• English
  • Business News
Monday, August 4, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ko Messi Zai Iya Komawa Barcelona?

by Abba Ibrahim Wada
2 years ago
in Wasanni
0
Ko Messi Zai Iya Komawa Barcelona?
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Tun a shekarar data gabata aka fara danganta dan wasa Leonel Messi da sake komawa tsohuwar kungiyar sa ta Barcelona wadda ya shafe shekara da shekaru yana buga mata wasa a tarihin kwallon kafar sa. Yarjejeniyar da ke tsakanin Paris St Germain da Lionel Messi za ta kare a karshen kakar bana wanda hakan yake nufin kwantiraginsa zai kare a PSG, idan kungiyar ta lashe Ligue 1 a karshen kakar wasa ta bana.

PSG tana matakin farko a kan teburi da maki 66 da tazarar shida tsakaninta da Lens, wadda take ta biyu, bayan kammala karawar mako na 29 kuma tun da aka shiga kakar wasa ta 2023, Messi yake taka rawar gani,
wanda ya ci kwallo shida a wasanni 10, amma ya kasa cin Bayern Munich a gasar zakarun turai na Champions League.

  • An Kori Masu Koyarwa 12 Kawo Yanzu A Premier Ta Ingila

Tuni aka fitar da PSG daga Champions League a kakar nan da French Cup, kenan Ligue 1 ne kadai a gabanta da take fatan dauka kawo yanzu amma kuma PSG ta ce a shirye take ta tsawaita zaman kyaftin din na Argentina a kungiyar.

Dan wasan mai shekara 35 shi ne kan gaba a ci wa Barcelona kwallaye inda ya zura kwallaye 672 a wasanni 778 da ya yi mata kuma Messi ya bar Barcelona a shekarar 2021, bayan da Barcelona ta fada matsin tattalin arziki, da ya sa dole a sayar da shi a kungiyar.

Messi ya dauki Champions League hudu a Barcelona da La Liga 10 da Ballon
d’Or shiga a kungiyar ta Sifaniya sai dai ya amince da kunshin yarjejeniyar kakar wasa biyu da rage masa albashi, amma hakan bai hana shi barin kungiyar da ya fara tun yana yaro ba.

Labarai Masu Nasaba

Menene Sirrin Nasarar Ƴan Wasan Nijeriya Mata A Ƙwallon Ƙafa?

Osimhen Ya Kammala Komawa Galatasaray

Wasu rahotanni na cewar Barcelona ta tattauna da PSG kan batun Messi ya sake komawa Camp Nou da buga wasa a badi amma batun da ake na binciken Barcelona kan kudin da ta biya tsohon mataimakin kwamitin alkalan wasa na Sifaya ka iya hana shi kowawa dan kada ya fada ruduni.

Ana binciken Barcelona a Sifaniya da Uefa kan biyan kudi ga alkalin wasa, domin samun sakamakon wasa da zai amfani kungiyar sai dai Barcelona ta musanta aikatawa.

Messi wanda ya lashe kofin duniya a Katar a shekarar 2022, ya ci kwallaye sama da 100 a tawagar kasar Argentina, sannan ya haura sama da 800 da ya ci a tarihinsa na buga kwallo.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

An Kori Masu Koyarwa 12 Kawo Yanzu A Premier Ta Ingila

Next Post

Buhari Ya Yi Kira A Kawo Karshen Kashe-Kashe A Benue

Related

Menene Sirrin Nasarar Ƴan Wasan Nijeriya Mata A Ƙwallon Ƙafa?
Wasanni

Menene Sirrin Nasarar Ƴan Wasan Nijeriya Mata A Ƙwallon Ƙafa?

