• English
  • Business News
Thursday, October 23, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kotu Ta Soke Takarar Sanata Adamu Aliero

by Sulaiman
3 years ago
Adamu aliero

Babban Kotun Tarayya da ke zamanza a Birnin Kebbi a karkashin Jagorancin mai shari’a Baba Gana Ashigar ya tabbatar da Alhaji Haruna Saidu Dandiyo a matsayin halatacin dan takarar kujerar Sanatan Kebbi ta tsakiya a karkashin jam’iyyar PDP a jihar Kebbi.

Alhaji Haruna Saidu, wanda ya shigar da karar ya kai karar Sanata Muhammad Adamu Aliero, PDP da Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) domin ya gudanar da sabon zaben fidda gwani na mazabar Kebbi ta tsakiya, alhali bai mutu kuma ba bisa ya janye daga takarar ba.

  • Zabarmawa Sun Yi Gagarumin Taro A Kebbi

Ya kuma kai karar su kan sauya sunansa da sunan Sanata Muhammadu Adamu Aliero, wanda ya ce yana APC a lokacin da aka gudanar da zaben fidda gwani na farko, sabanin dokokin zaben 2022 da kundin tsarin mulkin Jam’iyyar PDP.

Yayin da yake yanke hukunci a kan karar, Mai Shari’a Baba Gana Ashigar ya yanke hukuncin

Mai shari’a Asghigar, yayin da yake gabatar da hukuncin nasa kan batutuwan da suka shafi gaba daya, ya lura cewa, ko shakka babu, a lokacin da aka gudanar da zaben fidda gwani na farko na mazabar Kebbi ta tsakiya a jam’iyyar PDP, wanda ake kara na 1 yana cikin jam’iyyar mai mulki watau APC.

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 50, Sun Daƙile Hare-Hare A Borno

Harkokin Ciniki Da Zuba Jari Tsakanin Sin Da Afirka Sun Samu Ci Gaba Mafi Girma a Shekaru 5 Da Suka Gabata

Ya kuma kara da cewa, bisa ga hujojin da aka gabatar a gaban kotun, wanda ya shigar da karar ya halarci zaben fidda gwani na mazabar Kebbi ta tsakiya a zaben fidda gwani na farko, inda aka zabe shi, dan takarar Sanata na jam’iyyar PDP ya samu nasarar lashe zaben da kuri’u mafi girma yayin da wanda ake kara na 1 yana a jam’iyyar APC mai mulki a yanzu. Saboda haka, kotu ta gamsu da duk hujoji da kuma rokon da mai kara,” in ji shi.

 

A nasa martani, Lauyan mai kara, Sule O.Usman (SAN), wanda ya yaba wa Alkalin da ya gabatar da wannan hukuncin wanda ya baiwa wanda yake tsayawa damar samun nasara a Shari’ar.

A cewarsa, “Mun yi murna saboda mun tunkari Kotun da ta share Mana hawaye a fuskarmu, inda kotu ta tabbatar da Saidu Haruna Dandiyo a matsayin dan takarar kujerar Sanatan Kebbi ta tsakiya a PDP.

Lauyan wanda ake kara na daya, Barista Aminu Hassan wanda ya tsayawa I K. Sanusi SAN, wanda shi ma ya yabawa mai shari’a Baba Gana Ashigar bisa hukuncin da aka yanke kuma ya yaba da aikin da ya yi masa amma ya shaida wa manema labarai cewa, Sanata Muhammad Adamu Aliero zai daukaka kara kan hukuncin.

