• English
  • Business News
Friday, May 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Manoma Za Su Amfana Da Tallafin Dala 25, 000 A Nasarawa

by Zubairu M Lawal
12 months ago
in Noma Da Kiwo
0
manoma
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kungiyoyin Manoma a jihar Nasarawa za su amfana da tallafin dalan Amurka 25,000 domin bunkasa harkar Noma a fadin jihar.

Da yake jawabi kan kan lamarin, Gwamnan Jihar Nasarawa Injiniya Abdullahi Sule ya ce; Bankin Duniya tayi alkawarin baiwa al’umomin dake kauyaka goma tallafi domin gudanar da aikin gona da samar da wadacecen abinci.

  • Gwamna Uba Sani Ya Kaddamar Da Rabon Kayayyakin Amfanin Gona Ga Manoman Kaduna 40,000
  • Mozambique: An Shirya Maido Da Noman Alkama Bisa Tallafin Fasahohin Kasar Sin

Ya ce; kauyuka guda goma dake Jihar Nasarawa da za su amfana da wannan tallafin sun hada da manoman dake Karamar Hukumar Doma da na Karamar Hukumar Toto.

Gwamnan ya bayyana hakane a lokacin da yakewa manoma jawabi a ziyarar da yakai garin Do-ma.
Gwamnan ya ce; kuddurin Gwamnatinsa na ganin jihar Nasarawa ta yi wa sauran jihohi fincin kau wajen samar da wadacecen abinchi mai gina jiki a Nijariya yasa.

A makon da ya gabata Gwamnatinsa ta rabawa manoma motochin noma guda 23 da tallafin kudi naira dubu goma ga dumbin manoma domin karfafa masu giwa.

Labarai Masu Nasaba

Tinubu Ya Kira Taron Manyan Kafafen Yada Labarai Kan Samar Da Wadataccen Abinci

Gwamnatin Tarayya Ta Gabatar Da Wasu Shirye-shirye Na Bunƙasa Kiwon Shanu

Gwamnan ya ce yana tare da kungiyoyin manoma a koda yaushe. Kuma Gwamnati tana samar da abubuwan more rayuwa ga Kananan manoma a jihar.

Ya Kara da cewa jajurcewar da Gwamnatinsa keyi wajen ganin manoma sun tsayu da kafafunsu, gashi Bankin Duniya tare da hadin giwar Bankin raya harkan noma ta Afirka da Gwamnatin jihar sukaga cancantar manoman jihar Nasarawa aka fara basu wannan tallafin na &25,000 ga ko wani kauye har kauyuka goma.

Shi ma a nasa jawabin Shugaban Kungiyar ACReSAL Dr. Joy Iganya Agene ya ce; kimanin manoma 620 ne za su amfana da tallafin wannan kudin domin bunkasa harkar noma a jihar.

Ya ce; shirin ya hada maza da mata bai ware wasu jinsin ba. A madadin haka mata kimanin 367 ne zasu amfana da wannan tallafin.

Maza kimanin 253 ne za su amfana da wannan tallafin.

Shi ma a nasa jawabin Sarkin Doma Alihaji Aliyu Ogah (Andoma na Doma) ya yi godiya da Gwamna Abdullahi Sule dake samar da kuddurin cigaban al’umman jihar Nasarawa a koda yaushe.

Sarkin ya yi kira ga al’umman Karamar Hukumar Toto da Doma da zasu ci gajiyar wannan tal-lafin dasu zage dantse su yi amfani da kudaden ta anyar noma da al’umman Kasa zasu amfana.