1 day ago
Osimhen Ya Kammala Komawa Galatasaray
Wasanni

Osimhen Ya Kammala Komawa Galatasaray

3 days ago
Kare Ya Ciji Tsohon Ɗan Wasan Barcelona A Mazakuta
Wasanni

Kare Ya Ciji Tsohon Ɗan Wasan Barcelona A Mazakuta

4 days ago
Salisu Yusuf Ya Ajiye Aikinsa Na Kocin Nasarawa United
Wasanni

Salisu Yusuf Ya Ajiye Aikinsa Na Kocin Nasarawa United

4 days ago
Morocco Ta Shigar Da Ƙara Kan Nasarar Super Falcons A Gasar WAFCON
Wasanni

Morocco Ta Shigar Da Ƙara Kan Nasarar Super Falcons A Gasar WAFCON

5 days ago
Tinubu Ya Karrama Mata ‘Yan Ƙwallon Nijeriya Da Lambar Girmamawa (OON), Dala Dubu 100 Da Gidaje
Da ɗumi-ɗuminsa

Tinubu Ya Karrama Mata ‘Yan Ƙwallon Nijeriya Da Lambar Girmamawa (OON), Dala Dubu 100 Da Gidaje

7 days ago
Next Post
Buhari Ya Yi Kira A Kawo Karshen Kashe-Kashe A Benue

Buhari Ya Yi Kira A Kawo Karshen Kashe-Kashe A Benue

LABARAI MASU NASABA

Wani Babban Jigon APC Ya Fice Daga Jam’iyyar A Katsina

Wani Babban Jigon APC Ya Fice Daga Jam’iyyar A Katsina

August 3, 2025
Sanata Shehu Buba Ya Ƙaddamar Da Rabon Taki Da Rigakafin Shanu A Bauchi

Sanata Shehu Buba Ya Ƙaddamar Da Rabon Taki Da Rigakafin Shanu A Bauchi

August 3, 2025
Waɗanne Ƙasashe Ne Suka Amince Da Kafa Ƙasar Falasɗinu?

Waɗanne Ƙasashe Ne Suka Amince Da Kafa Ƙasar Falasɗinu?

August 3, 2025
Dangote Ya Ɗauki Nauyin Bikin Baje Kolin Gidajen Afrika Da Mahalarta Ƙasashe 21

Dangote Ya Ɗauki Nauyin Bikin Baje Kolin Gidajen Afrika Da Mahalarta Ƙasashe 21

August 3, 2025
An Fara Bayar Da Hidimomin Da Suka Shafi Sauka Da Tashi Domin Gasar Wasanni Ta Duniya Ta Chengdu

An Fara Bayar Da Hidimomin Da Suka Shafi Sauka Da Tashi Domin Gasar Wasanni Ta Duniya Ta Chengdu

August 3, 2025
Rikici Ya Ɓarke A Zaɓen Ribas, Ƴan PDP Sun Fito A Matsayin Ƴan Takarar APC

Rikici Ya Ɓarke A Zaɓen Ribas, Ƴan PDP Sun Fito A Matsayin Ƴan Takarar APC

August 3, 2025
Ana Gaggauta Ayyukan Gyara Tituna Da Gadojin Da Ambaliya Ta Lalata A Arewacin Kasar Sin

Ana Gaggauta Ayyukan Gyara Tituna Da Gadojin Da Ambaliya Ta Lalata A Arewacin Kasar Sin

August 3, 2025
Shugabar Tanzania Ta Kaddamar Da Cibiyar Cinikayya Da Jigila Da Sin Ta Gina A Kasar

Shugabar Tanzania Ta Kaddamar Da Cibiyar Cinikayya Da Jigila Da Sin Ta Gina A Kasar

August 3, 2025
Manoma Sun Caccaki Tinubu Kan Ƙarfafa Shigo Da Shinkafa Da Masara Daga Ƙasashen Waje

Manoma Sun Caccaki Tinubu Kan Ƙarfafa Shigo Da Shinkafa Da Masara Daga Ƙasashen Waje

August 3, 2025
Amurka Ta Gargaɗi Ƴan Nijeriya Kan Zuwa Ƙasarta Domin Haihuwa

Amurka Ta Gargaɗi Ƴan Nijeriya Kan Zuwa Ƙasarta Domin Haihuwa

August 3, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.