ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, December 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kotu Ta Karbi Kararrakin Zabe 6 A Kebbi

by Umar Faruk
3 years ago
Kotu

Kotun sauraren kararrakin zabe a Jihar Kebbi, ta ce ta samu kararraki shida kan zaben ‘yan majalisar dokokin jihar da aka gudanar a ranar 25 ga watan Fabrairu.

Sakataren kotun, Abdul-Rahaman Muhammad, a wani bincike da wakilin ya gudanar a Birnin Kebbi, ya ce shida daga cikin korafe-korafen sun shafi zaben ‘yan majalisar wakilai, biyu kuma na majalisar dattawa.

  • Hukumar Leken Asiri Ta Amurka Ta Sake Tabka Karya Kan Batun “Nord Stream” 
  • An Yanke Wa Wasu Mutane 4 Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya A Legas

Haka kuma Abdul-Rahaman ya ce Bala Ibn Na’Allah dan takarar jam’iyyar APC a gundumar Kebbi ta kudu ya shigar da kara mai lamba EPT/KB/SEN/ 01/2023 yana kalubalantar sakamakon zaben Garba Musa na Jam’iyyar PDP. Ya kara da cewa dan takarar jam’iyyar APC mai wakiltar mazabar Kebbi ta tsakiya, Abubakar Atiku Bagudu shi ma ya shigar da kara mai lamba EPT/BK/SEN/02/2023 yana kalubalantar sakamakon zaben Muhammad Adamu Aliero na jam’iyyar PDP.

ADVERTISEMENT

Kazalika Sakataren ya ce dan takarar kujerar Dan majalisar tarayya na jam’iyyar APC, Farfesa Muktar Umar Bunza ne suka shigar da kara mai lamba EPT/KB/HR/04/2023 suna kalubalantar sakamakon zaben mazabar Birnin Kebbi/ Kalgo/Bunza, sai kuma Muhammad Bala Usman na jam’iyyar PDP mai lamba EPT/ KB/ HR/02/2023 yana kalubalantar sakamakon zaben Yauri/Shanga/Ngaski na majalisar tarayya. Har ilayau Muhammad Umar Jega mai lamba EPT/KB/ HR/ 03/2023 yana kalubalantar sakamakon zaben Gwandu/Jega/Aliero na tarayya. Sai dai ya ce sauran sun hada da Bello Kabiru na Jam’iyyar PDP mai lamba EPT/KB/HR/01/2023 yana kalubalantar sakamakon zaben mazabar Suru/Bagudo na majalisar tarayya.

A cewarsa, ‘yan takarar da suka yi korafin suna da kwanaki 21 daga ranar da aka bayyana sakamakon zaben su shigar da kara a gaban kotun. Kotun za ta tsayar da ranar da za a fara sauraren karar bayan kammala musayar takardun kararakin zabe a matakan kotun daga bangarorin biyu.

LABARAI MASU NASABA

An Cafke Wani Mutum Da Ya Lakada Wa Dansa Duka Har Lahira A Edo

Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta
Kotu Da Ɗansanda

An Cafke Wani Mutum Da Ya Lakada Wa Dansa Duka Har Lahira A Edo

December 21, 2025
Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani
Manyan Labarai

Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

December 21, 2025
Kotu Ta Fara Sauraren Korafe-korafen Dalibai A Kan Jami’ar MAAUN
Labarai

Kotu Ta Fara Sauraren Korafe-korafen Dalibai A Kan Jami’ar MAAUN

December 21, 2025
Next Post
Kamata Ya Yi A Yi Hadin Kai Don Magance Kwayar Cutar COVID-19

Kamata Ya Yi A Yi Hadin Kai Don Magance Kwayar Cutar COVID-19

LABARAI MASU NASABA

Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

December 21, 2025
Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

December 21, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

An Cafke Wani Mutum Da Ya Lakada Wa Dansa Duka Har Lahira A Edo

December 21, 2025
Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

December 21, 2025
Kotu Ta Fara Sauraren Korafe-korafen Dalibai A Kan Jami’ar MAAUN

Kotu Ta Fara Sauraren Korafe-korafen Dalibai A Kan Jami’ar MAAUN

December 21, 2025
Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Don Karrama Sheikh Dahiru Usman Bauchi

Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Don Karrama Sheikh Dahiru Usman Bauchi

December 20, 2025
Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin

Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin

December 20, 2025
Matasa Miliyan 80 Ne Ba Su Da Aikin Yi A Nijeriya

Matasa Miliyan 80 Ne Ba Su Da Aikin Yi A Nijeriya

December 20, 2025
An Nuna Jigo Da Tambarin Shagalin Murnar Bikin Bazara Na Shekarar 2026 A Moscow

An Nuna Jigo Da Tambarin Shagalin Murnar Bikin Bazara Na Shekarar 2026 A Moscow

December 20, 2025
Auren Da Ya Fi Auren Gidan Daula Dadi Ga Mace

Auren Da Ya Fi Auren Gidan Daula Dadi Ga Mace

December 20, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.