Sannan ya yi godiya ga wadanan kungiyoyin dama Bankin Duniya da ya tallafima al’umman ji-har.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Bankin DuniyaGwamnatinn NasarawaNoma
ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnatin Tarayya, Bankin Duniya Da Cibiyar IITA Za Su Bunkasa Noma Ta Fasahar Zamani

Next Post

Abinda Ya Kamata Kusani Kan Wasan Ƙarshe Tsakanin Real Madrid Da Borrusia Dortmund

Related

Tinubu Ya Kira Taron Manyan Kafafen Yada Labarai Kan Samar Da Wadataccen Abinci
Noma Da Kiwo

Tinubu Ya Kira Taron Manyan Kafafen Yada Labarai Kan Samar Da Wadataccen Abinci

3 hours ago
Gwamnatin Tarayya Ta Gabatar Da Wasu Shirye-shirye Na Bunƙasa Kiwon Shanu
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Ta Gabatar Da Wasu Shirye-shirye Na Bunƙasa Kiwon Shanu

5 days ago
Nazari Kan Dabarun Taimaka Wa Masu Kiwon Kifi Domin Jurewa Sauyin Yanayi
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Dabarun Taimaka Wa Masu Kiwon Kifi Domin Jurewa Sauyin Yanayi

6 days ago
Noman 2025: Dole Ne Manoma Su Kiyaye Hasashen Hukumar NiMet
Noma Da Kiwo

Noman 2025: Dole Ne Manoma Su Kiyaye Hasashen Hukumar NiMet

6 days ago
Masana Sun Bayyana Ingancin TELA Maize Ga Rayuwar Al’umma
Noma Da Kiwo

Masana Sun Bayyana Ingancin TELA Maize Ga Rayuwar Al’umma

7 days ago
Nazari Kan Dabarun Gargajiya Domin Jawo Hankalin Zuma
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Dabarun Gargajiya Domin Jawo Hankalin Zuma

2 weeks ago
Next Post
Abinda Ya Kamata Kusani Kan Wasan Ƙarshe Tsakanin Real Madrid Da Borrusia Dortmund

Abinda Ya Kamata Kusani Kan Wasan Ƙarshe Tsakanin Real Madrid Da Borrusia Dortmund

LABARAI MASU NASABA

Masu Garkuwa Sun Nemi Miliyan ₦30 Don Sako Shugaban APC A Ondo

Masu Garkuwa Sun Nemi Miliyan ₦30 Don Sako Shugaban APC A Ondo

May 16, 2025
Dalilin Tsame Daya Cikin Uku Na Ma’aikatan Ƙasar Nan A Tsarin Sauye-sauyen Biyan Haraji – Czar

Dalilin Tsame Daya Cikin Uku Na Ma’aikatan Ƙasar Nan A Tsarin Sauye-sauyen Biyan Haraji – Czar

May 16, 2025
Abubuwan Da Aka Haramta Wa Mahajjaci

Abubuwan Da Aka Haramta Wa Mahajjaci

May 16, 2025
Tinubu Ya Kira Taron Manyan Kafafen Yada Labarai Kan Samar Da Wadataccen Abinci

Tinubu Ya Kira Taron Manyan Kafafen Yada Labarai Kan Samar Da Wadataccen Abinci

May 16, 2025
Abin  Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (1)

Abin  Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (1)

May 16, 2025
Rashin Tsaro Da Raba Wa Manoma Kayan Aiki Kan Lokaci Na Baraza Ga Wadata Kasa Da Abinci

Rashin Tsaro Da Raba Wa Manoma Kayan Aiki Kan Lokaci Na Baraza Ga Wadata Kasa Da Abinci

May 16, 2025
Kasar Sin Ta Yanke Shawarar Hana Taiwan Halartar Babban Taron WHO Na Bana

Kasar Sin Ta Yanke Shawarar Hana Taiwan Halartar Babban Taron WHO Na Bana

May 15, 2025
Faɗuwar Farashi: Masu Ɓoye Abinci Don Ya Yi Tsada, Asara Kawai Suke Ƙirgawa , In Ji BUA

Faɗuwar Farashi: Masu Ɓoye Abinci Don Ya Yi Tsada, Asara Kawai Suke Ƙirgawa , In Ji BUA

May 15, 2025
Sin Ta Bukaci Amurka Ta Dakatar Da Harajin Sashe Na 232

Sin Ta Bukaci Amurka Ta Dakatar Da Harajin Sashe Na 232

May 15, 2025
Xi Ya Taya Shugaban Togo Murnar Karbar Ragamar Shugabanci

Xi Ya Taya Shugaban Togo Murnar Karbar Ragamar Shugabanci

May 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.