwamnan 2025 Sanata Uba Sani: Mai Haɗa Kan Al’ummar Da Suka Rarrabu

October 24, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Sheriff Oboreɓwori: Gwamnan Da Ya Ginu Kan Tabbatar Da Zaman Lafiya Da Ci Gaban Al’umma

October 24, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.