ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, December 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ko Messi Zai Iya Komawa Barcelona?

by Abba Ibrahim Wada
3 years ago
Messi

Tun a shekarar data gabata aka fara danganta dan wasa Leonel Messi da sake komawa tsohuwar kungiyar sa ta Barcelona wadda ya shafe shekara da shekaru yana buga mata wasa a tarihin kwallon kafar sa. Yarjejeniyar da ke tsakanin Paris St Germain da Lionel Messi za ta kare a karshen kakar bana wanda hakan yake nufin kwantiraginsa zai kare a PSG, idan kungiyar ta lashe Ligue 1 a karshen kakar wasa ta bana.

PSG tana matakin farko a kan teburi da maki 66 da tazarar shida tsakaninta da Lens, wadda take ta biyu, bayan kammala karawar mako na 29 kuma tun da aka shiga kakar wasa ta 2023, Messi yake taka rawar gani,
wanda ya ci kwallo shida a wasanni 10, amma ya kasa cin Bayern Munich a gasar zakarun turai na Champions League.

  • An Kori Masu Koyarwa 12 Kawo Yanzu A Premier Ta Ingila

Tuni aka fitar da PSG daga Champions League a kakar nan da French Cup, kenan Ligue 1 ne kadai a gabanta da take fatan dauka kawo yanzu amma kuma PSG ta ce a shirye take ta tsawaita zaman kyaftin din na Argentina a kungiyar.

ADVERTISEMENT

Dan wasan mai shekara 35 shi ne kan gaba a ci wa Barcelona kwallaye inda ya zura kwallaye 672 a wasanni 778 da ya yi mata kuma Messi ya bar Barcelona a shekarar 2021, bayan da Barcelona ta fada matsin tattalin arziki, da ya sa dole a sayar da shi a kungiyar.

Messi ya dauki Champions League hudu a Barcelona da La Liga 10 da Ballon
d’Or shiga a kungiyar ta Sifaniya sai dai ya amince da kunshin yarjejeniyar kakar wasa biyu da rage masa albashi, amma hakan bai hana shi barin kungiyar da ya fara tun yana yaro ba.

LABARAI MASU NASABA

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

‘Yan Wasa Biyar Da Tauraruwarsu Za Ta Haska A AFCON

Wasu rahotanni na cewar Barcelona ta tattauna da PSG kan batun Messi ya sake komawa Camp Nou da buga wasa a badi amma batun da ake na binciken Barcelona kan kudin da ta biya tsohon mataimakin kwamitin alkalan wasa na Sifaya ka iya hana shi kowawa dan kada ya fada ruduni.

Ana binciken Barcelona a Sifaniya da Uefa kan biyan kudi ga alkalin wasa, domin samun sakamakon wasa da zai amfani kungiyar sai dai Barcelona ta musanta aikatawa.

Messi wanda ya lashe kofin duniya a Katar a shekarar 2022, ya ci kwallaye sama da 100 a tawagar kasar Argentina, sannan ya haura sama da 800 da ya ci a tarihinsa na buga kwallo.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey
Wasanni

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

December 21, 2025
‘Yan Wasa Biyar Da Tauraruwarsu Za Ta Haska A AFCON
Wasanni

‘Yan Wasa Biyar Da Tauraruwarsu Za Ta Haska A AFCON

December 20, 2025
FIFA Za Ta Bayar Da Dala Miliyan 50 Ga Kasar Da Ta Lashe Gasar Cin Kofin Duniya
Wasanni

FIFA Za Ta Bayar Da Dala Miliyan 50 Ga Kasar Da Ta Lashe Gasar Cin Kofin Duniya

December 17, 2025
Next Post
Buhari Ya Yi Kira A Kawo Karshen Kashe-Kashe A Benue

Buhari Ya Yi Kira A Kawo Karshen Kashe-Kashe A Benue

LABARAI MASU NASABA

Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

December 21, 2025
An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

December 21, 2025
Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

December 21, 2025
Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

December 21, 2025
Tinubu

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

December 21, 2025
Zaben Fidda Gwani A APC: Sanatocin Jigawa Sun Rasa Tikitin Komawa Majalisa

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

December 21, 2025
Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

December 21, 2025
Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

December 21, 2025
Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

December 21, 2025
Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

December 21, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.