• English
  • Business News
Saturday, October 18, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Khalifan Sheikh Ibrahim Inyas Daga Ƙasar Sanigal Ya Goyi Bayan Sunusi Lamido Sunusi II

by Abubakar Sulaiman
1 year ago
Khalifa

Sheikh Muhammad Mahi Inyass khalifan Sheikh Ibrahim Inyass  ya aike da rubutacciyar wasiƙar taya murna cikin harshen Larabci ga Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II.

A cikin wasiƙar an rubuta saƙon taya murna zuwa ga Mai Martaba Sarkin Kano, kuma Khalifan Sheikh Ibrahim Inyass (Allah ya kare ka).

Ga cikakkiyar fassarar wasiƙar:

  • An Shawarci Sarki Aminu Ado Ya Fice Daga Kano
  • Wata Sabuwa: Kotu Ta Hana Aminu Ado Da Sauran Sarakuna 4 Kiran Kansu Sarakuna A Kano

Amincin Allah da Albarkarsa da kuma jinkansa ya tabbata a gare ka.

Bayan haka,

LABARAI MASU NASABA

An Fara Yi Wa Yara Miliyan 1.6 Rigakafi A Taraba

Ƴansanda Sun Kama Gungun Masu Sojan Gona Suna Aikata Laifuka A Kano

A wannan al’amari na sake dawowarka zuwa ga kujerar magabatanka masu martaba, ina mai farin ciki da samun zarafi, a madadina, da dukkan iyalan Sheikh Ibrahim Inyass (R.T.A) domin bayyana farin ciki da murna da fatan alkairi gare ka Mai Martaba.

Kamar yadda muke taya ka murna cikin wannan al’amari na farin ciki, kuma muna sake jaddada goyon bayan mu gare ka, tare da umartar masoyanka da Muridai da su sake maka mubayi’a domin ci gaba da jagorantarsu bisa tafarkin iyaye da kakanninka, wanda zai shiryar zuwa ga tafarkin cin nasara da ya ginu akan karfafa gwiwa da himma domin samun nasarar cimma burin hadin kai a dukkanin sassan Nigeria.

Khalifa

Bisa ga wannan al’amari, ya kai Mai Martaba Sarki, kuma Khalifan Shehu Ibrahim A Nigeria, ina mai tunatar da kai, Allah ya taimakeka, wani zance daga wata wasiƙa ta shugabana, Shehina, kuma Mahaifina ya rubuta zuwa ga masoyinsa kuma abin soyuwarsa Marigayi Kakanka Alhaji Muhammadu Sanusi Bayero, faɗinsa cewa: Dukkanin jama’ar Africa na buƙatar tabbataccen hadin kai kamar Nigeria, ku haɗu da kowa cikin gaskiya da haɗin kai da hakuri.

Haka nan muna tare da dai zuciya da ruhi cikin wannan babbar manufa, kuma muna fata (Manufar) zai cika dukkanin fatan Musulmi tare da kai, ta hanyar ɗaga tutar Musulunci da ka gada daga magabatanka masu daraja.

Allah mai iko ne akan yin komai.

Da aminci.

Daga Sheikh Muhammad Mahi Ibrahim Inyass, Khalifan Sahibul Faydha, kuma hadimin al’umma.

Alhamdulillah.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

An Fara Yi Wa Yara Miliyan 1.6 Rigakafi A Taraba
Labarai

An Fara Yi Wa Yara Miliyan 1.6 Rigakafi A Taraba

October 18, 2025
Ƴansanda Sun Kama Gungun Masu Sojan Gona Suna Aikata Laifuka A Kano
Labarai

Ƴansanda Sun Kama Gungun Masu Sojan Gona Suna Aikata Laifuka A Kano

October 18, 2025
Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Ofishin Ƴansanda, Sun Kashe 2 A Kaduna
Manyan Labarai

Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Ofishin Ƴansanda, Sun Kashe 2 A Kaduna

October 18, 2025
Next Post
Unai Emery Ya Sake Rattaba Kwantiragin Shekaru 5 A Aston Villa

Unai Emery Ya Sake Rattaba Kwantiragin Shekaru 5 A Aston Villa

LABARAI MASU NASABA

Dalilin Bankin AfDB Na Yin Hadaka Da WFP Da IFPRI

Dalilin Bankin AfDB Na Yin Hadaka Da WFP Da IFPRI

October 18, 2025
An Fara Yi Wa Yara Miliyan 1.6 Rigakafi A Taraba

An Fara Yi Wa Yara Miliyan 1.6 Rigakafi A Taraba

October 18, 2025
Lewandowski Ba Zai Buga Wasan El Classico Ba

Lewandowski Ba Zai Buga Wasan El Classico Ba

October 18, 2025
Ƴansanda Sun Kama Gungun Masu Sojan Gona Suna Aikata Laifuka A Kano

Ƴansanda Sun Kama Gungun Masu Sojan Gona Suna Aikata Laifuka A Kano

October 18, 2025
Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Ofishin Ƴansanda, Sun Kashe 2 A Kaduna

Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Ofishin Ƴansanda, Sun Kashe 2 A Kaduna

October 18, 2025
Radda

Gwamnan Katsina Ya Bukaci Al’umma Su Hada Hannu Da Gwamnati Wajen Kawar Da Matsalar Tsaro

October 18, 2025
Yajin Aikin ASUU: Majalisar Dattawa Ta Tsoma Baki, Za Ta Gana Da Ministan Ilimi

Yajin Aikin ASUU: Majalisar Dattawa Ta Tsoma Baki, Za Ta Gana Da Ministan Ilimi

October 18, 2025
IMF

Fitar Da Kudi Ta Haramtacciyar Hanya Na Kara Dagula Matsalar Tattalin Arziki – IMF

October 18, 2025
majalisar kasa

Majalisar Wakilai Ta Gayyaci CBN Da Bankuna Kan Cire Wa Kwastomomi Kudi Ba Dalili

October 18, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

Matashi Ya Kashe Ɗan Acaɓa Don Neman Kuɗin Auren Mace Ta Uku A Bauchi

October 17, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.