• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kotu Ta Karbi Kararrakin Zabe 6 A Kebbi

by Umar Faruk
2 years ago
in Labarai
0
Kotu Ta Karbi Kararrakin Zabe 6 A Kebbi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kotun sauraren kararrakin zabe a Jihar Kebbi, ta ce ta samu kararraki shida kan zaben ‘yan majalisar dokokin jihar da aka gudanar a ranar 25 ga watan Fabrairu.

Sakataren kotun, Abdul-Rahaman Muhammad, a wani bincike da wakilin ya gudanar a Birnin Kebbi, ya ce shida daga cikin korafe-korafen sun shafi zaben ‘yan majalisar wakilai, biyu kuma na majalisar dattawa.

  • Hukumar Leken Asiri Ta Amurka Ta Sake Tabka Karya Kan Batun “Nord Stream” 
  • An Yanke Wa Wasu Mutane 4 Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya A Legas

Haka kuma Abdul-Rahaman ya ce Bala Ibn Na’Allah dan takarar jam’iyyar APC a gundumar Kebbi ta kudu ya shigar da kara mai lamba EPT/KB/SEN/ 01/2023 yana kalubalantar sakamakon zaben Garba Musa na Jam’iyyar PDP. Ya kara da cewa dan takarar jam’iyyar APC mai wakiltar mazabar Kebbi ta tsakiya, Abubakar Atiku Bagudu shi ma ya shigar da kara mai lamba EPT/BK/SEN/02/2023 yana kalubalantar sakamakon zaben Muhammad Adamu Aliero na jam’iyyar PDP.

Kazalika Sakataren ya ce dan takarar kujerar Dan majalisar tarayya na jam’iyyar APC, Farfesa Muktar Umar Bunza ne suka shigar da kara mai lamba EPT/KB/HR/04/2023 suna kalubalantar sakamakon zaben mazabar Birnin Kebbi/ Kalgo/Bunza, sai kuma Muhammad Bala Usman na jam’iyyar PDP mai lamba EPT/ KB/ HR/02/2023 yana kalubalantar sakamakon zaben Yauri/Shanga/Ngaski na majalisar tarayya. Har ilayau Muhammad Umar Jega mai lamba EPT/KB/ HR/ 03/2023 yana kalubalantar sakamakon zaben Gwandu/Jega/Aliero na tarayya. Sai dai ya ce sauran sun hada da Bello Kabiru na Jam’iyyar PDP mai lamba EPT/KB/HR/01/2023 yana kalubalantar sakamakon zaben mazabar Suru/Bagudo na majalisar tarayya.

A cewarsa, ‘yan takarar da suka yi korafin suna da kwanaki 21 daga ranar da aka bayyana sakamakon zaben su shigar da kara a gaban kotun. Kotun za ta tsayar da ranar da za a fara sauraren karar bayan kammala musayar takardun kararakin zabe a matakan kotun daga bangarorin biyu.

Labarai Masu Nasaba

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Kararrakin ZabeKebbiKotu
ShareTweetSendShare
Previous Post

CBN Ya Saki Kudi, Ya Umarci Bankunan Kasuwanci Su Yi Aiki A Ranakun Mako

Next Post

Kamata Ya Yi A Yi Hadin Kai Don Magance Kwayar Cutar COVID-19

Related

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya
Manyan Labarai

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

3 minutes ago
2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC
Labarai

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

3 hours ago
Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi
Labarai

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

4 hours ago
Daurarru
Labarai

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

13 hours ago
Wutar lantarki
Labarai

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

15 hours ago
Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka
Labarai

Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

16 hours ago
Next Post
Kamata Ya Yi A Yi Hadin Kai Don Magance Kwayar Cutar COVID-19

Kamata Ya Yi A Yi Hadin Kai Don Magance Kwayar Cutar COVID-19

LABARAI MASU NASABA

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

June 7, 2025
Neja

Dalilin Rashin Fara Aikin Kamfanin Takin Zamani Na Gwamnatin Jihar Neja

June 7, 2025
Adawa

Yadda Rarrabuwar Kawunan Jam’iyyu Zai Iya Sauya Alkiblar Zaben 2027

June 7, 2025
2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

June 7, 2025
Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

June 7, 2025
Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

June 6, 2025
Daurarru

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

June 6, 2025
Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

June 6, 2025
Wutar lantarki

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.