A nasa martani, Lauyan Hukumar INEC, Barista Ahmad Bello Mahamud ya ce sun koyi darasi da yawa a cikin hukuncin kuma ya yaba wa Mai Shari’a Ashigar bisa yanke hukunci da yayi.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Sojoji Sun Kashe Mayakan Boko Haram 6, Sun Kama Wasu A Borno
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 50, Sun Daƙile Hare-Hare A Borno

October 23, 2025
Harkokin Ciniki Da Zuba Jari Tsakanin Sin Da Afirka Sun Samu Ci Gaba Mafi Girma a Shekaru 5 Da Suka Gabata
Ra'ayi Riga

Harkokin Ciniki Da Zuba Jari Tsakanin Sin Da Afirka Sun Samu Ci Gaba Mafi Girma a Shekaru 5 Da Suka Gabata

October 23, 2025
Uwargidan Tinubu Ta Ƙaddamar Da Ɗakin Karatu Na E-learning A Zamfara
Labarai

Uwargidan Tinubu Ta Ƙaddamar Da Ɗakin Karatu Na E-learning A Zamfara

October 23, 2025
Next Post
Kasar Sin Ta Bankado Karin Shaidu Game Da Kutsen Yanar Gizo Da Amurka Ta Yi Mata

Kasar Sin Ta Bankado Karin Shaidu Game Da Kutsen Yanar Gizo Da Amurka Ta Yi Mata

LABARAI MASU NASABA

Fahimtar Sabon Tunani: Samar Da Wadata Ga Dukkan Jama’a Ta Daidaita Gibin Dake Tsakanin Hamshakai Da Matalauta

Fahimtar Sabon Tunani: Samar Da Wadata Ga Dukkan Jama’a Ta Daidaita Gibin Dake Tsakanin Hamshakai Da Matalauta

October 23, 2025
Shugaban Senegal: Kasar Sin Ta Zama Abin Koyi Ga Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Senegal: Kasar Sin Ta Zama Abin Koyi Ga Kasashe Masu Tasowa

October 23, 2025
Sojoji Sun Kashe Mayakan Boko Haram 6, Sun Kama Wasu A Borno

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 50, Sun Daƙile Hare-Hare A Borno

October 23, 2025
Me Ake Fatan Gani A Shirin Sin Na Raya Kasa Na Shekaru Biyar Biyar Na Gaba

Me Ake Fatan Gani A Shirin Sin Na Raya Kasa Na Shekaru Biyar Biyar Na Gaba

October 23, 2025
Harkokin Ciniki Da Zuba Jari Tsakanin Sin Da Afirka Sun Samu Ci Gaba Mafi Girma a Shekaru 5 Da Suka Gabata

Harkokin Ciniki Da Zuba Jari Tsakanin Sin Da Afirka Sun Samu Ci Gaba Mafi Girma a Shekaru 5 Da Suka Gabata

October 23, 2025
Uwargidan Tinubu Ta Ƙaddamar Da Ɗakin Karatu Na E-learning A Zamfara

Uwargidan Tinubu Ta Ƙaddamar Da Ɗakin Karatu Na E-learning A Zamfara

October 23, 2025
Kungiyar IOMed Za Ta Taka Rawar Gani Wajen Gina Al’umma Mai Makomar Bai Daya 

Kasar Sin Ta Karyata Rahoto Na Zuki-ta-malle Da Wata Cibiyar Binciken Amurka Ta Fitar Game Da Hadin Gwiwar Sin Da Yammacin Afirka

October 23, 2025
An Kammala Taron JKS Inda Aka Amince Da Shawarwari Kan Shirin Ci Gaban Kasar Sin Na Shekaru Biyar-biyar Karo Na 15

An Kammala Taron JKS Inda Aka Amince Da Shawarwari Kan Shirin Ci Gaban Kasar Sin Na Shekaru Biyar-biyar Karo Na 15

October 23, 2025
Tinubu Ya Rantsar Da Amupitan A Matsayin Sabon Shugaban INEC

Tinubu Ya Rantsar Da Amupitan A Matsayin Sabon Shugaban INEC

October 23, 2025
Sanarwar Bayan Taron Jks: Mene Ne Sirrin Kwarin Gwiwar Kasar Sin?

Sanarwar Bayan Taron Jks: Mene Ne Sirrin Kwarin Gwiwar Kasar Sin?

October 23, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.