• English
  • Business News
Saturday, September 27, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Khalifan Sheikh Ibrahim Inyas Daga Ƙasar Sanigal Ya Goyi Bayan Sunusi Lamido Sunusi II

by Abubakar Sulaiman
1 year ago
in Al'adu, Labarai, Masarautu, Muƙala
0
Khalifan Sheikh Ibrahim Inyas Daga Ƙasar Sanigal Ya Goyi Bayan Sunusi Lamido Sunusi II
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Sheikh Muhammad Mahi Inyass khalifan Sheikh Ibrahim Inyass  ya aike da rubutacciyar wasiƙar taya murna cikin harshen Larabci ga Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II.

A cikin wasiƙar an rubuta saƙon taya murna zuwa ga Mai Martaba Sarkin Kano, kuma Khalifan Sheikh Ibrahim Inyass (Allah ya kare ka).

Ga cikakkiyar fassarar wasiƙar:

  • An Shawarci Sarki Aminu Ado Ya Fice Daga Kano
  • Wata Sabuwa: Kotu Ta Hana Aminu Ado Da Sauran Sarakuna 4 Kiran Kansu Sarakuna A Kano

Amincin Allah da Albarkarsa da kuma jinkansa ya tabbata a gare ka.

Bayan haka,

Labarai Masu Nasaba

Wannan Bishiya Ta Bayyana Sirrin Ci Gaban Jihar Xinjiang

Masana Sun Dora Alhakin Rashin Cika Alkawuran ‘Yan Siyasa Kan Jam’iyyu

A wannan al’amari na sake dawowarka zuwa ga kujerar magabatanka masu martaba, ina mai farin ciki da samun zarafi, a madadina, da dukkan iyalan Sheikh Ibrahim Inyass (R.T.A) domin bayyana farin ciki da murna da fatan alkairi gare ka Mai Martaba.

Kamar yadda muke taya ka murna cikin wannan al’amari na farin ciki, kuma muna sake jaddada goyon bayan mu gare ka, tare da umartar masoyanka da Muridai da su sake maka mubayi’a domin ci gaba da jagorantarsu bisa tafarkin iyaye da kakanninka, wanda zai shiryar zuwa ga tafarkin cin nasara da ya ginu akan karfafa gwiwa da himma domin samun nasarar cimma burin hadin kai a dukkanin sassan Nigeria.

Khalifa

Bisa ga wannan al’amari, ya kai Mai Martaba Sarki, kuma Khalifan Shehu Ibrahim A Nigeria, ina mai tunatar da kai, Allah ya taimakeka, wani zance daga wata wasiƙa ta shugabana, Shehina, kuma Mahaifina ya rubuta zuwa ga masoyinsa kuma abin soyuwarsa Marigayi Kakanka Alhaji Muhammadu Sanusi Bayero, faɗinsa cewa: Dukkanin jama’ar Africa na buƙatar tabbataccen hadin kai kamar Nigeria, ku haɗu da kowa cikin gaskiya da haɗin kai da hakuri.

Haka nan muna tare da dai zuciya da ruhi cikin wannan babbar manufa, kuma muna fata (Manufar) zai cika dukkanin fatan Musulmi tare da kai, ta hanyar ɗaga tutar Musulunci da ka gada daga magabatanka masu daraja.

Allah mai iko ne akan yin komai.

Da aminci.

Daga Sheikh Muhammad Mahi Ibrahim Inyass, Khalifan Sahibul Faydha, kuma hadimin al’umma.

