• Leadership Hausa
Tuesday, February 7, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai Manyan Labarai

Ko Kun San Gida Mafi Tsada A Duniya?

by Rabi'u Ali Indabawa
2 months ago
in Manyan Labarai
0
Ko Kun San Gida Mafi Tsada A Duniya?

Wani bincike da jaridar Newyork Times ta gudanar ya nuna cewa gida mafi tsada a Duniya Mallakin Yarima Muham-mad Bin Salman ne wanda aka saya a kan Dala miliyan dari uku ($300m).

Gidan French chateau an yi gwanjon sa ne a 2015 amma daga bisani jaridar ta gano cewa yarima Muhammad ne ya saye gidan.

  • Kotu Ta Sutale Tonye Cole A Matsayin Dan Takarar Gwamnan APC A Ribas
  • An Bude Bikin Anime Na Kasa Da Kasa Karo Na 18 A Hangzhou

An boye wa Duniya sanin ko waye ya saye gidan, amma kuma binciken da jaridar ta yi ya bankado yadda aka yi am-fani da wasu Kamfanoni wanda Yariman ke shugabanta a France da Ludembourg aka sayi gidan.

Tun ba yau ba dai aka sha zargin ‘yan gidan sarautar Sau-ciya da yin rayuwa irin ta almubazzaranci da dukiyar jama’ar kasar ta Sauciya wanda gidan sarautar Sauciyar ta sha musantawa.

Jaridar New York Times ta Amurka, ta rawaito cewa Yariman na Sauciyya, Mohammed Bin Salman, shi ne ya sayi wani gida na alfarma a boye a kasar Faransa.

Labarai Masu Nasaba

Karancin Mai: Kungiyoyin Sufuri Za Su Yi Zanga-Zanga A Hedikwatar NNPC 

Tinubu Ya Bai Wa Iyalan Wadanda ‘Yan Bindiga Suka Kashe Kyautar 100m A Katsina

Jaridar ta ce, takardun cinikin gidan da aka yi a shekarar 2015, an gano cewa shi ya sayi gidan ta hanyar amfani da wasu dumbin kamfanoni da aka yi wa rijista.

Gidan wanda ke dab da fadar shugaban kasar Faransa, yana da wurin ajiyar giya na karkashin kasa da sinima da korama da kifaye masu alfarma nau’in koi, da sturgeon da kuma wurin shakatawa na alfarma da ke karkashin kasa.

Kucin gidan dai ya kai dala miliyan 320, wanda mujallar For-tune ta kira shi da gidan da ya fi sauran gidaje tsada a duni-ya.

Mai magana da yawun ofishin jakadancin Sauciyya a Amurka, ta zargi ma’aikatan jaridar da yin rahoto son rai.

Yarima Muhammad bin Salman na Saucia sarkin kasar a yanzu, na yaki da cin hanci da rashawa a kasar

A watannin baya-bayan nan, Yarima Mohammed, ya jago-ranci yaki da cin hanci da rashawa da cin amanar kasa da kuma yadda ake nuna wa wasu gata a kasarsa.

A shekarar 2015, an rawaito cewa, yariman ya sayi wani jirgin ruwa na alfarma daga wajen wani hamshakin dan kasuwa a Rasha a kan kuci dala miliyan 590.

Kazalika jaridar ta New York Times, ta rawaito cewa shi ne kuma ya sayi wani zane na Salbator Munci, wanda Leonar-do da Binci ya yi a kan kuci dala miliyan 450. Daga BBC

Tags: DuniyaGidaTsada
Previous Post

Bindigogi 10 Mafiya Tsada A Duniya

Next Post

Tinubu Ya Bukaci Manyan Masu Kalubalantarsa Atiku Da Obi Da Su Janye Daga Takara

Related

Karancin Mai: Kungiyoyin Sufuri Za Su Yi Zanga-Zanga A Hedikwatar NNPC 
Manyan Labarai

Karancin Mai: Kungiyoyin Sufuri Za Su Yi Zanga-Zanga A Hedikwatar NNPC 

29 mins ago
Tinubu Ya Bai Wa Iyalan Wadanda ‘Yan Bindiga Suka Kashe Kyautar 100m A Katsina
Manyan Labarai

