ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, July 14, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Manoma Za Su Amfana Da Tallafin Dala 25, 000 A Nasarawa

by Zubairu M Lawal
2 years ago
manoma

Kungiyoyin Manoma a jihar Nasarawa za su amfana da tallafin dalan Amurka 25,000 domin bunkasa harkar Noma a fadin jihar.

Da yake jawabi kan kan lamarin, Gwamnan Jihar Nasarawa Injiniya Abdullahi Sule ya ce; Bankin Duniya tayi alkawarin baiwa al’umomin dake kauyaka goma tallafi domin gudanar da aikin gona da samar da wadacecen abinci.

  • Gwamna Uba Sani Ya Kaddamar Da Rabon Kayayyakin Amfanin Gona Ga Manoman Kaduna 40,000
  • Mozambique: An Shirya Maido Da Noman Alkama Bisa Tallafin Fasahohin Kasar Sin

Ya ce; kauyuka guda goma dake Jihar Nasarawa da za su amfana da wannan tallafin sun hada da manoman dake Karamar Hukumar Doma da na Karamar Hukumar Toto.

ADVERTISEMENT

Gwamnan ya bayyana hakane a lokacin da yakewa manoma jawabi a ziyarar da yakai garin Do-ma.
Gwamnan ya ce; kuddurin Gwamnatinsa na ganin jihar Nasarawa ta yi wa sauran jihohi fincin kau wajen samar da wadacecen abinchi mai gina jiki a Nijariya yasa.

A makon da ya gabata Gwamnatinsa ta rabawa manoma motochin noma guda 23 da tallafin kudi naira dubu goma ga dumbin manoma domin karfafa masu giwa.

LABARAI MASU NASABA

Sharhi A Kan Dabarun Zamani Na Yin Auren Ƴaƴan Itatuwa

Me Ya Sa Har Yanzu Manoma A Arewa Suka Gwammace Yin Noma Da Galmar Shanu

Gwamnan ya ce yana tare da kungiyoyin manoma a koda yaushe. Kuma Gwamnati tana samar da abubuwan more rayuwa ga Kananan manoma a jihar.

Ya Kara da cewa jajurcewar da Gwamnatinsa keyi wajen ganin manoma sun tsayu da kafafunsu, gashi Bankin Duniya tare da hadin giwar Bankin raya harkan noma ta Afirka da Gwamnatin jihar sukaga cancantar manoman jihar Nasarawa aka fara basu wannan tallafin na &25,000 ga ko wani kauye har kauyuka goma.

Shi ma a nasa jawabin Shugaban Kungiyar ACReSAL Dr. Joy Iganya Agene ya ce; kimanin manoma 620 ne za su amfana da tallafin wannan kudin domin bunkasa harkar noma a jihar.

Ya ce; shirin ya hada maza da mata bai ware wasu jinsin ba. A madadin haka mata kimanin 367 ne zasu amfana da wannan tallafin.

Maza kimanin 253 ne za su amfana da wannan tallafin.

Shi ma a nasa jawabin Sarkin Doma Alihaji Aliyu Ogah (Andoma na Doma) ya yi godiya da Gwamna Abdullahi Sule dake samar da kuddurin cigaban al’umman jihar Nasarawa a koda yaushe.

Sarkin ya yi kira ga al’umman Karamar Hukumar Toto da Doma da zasu ci gajiyar wannan tal-lafin dasu zage dantse su yi amfani da kudaden ta anyar noma da al’umman Kasa zasu amfana.

Sannan ya yi godiya ga wadanan kungiyoyin dama Bankin Duniya da ya tallafima al’umman ji-har.

manoma
Zubairu M Lawal
+ postsBio
  • Zubairu M Lawal
    https://hausa.leadership.ng/author/zubairu-m-lawal/
    Mutane 600 Ne Kacal Suka Ci Jarabawar Ɗaukar Malaman Firamare Daga Cikin 8,000
  • Zubairu M Lawal
    https://hausa.leadership.ng/author/zubairu-m-lawal/
    Tinubu Ya Ƙaddamar Da Gadar Ƙasa Da Tituna A Akwanga
  • Zubairu M Lawal
    https://hausa.leadership.ng/author/zubairu-m-lawal/
    Gwamnatin Nasarawa Ta Rufe Kamfanin Haƙar Ma’adanai Saboda Rikicin Shari’a
  • Zubairu M Lawal
    https://hausa.leadership.ng/author/zubairu-m-lawal/
    Gwamnati Ta Jibge Jami’an Tsaro Domin Gudanar da Zaɓen Fidda Gwanin APC A Nasarawa

