• Leadership Hausa
Sunday, December 10, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kotu Ta Sutale Tonye Cole A Matsayin Dan Takarar Gwamnan APC A Ribas

by Sadiq
1 year ago
in Manyan Labarai, Da ɗumi-ɗuminsa
0
Kotu Ta Sutale Tonye Cole A Matsayin Dan Takarar Gwamnan APC A Ribas
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Fatakwal, a ranar Alhamis, ta kori dan takarar gwamna na jam’iyyar APC a Jihar Ribas, Tonye Cole, kan samunsa da katin dan kasa na kasashe daban-daban.

An rawaito cewar Tonye Cole dan asalin Birtaniya ne.

  • Kotun Daukaka Kara Ta Dawo Wa Da Aishatu Binani Takararta Ta Gwamna A Adamawa
  • Gasar Kofin Duniya: Kasar Japan Ta Lallasa Germany Da Ci 2 Da 1

Kotun ta kuma ce APC ba ta bi dokar zabe da ta kawo Cole a matsayin dan takarar jam’iyyar ba.

Jam’iyyar PDP a Jihar Ribas ta garzaya kotu da ta umarci hukumar zabe mai zaman kanta da kada ta amince da Tonye Cole a matsayin dan takarar gwamna na jam’iyyar APC bisa zargin zama dan kasa guda biyu kuma wakilan jam’iyyar ba su kawo shi bisa bi ka’ida.

An umarci INEC da ta cire sunan Tonye Cole daga cikin sunayen wadanda suka cancanci tsayawa takarar gwamna a zaben 2023.

Labarai Masu Nasaba

Tashin Bom A Kaduna: Yadda Na Tsallake Rijiya Da Baya – Dattijo Mai Shekara 74

Matatar Dangote Ta Karbi Danyen Man Farko Da Za Ta Fara Tacewa

Hukuncin kotun dai ya sabawa hukuncin da ta yanke tun farko a kan karar da jam’iyyar APC ta shigar da jam’iyyar PDP da kuma dan takararta na gwamna Siminialaye Fubara.

A cikin karar, mai shari’a Obile ya yanke hukuncin cewa babu wata jam’iyya da ke da hurumin yin katsalandan cikin harkokin cikin gida na wasu jam’iyyun siyasa sannan kuma ya ce kotu ba ta da hurumin sauraren karar.

Da yake zantawa da manema labarai a wajen kotun, lauyoyin jam’iyyar PDP, Dike Udenna, ya bayyana farin cikinsa kan hukuncin da ya ce APC ba ta da dan takarar gwamna a zaben 2023.

A nasa bangaren, lauyan jam’iyyar APC, Collins Dike ya ce APC za ta kalubalanci hukuncin a kotun daukaka kara.

Ya ce kundin tsarin mulkin Nijeriya ya ba shi damar tsayawa takarar gwamna bayan shi haifaffen Najeriya ne.

Tags: AlkaliAPCBirtaniyaHunkunciKotuPDPTonye Cole
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kotun Daukaka Kara Ta Dawo Wa Da Aishatu Binani Takararta Ta Gwamna A Adamawa

Next Post

Yadda ‘Yan Majalisa Suka Bai Wa Hammata Iska A Saliyo

Related

Tashin Bom
Manyan Labarai

Tashin Bom A Kaduna: Yadda Na Tsallake Rijiya Da Baya – Dattijo Mai Shekara 74

1 day ago
Matatar Dangote Ta Karbi Danyen Man Farko Da Za Ta Fara Tacewa
Manyan Labarai

Matatar Dangote Ta Karbi Danyen Man Farko Da Za Ta Fara Tacewa

2 days ago
kaduna
Manyan Labarai

Matsalar Da Ta Haddasa Harin Bom Na Kaduna

2 days ago
Shettima Ya Ziyarci Wadanda Sojoji Suka Jefawa Bam A Kaduna
Manyan Labarai

Shettima Ya Ziyarci Wadanda Sojoji Suka Jefawa Bam A Kaduna

3 days ago
Gwamnan Sakkwato Zai Saya Wa Kansa Motocin Biliyan Daya
Manyan Labarai

Gwamnan Sakkwato Zai Saya Wa Kansa Motocin Biliyan Daya

3 days ago
Majalisar Dokokin Nasarawa Ta Amince Da Kasafin N199.9bn Da Gwamna Sule Ya Gabatar 
Manyan Labarai

Majalisar Dokokin Nasarawa Ta Amince Da Kasafin N199.9bn Da Gwamna Sule Ya Gabatar 

3 days ago
Next Post
Yadda ‘Yan Majalisa Suka Bai Wa Hammata Iska A Saliyo

Yadda 'Yan Majalisa Suka Bai Wa Hammata Iska A Saliyo

LABARAI MASU NASABA

Nijeriya

Nijeriya Ta Koma Ta 44 A Fagen Kwallon Kafa A Duniya

December 10, 2023
City

Ana Tuhumar Manchester City Da Laifin Rashin Tarbiyya

December 10, 2023
Sojojin somaliya

Sojojin Somaliya Sun Kashe Mayakan Al-Shabab 60 A Yankin Tsakiyar Kasar

December 10, 2023
Gwamna Yusuf

Gabatowar Kidaya: Jan Hankali Ga Jama’ar Kano

December 10, 2023
Faransa

Mali Da Nijar Za Su Kawo Karshen Yarjejeniyar Haraji Da Faransa

December 10, 2023
Tsohon Firaministan Austria: Ra’ayin “Raba Gari Ta Fannin Tattalin Arziki” Bai Dace Ba

Tsohon Firaministan Austria: Ra’ayin “Raba Gari Ta Fannin Tattalin Arziki” Bai Dace Ba

December 10, 2023
Sin Ta Bayyana Matukar Adawa Da Kin Amincewar Amurka Da Kudurin Tsagaita Wuta Domin Jin Kai

Sin Ta Bayyana Matukar Adawa Da Kin Amincewar Amurka Da Kudurin Tsagaita Wuta Domin Jin Kai

December 10, 2023
Yadda Kasar Sin Ke Ba Da Gudummawar Tinkarar Sauyin Yanayi A Duniya

Yadda Kasar Sin Ke Ba Da Gudummawar Tinkarar Sauyin Yanayi A Duniya

December 10, 2023
Yobe: Za A Rataye Sojan Da Ya Harbe Malamin Addini

Yobe: Za A Rataye Sojan Da Ya Harbe Malamin Addini

December 9, 2023
Tsaro: Yadda Sojoji Ke Rakiyar Matafiya Tsakanin Gusau Zuwa Dansadau

Tsaro: Yadda Sojoji Ke Rakiyar Matafiya Tsakanin Gusau Zuwa Dansadau

December 9, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.