Tinubu Ya Bai Wa Iyalan Wadanda ‘Yan Bindiga Suka Kashe Kyautar 100m A Katsina

1 hour ago
Kotu Ta Bayar Da Umarnin Tsare Shugaban EFCC A Gidan Yarin Kuje 
Manyan Labarai

Kotu Ta Bayar Da Umarnin Tsare Shugaban EFCC A Gidan Yarin Kuje 

2 hours ago
‘Yansanda Sun Kama Wani Da Kokon Kan Mutum A Neja
Manyan Labarai

‘Yansanda Sun Kama Wani Da Kokon Kan Mutum A Neja

2 days ago
‘Yan Bindiga Sun Kashe Alkali A Kotu A Jihar Imo
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe Alkali A Kotu A Jihar Imo

3 days ago
Ba Za A Kara Tsawaita Wa’adin Daina Karbar Tsofaffin Takardun Kudi Ba —Emefiele
Manyan Labarai

Ba Za A Kara Tsawaita Wa’adin Daina Karbar Tsofaffin Takardun Kudi Ba —Emefiele

3 days ago
Next Post
Zan Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa Kamar Yadda Buhari Ya Yi – Tinubu 

Tinubu Ya Bukaci Manyan Masu Kalubalantarsa Atiku Da Obi Da Su Janye Daga Takara

LABARAI MASU NASABA

Karancin Mai: Kungiyoyin Sufuri Za Su Yi Zanga-Zanga A Hedikwatar NNPC 

Karancin Mai: Kungiyoyin Sufuri Za Su Yi Zanga-Zanga A Hedikwatar NNPC 

February 7, 2023
Yadda Aka Yi Wa ‘Yan Nijeriya 16 Kisan Gilla A Burkina Faso

Yadda Aka Yi Wa ‘Yan Nijeriya 16 Kisan Gilla A Burkina Faso

February 7, 2023
Tinubu Ya Bai Wa Iyalan Wadanda ‘Yan Bindiga Suka Kashe Kyautar 100m A Katsina

Tinubu Ya Bai Wa Iyalan Wadanda ‘Yan Bindiga Suka Kashe Kyautar 100m A Katsina

February 7, 2023
Kotu Ta Bayar Da Umarnin Tsare Shugaban EFCC A Gidan Yarin Kuje 

Kotu Ta Bayar Da Umarnin Tsare Shugaban EFCC A Gidan Yarin Kuje 

February 7, 2023
Hadin Gwiwar BRICS Ya Nuna Halin Ci Gaba Mai Kyau

Hadin Gwiwar BRICS Ya Nuna Halin Ci Gaba Mai Kyau

February 7, 2023
Kotu Ta Yanke Wa Wani Tsoho Hukuncin Zaman Gidan Yari Na Har Abada Kan Laifin Fyade A Jigawa

Da Dumi-Dumi: Kotu Ta Dakatar Da CBN Da Buhari Ƙara Wa’adin Maye Tsoffin Kuɗi

February 6, 2023
EFCC Ta Cafke Manajan Banki Kan Daukar Sabbin Kudi Da Bayar Da Su A Abuja

EFCC Ta Cafke Manajan Banki Kan Daukar Sabbin Kudi Da Bayar Da Su A Abuja

February 6, 2023
An Samar Da Damar Dawo Da Zirga-zirga A Dukkan Fannoni A Tsakanin Hong Kong Da Babban Yankin Kasar Sin

An Samar Da Damar Dawo Da Zirga-zirga A Dukkan Fannoni A Tsakanin Hong Kong Da Babban Yankin Kasar Sin

February 6, 2023
Shugaban Kasar Sin Ya Mika Sakon Jaje Ga Takwarorinsa Na Turkiyya Da Syria Bisa Ibtila’in Girgizar Kasa Da Ya Shafi Sassan Kasashen Biyu

Shugaban Kasar Sin Ya Mika Sakon Jaje Ga Takwarorinsa Na Turkiyya Da Syria Bisa Ibtila’in Girgizar Kasa Da Ya Shafi Sassan Kasashen Biyu

February 6, 2023
Tawagogin Sinawa Masu Yawon Shakatawa Sun Sake Fara Ziyara A Ketare

Tawagogin Sinawa Masu Yawon Shakatawa Sun Sake Fara Ziyara A Ketare

February 6, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.