MASU ALAKA

Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Noma Da Kiwo

Sharhi A Kan Dabarun Zamani Na Yin Auren Ƴaƴan Itatuwa

July 11, 2026
Me Ya Sa Har Yanzu Manoma A Arewa Suka Gwammace Yin Noma Da Galmar Shanu
Noma Da Kiwo

Me Ya Sa Har Yanzu Manoma A Arewa Suka Gwammace Yin Noma Da Galmar Shanu

July 4, 2026
Dalilin Masu Kiwon Kajin Gidan Gona Na Sukar Haɗakar Gwamnatin Tarayya Da Chana
Noma Da Kiwo

Dalilin Masu Kiwon Kajin Gidan Gona Na Sukar Haɗakar Gwamnatin Tarayya Da Chana

July 3, 2026
Next Post
Abinda Ya Kamata Kusani Kan Wasan Ƙarshe Tsakanin Real Madrid Da Borrusia Dortmund

Abinda Ya Kamata Kusani Kan Wasan Ƙarshe Tsakanin Real Madrid Da Borrusia Dortmund

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda 3, Sun Ƙwato Makamai A Sakkwato

Sojoji Sun Daƙile Harin ISWAP A Borno

July 14, 2026
Na Yi Tsayin-daka Domin Cika Alƙawarin Ƙasata Nijeriya

Na Yi Tsayin-daka Domin Cika Alƙawarin Ƙasata Nijeriya

July 14, 2026
Tsaka mai wuyar Infantino da Koma bayan mulkin yamma

Tsaka mai wuyar Infantino da Koma bayan mulkin yamma

July 14, 2026
“Buhari Ya Taɓa tambaya Ta Mutane Nawa Na Kashe Saboda Yawan Azumin Dana Ke Yi”

“Buhari Ya Taɓa tambaya Ta Mutane Nawa Na Kashe Saboda Yawan Azumin Dana Ke Yi”

July 14, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Ce Za A Gurfanar Da Tubabbun ’Yan ta’addan Da Suka Sake Aikata Manyan Laifuka

Gwamnatin Tarayya Ta Ce Za A Gurfanar Da Tubabbun ’Yan ta’addan Da Suka Sake Aikata Manyan Laifuka

July 14, 2026
Tinubu Ya Gana da Gwamnan Kwara Bayan Harin Ta’addanci Da Ya Yi Ajalin Sama Da Mutane 160

Kyawawan Manufofin Buhari Za Su Ci Gaba Da Yi Wa ’Yan Nijeriya Tasiri – Tinubu

July 14, 2026
Abin Da Ake Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin” Da Aka Yanke Wa Sin Na Kashin Kanta Ba Shi Da Wani Amfani

Abin Da Ake Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin” Da Aka Yanke Wa Sin Na Kashin Kanta Ba Shi Da Wani Amfani

July 13, 2026
Tafiye-tafiyen Fasinjojin Jirgin Kasa A Kasar Sin Sun Haura Biliyan 2.3 A Rabin Farko Na Bana

Tafiye-tafiyen Fasinjojin Jirgin Kasa A Kasar Sin Sun Haura Biliyan 2.3 A Rabin Farko Na Bana

July 13, 2026
Gwamnatin Tarayya Za Ta Ƙaddamar Da Tsarin Daƙile Rugujewar Gine-Gine

Gwamnatin Tarayya Za Ta Ƙaddamar Da Tsarin Daƙile Rugujewar Gine-Gine

July 13, 2026
Me Ya Sa Ake Ganin Afrika Na Da Damar Taka Rawa A Tsarin Tattalin Arzikin Duniya?

Me Ya Sa Ake Ganin Afrika Na Da Damar Taka Rawa A Tsarin Tattalin Arzikin Duniya?

July 13, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.