Alhamdulillah.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Abba Kabir YusufAlh. Aminu Ado BayeroAminu Ado BayeroBayerokano
ShareTweetSendShare
Previous Post

Wata Sabuwa: Kotu Ta Hana Aminu Ado Da Sauran Sarakuna 4 Kiran Kansu Sarakuna A Kano

Next Post

Unai Emery Ya Sake Rattaba Kwantiragin Shekaru 5 A Aston Villa

Related

Wannan Bishiya Ta Bayyana Sirrin Ci Gaban Jihar Xinjiang
Ra'ayi Riga

Wannan Bishiya Ta Bayyana Sirrin Ci Gaban Jihar Xinjiang

38 minutes ago
Masana Sun Dora Alhakin Rashin Cika Alkawuran ‘Yan Siyasa Kan Jam’iyyu
Rahotonni

Masana Sun Dora Alhakin Rashin Cika Alkawuran ‘Yan Siyasa Kan Jam’iyyu

2 hours ago
Ana Hasashen Tashin Fetur Idan Matatar Dangote Ta Daina Karɓar Naira
Manyan Labarai

Ana Hasashen Tashin Fetur Idan Matatar Dangote Ta Daina Karɓar Naira

3 hours ago
Rashin Aikin Yi: A Halin Yanzu Masu Digiri Na Sayar Da Fiya Wata Da Aikin Achaba
Rahotonni

Rashin Aikin Yi: A Halin Yanzu Masu Digiri Na Sayar Da Fiya Wata Da Aikin Achaba

5 hours ago
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna
Labarai

Uba Sani Ya Jagoranci Yunƙurin Ƙara Yawan Rajistar Masu Zaɓe a Jihar Kaduna

6 hours ago
Yaki Da Miyagun Kwayoyi: Kamfanin LEADERSHIP Da NDLEA Sun Kulla Kawance
Kotu Da Ɗansanda

NDLEA Ta Farmaki Masu Safarar Muggan Kwayoyi A Sassan Nijeriya

7 hours ago
Next Post
Unai Emery Ya Sake Rattaba Kwantiragin Shekaru 5 A Aston Villa

Unai Emery Ya Sake Rattaba Kwantiragin Shekaru 5 A Aston Villa

LABARAI MASU NASABA

Wannan Bishiya Ta Bayyana Sirrin Ci Gaban Jihar Xinjiang

Wannan Bishiya Ta Bayyana Sirrin Ci Gaban Jihar Xinjiang

September 27, 2025
Hadin Tsumin Baure

Hadin Tsumin Baure

September 27, 2025
Masana Sun Dora Alhakin Rashin Cika Alkawuran ‘Yan Siyasa Kan Jam’iyyu

Masana Sun Dora Alhakin Rashin Cika Alkawuran ‘Yan Siyasa Kan Jam’iyyu

September 27, 2025
Ana Hasashen Tashin Fetur Idan Matatar Dangote Ta Daina Karɓar Naira

Ana Hasashen Tashin Fetur Idan Matatar Dangote Ta Daina Karɓar Naira

September 27, 2025
Ilimin Fasaha Shi Ne Tafarkin Cire Nijeriya Daga Kangin Fatara – NBTE

Ilimin Fasaha Shi Ne Tafarkin Cire Nijeriya Daga Kangin Fatara – NBTE

September 27, 2025
Rashin Aikin Yi: A Halin Yanzu Masu Digiri Na Sayar Da Fiya Wata Da Aikin Achaba

Rashin Aikin Yi: A Halin Yanzu Masu Digiri Na Sayar Da Fiya Wata Da Aikin Achaba

September 27, 2025
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Uba Sani Ya Jagoranci Yunƙurin Ƙara Yawan Rajistar Masu Zaɓe a Jihar Kaduna

September 27, 2025
Majalisar Wakilai Za Ta Sasanta Dangote Da NUPENG

Majalisar Wakilai Za Ta Sasanta Dangote Da NUPENG

September 27, 2025
Yaki Da Miyagun Kwayoyi: Kamfanin LEADERSHIP Da NDLEA Sun Kulla Kawance

NDLEA Ta Farmaki Masu Safarar Muggan Kwayoyi A Sassan Nijeriya

September 27, 2025
Majalisar Shura ta Kano Za Ta Binciki Zargin Batanci Ga Annabi Kan Malam Triumph

Majalisar Shura ta Kano Za Ta Binciki Zargin Batanci Ga Annabi Kan Malam Triumph

September 27, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.