• English
  • Business News
Friday, October 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kotu Ta Karbi Kararrakin Zabe 6 A Kebbi

by Umar Faruk
3 years ago
Kotu

Kotun sauraren kararrakin zabe a Jihar Kebbi, ta ce ta samu kararraki shida kan zaben ‘yan majalisar dokokin jihar da aka gudanar a ranar 25 ga watan Fabrairu.

Sakataren kotun, Abdul-Rahaman Muhammad, a wani bincike da wakilin ya gudanar a Birnin Kebbi, ya ce shida daga cikin korafe-korafen sun shafi zaben ‘yan majalisar wakilai, biyu kuma na majalisar dattawa.

  • Hukumar Leken Asiri Ta Amurka Ta Sake Tabka Karya Kan Batun “Nord Stream” 
  • An Yanke Wa Wasu Mutane 4 Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya A Legas

Haka kuma Abdul-Rahaman ya ce Bala Ibn Na’Allah dan takarar jam’iyyar APC a gundumar Kebbi ta kudu ya shigar da kara mai lamba EPT/KB/SEN/ 01/2023 yana kalubalantar sakamakon zaben Garba Musa na Jam’iyyar PDP. Ya kara da cewa dan takarar jam’iyyar APC mai wakiltar mazabar Kebbi ta tsakiya, Abubakar Atiku Bagudu shi ma ya shigar da kara mai lamba EPT/BK/SEN/02/2023 yana kalubalantar sakamakon zaben Muhammad Adamu Aliero na jam’iyyar PDP.

Kazalika Sakataren ya ce dan takarar kujerar Dan majalisar tarayya na jam’iyyar APC, Farfesa Muktar Umar Bunza ne suka shigar da kara mai lamba EPT/KB/HR/04/2023 suna kalubalantar sakamakon zaben mazabar Birnin Kebbi/ Kalgo/Bunza, sai kuma Muhammad Bala Usman na jam’iyyar PDP mai lamba EPT/ KB/ HR/02/2023 yana kalubalantar sakamakon zaben Yauri/Shanga/Ngaski na majalisar tarayya. Har ilayau Muhammad Umar Jega mai lamba EPT/KB/ HR/ 03/2023 yana kalubalantar sakamakon zaben Gwandu/Jega/Aliero na tarayya. Sai dai ya ce sauran sun hada da Bello Kabiru na Jam’iyyar PDP mai lamba EPT/KB/HR/01/2023 yana kalubalantar sakamakon zaben mazabar Suru/Bagudo na majalisar tarayya.

A cewarsa, ‘yan takarar da suka yi korafin suna da kwanaki 21 daga ranar da aka bayyana sakamakon zaben su shigar da kara a gaban kotun. Kotun za ta tsayar da ranar da za a fara sauraren karar bayan kammala musayar takardun kararakin zabe a matakan kotun daga bangarorin biyu.

LABARAI MASU NASABA

Matsalar Tsaro: Tinubu Ya Karyata Batun Yi Wa Kiristoci Kisan Ƙare Dangi

‘Yansanda Sun Kama Motar Hilux Ɗin Da Aka Sace A Kano A Hanyar Zuwa Nijar

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Matsalar Tsaro: Tinubu Ya Karyata Batun Yi Wa Kiristoci Kisan Ƙare Dangi
Manyan Labarai

Matsalar Tsaro: Tinubu Ya Karyata Batun Yi Wa Kiristoci Kisan Ƙare Dangi

October 10, 2025
‘Yansanda Sun Kama Motar Hilux Ɗin Da Aka Sace A Kano A Hanyar Zuwa Nijar
Labarai

‘Yansanda Sun Kama Motar Hilux Ɗin Da Aka Sace A Kano A Hanyar Zuwa Nijar

October 9, 2025
TCN
Labarai

Jami’an Tsaro Sun Cafke Ɓarayin Kayayyakin Turakun Wutar Lantarki Na Hanyar Mando Zuwa Jos

October 9, 2025
Next Post
Kamata Ya Yi A Yi Hadin Kai Don Magance Kwayar Cutar COVID-19

Kamata Ya Yi A Yi Hadin Kai Don Magance Kwayar Cutar COVID-19

LABARAI MASU NASABA

Matsalar Tsaro: Tinubu Ya Karyata Batun Yi Wa Kiristoci Kisan Ƙare Dangi

Matsalar Tsaro: Tinubu Ya Karyata Batun Yi Wa Kiristoci Kisan Ƙare Dangi

October 10, 2025
An Jinjinawa Tallafin Kamfanonin Sin Ga Tsarin Bunkasa Masana’antun Senegal

An Jinjinawa Tallafin Kamfanonin Sin Ga Tsarin Bunkasa Masana’antun Senegal

October 9, 2025
Masu Kallon Fina-Finai Na Sin Sun Gamsu Da Fina-Finan Da Aka Gabatar A Lokacin Hutun Bikin Murnar Ranar Kafuwar Sabuwar Kasar Sin Ta 2025

Masu Kallon Fina-Finai Na Sin Sun Gamsu Da Fina-Finan Da Aka Gabatar A Lokacin Hutun Bikin Murnar Ranar Kafuwar Sabuwar Kasar Sin Ta 2025

October 9, 2025
‘Yansanda Sun Kama Motar Hilux Ɗin Da Aka Sace A Kano A Hanyar Zuwa Nijar

‘Yansanda Sun Kama Motar Hilux Ɗin Da Aka Sace A Kano A Hanyar Zuwa Nijar

October 9, 2025
Sin Na Ci Gaba Da Goyon Bayan Kawo Karshen Rikicin Gaza

Sin Na Ci Gaba Da Goyon Bayan Kawo Karshen Rikicin Gaza

October 9, 2025
TCN

Jami’an Tsaro Sun Cafke Ɓarayin Kayayyakin Turakun Wutar Lantarki Na Hanyar Mando Zuwa Jos

October 9, 2025
An Yi Tafiye-tafiye Miliyan 16.34 Da Suka Shafi Shiga Da Fita Daga Kasar Sin Yayin Hutun Kwanaki 8 Na Kasar 

An Yi Tafiye-tafiye Miliyan 16.34 Da Suka Shafi Shiga Da Fita Daga Kasar Sin Yayin Hutun Kwanaki 8 Na Kasar 

October 9, 2025
Nijeriya Ta Yi Asarar Ganga Miliyan 13.5 Na Ɗanyen Mai Ta Hanyar Sata Da Zagon-ƙasa – NEITI

Nijeriya Ta Yi Asarar Ganga Miliyan 13.5 Na Ɗanyen Mai Ta Hanyar Sata Da Zagon-ƙasa – NEITI

October 9, 2025
Duniya Ta Kara Ganin Bunkasuwar Sin a Lokacin Hutun Murnar Ranar Kafuwar Sabuwar Kasar

Duniya Ta Kara Ganin Bunkasuwar Sin a Lokacin Hutun Murnar Ranar Kafuwar Sabuwar Kasar

October 9, 2025
Fursunoni Ba Za Su Samu Damar Kada Kuri’a Ba A Zaben 2023 – INEC

Batun Umarnin Kotu Na Kama Tsohon Shugaban INEC Ƙage Ne Kawai – Shugaban Jam’iyyar AA 

October 9, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.