• English
  • Business News
Monday, November 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ko Messi Zai Iya Komawa Barcelona?

by Abba Ibrahim Wada
3 years ago
Messi

Tun a shekarar data gabata aka fara danganta dan wasa Leonel Messi da sake komawa tsohuwar kungiyar sa ta Barcelona wadda ya shafe shekara da shekaru yana buga mata wasa a tarihin kwallon kafar sa. Yarjejeniyar da ke tsakanin Paris St Germain da Lionel Messi za ta kare a karshen kakar bana wanda hakan yake nufin kwantiraginsa zai kare a PSG, idan kungiyar ta lashe Ligue 1 a karshen kakar wasa ta bana.

PSG tana matakin farko a kan teburi da maki 66 da tazarar shida tsakaninta da Lens, wadda take ta biyu, bayan kammala karawar mako na 29 kuma tun da aka shiga kakar wasa ta 2023, Messi yake taka rawar gani,
wanda ya ci kwallo shida a wasanni 10, amma ya kasa cin Bayern Munich a gasar zakarun turai na Champions League.

  • An Kori Masu Koyarwa 12 Kawo Yanzu A Premier Ta Ingila

Tuni aka fitar da PSG daga Champions League a kakar nan da French Cup, kenan Ligue 1 ne kadai a gabanta da take fatan dauka kawo yanzu amma kuma PSG ta ce a shirye take ta tsawaita zaman kyaftin din na Argentina a kungiyar.

Dan wasan mai shekara 35 shi ne kan gaba a ci wa Barcelona kwallaye inda ya zura kwallaye 672 a wasanni 778 da ya yi mata kuma Messi ya bar Barcelona a shekarar 2021, bayan da Barcelona ta fada matsin tattalin arziki, da ya sa dole a sayar da shi a kungiyar.

Messi ya dauki Champions League hudu a Barcelona da La Liga 10 da Ballon
d’Or shiga a kungiyar ta Sifaniya sai dai ya amince da kunshin yarjejeniyar kakar wasa biyu da rage masa albashi, amma hakan bai hana shi barin kungiyar da ya fara tun yana yaro ba.

LABARAI MASU NASABA

Katsina United Ta Shiga Komar Hukuncin Hukumar NPFL

Me Ke Haddasa Yawaitar Farmakar Ƴan Wasa A Gasar Firimiyar Nijeriya

Wasu rahotanni na cewar Barcelona ta tattauna da PSG kan batun Messi ya sake komawa Camp Nou da buga wasa a badi amma batun da ake na binciken Barcelona kan kudin da ta biya tsohon mataimakin kwamitin alkalan wasa na Sifaya ka iya hana shi kowawa dan kada ya fada ruduni.

Ana binciken Barcelona a Sifaniya da Uefa kan biyan kudi ga alkalin wasa, domin samun sakamakon wasa da zai amfani kungiyar sai dai Barcelona ta musanta aikatawa.

Messi wanda ya lashe kofin duniya a Katar a shekarar 2022, ya ci kwallaye sama da 100 a tawagar kasar Argentina, sannan ya haura sama da 800 da ya ci a tarihinsa na buga kwallo.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Katsina United Ta Shiga Komar Hukuncin Hukumar NPFL
Wasanni

Katsina United Ta Shiga Komar Hukuncin Hukumar NPFL

November 9, 2025
Me Ke Haddasa Yawaitar Farmakar Ƴan Wasa A Gasar Firimiyar Nijeriya
Wasanni

Me Ke Haddasa Yawaitar Farmakar Ƴan Wasa A Gasar Firimiyar Nijeriya

November 9, 2025
Yadda Aka Tsara Gudanar Da Gasar Kofin Afirka A Moroko
Wasanni

Yadda Aka Tsara Gudanar Da Gasar Kofin Afirka A Moroko

November 8, 2025
Next Post
Buhari Ya Yi Kira A Kawo Karshen Kashe-Kashe A Benue

Buhari Ya Yi Kira A Kawo Karshen Kashe-Kashe A Benue

LABARAI MASU NASABA

Da Dumi-duminsa: ‘Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Basarake A Ondo

Wani Sabon Hari Kan Al’ummar Da Ke Iyaka Da Katsina A Kano Ya Rutsa Da Mata 5

November 10, 2025
Matatun mai

Yadda Sojoji Suka Tarwatsa Haramtattun Matatun Mai 14 A Yankin Neja Delta 

November 10, 2025
Jibrin Kofa

Ɗan Majalisar Wakilai, Jibrin Ƙofa Ya Sauya Sheƙa Daga NNPP Zuwa APC

November 10, 2025
Boko haram

Sojoji Sun Fatattaki Boko Haram, Sun Ceto Mutane 86 Da Aka Sace A Borno

November 10, 2025
Hadin Gwiwar Sin Da Afirka Na Ci Gaba Da Zama Muhimmin Ginshiki Ga Ci Gaban Nahiyar 

Hadin Gwiwar Sin Da Afirka Na Ci Gaba Da Zama Muhimmin Ginshiki Ga Ci Gaban Nahiyar 

November 9, 2025
An Rufe Taron Kolin Wuzhen Na Ayyukan Yanar Gizo Na Duniya Na Shekarar 2025

An Rufe Taron Kolin Wuzhen Na Ayyukan Yanar Gizo Na Duniya Na Shekarar 2025

November 9, 2025
Katsina United Ta Shiga Komar Hukuncin Hukumar NPFL

Katsina United Ta Shiga Komar Hukuncin Hukumar NPFL

November 9, 2025
Xi Ya Gana Da Shugabar IOC Tare Da Shugaban IOC Na Karramawa

Xi Ya Gana Da Shugabar IOC Tare Da Shugaban IOC Na Karramawa

November 9, 2025
CMG Ya Cimma Yarjejeniyar Samun Iznin Watsa Shirye-shiryen Wasannin Olympics Daga Shekarar 2026 Zuwa 2032

CMG Ya Cimma Yarjejeniyar Samun Iznin Watsa Shirye-shiryen Wasannin Olympics Daga Shekarar 2026 Zuwa 2032

November 9, 2025
Kasar Sin Ta Yi Nasarar Harba Sabbin Taurarin Dan Adam Na Gwaji

Kasar Sin Ta Yi Nasarar Harba Sabbin Taurarin Dan Adam Na Gwaji

November 9, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.