• English
  • Business News
Saturday, October 25, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kotun Koli Ta Umarci INEC Ta Maye Sunan Shekarau Da Hanga

by Abubakar Abba
3 years ago
Kotun Koli

Kotun koli ta jingine zaben da aka yi wa tsohon gwamnan Jihar Kano, Sanata Ibrahim Shekarau a matsayin Sanatan da aka sake zaba da zai wakilci Kano ta Tsakiya a zaben ranar 25 ga watan Fabirairu 2023 a jam’iyyar NNPP. 

Kotun mai makon sunan Shekarau, ta tabbatar sunan Rufai Hanga a matsayin sanatan da aka zaba a mazabar ta Kano ta tsakiya a karkashin inuwar jamiyyar NNPP.

  • Kungiyar Mata Lauyoyi Na Bukatar Sanya Mata A Gaba A Fannin Fasaha Da Kirkire-Kirkire
  • An Fara Gwagwarmayar Neman Shugabancin Majalisun Kasa

A cikin hukuncin kotun biyo bayan daukaka karar da INEC ta yi, kotun kolin ta kuma tabbatar da hukuncin da kotun tarayya da na kotun daukaka kara suka yanke a baya na cewa, Rufai Hanga ne ya lashe zaben.

Mai shari’a alkali Uwani Aba-Aji ne ya tsara yanke hukuncin inda kuma mai shari’a alkali Emmanuel Agim ya gabatar da yanke hukuncin, inda ya ce INEC ba ta hurumin da kwararan hujjoji inda kutun ta yi watsi da daukaka karar ta INEC.

A hukuncin na baya da kotun tarayya da na kotun dauka kara sun yanke hukuncin cewa, dan takarar sanata a NNPP na Kano ta tsakiya bayan Shekarau ya fice daga cikin NNPP da kuma tsaya wa takarar sanatan saboda wasu lamura na siyasa da ya yi zargin akwai a tsakanin sa da NNPP, mai makon ya yi biyayya da umarnin kotun tarayya, INEC ta daukaka kara kan hukuncin amma bata samu nasara ba.

LABARAI MASU NASABA

Gwarzon Ma’aikacin Lafiya Na Shekarar 2025 Dakta Seidu Adebayo Bello

Gwarzon Kamfanin Fasahar Kuɗaɗe Na Shekarar 2025, Opay Nigeria

Hakazalika, ganin cewa, INEC ba ta gamsu da hukuncin ta garzaya zuwa kotun koton koli domin kalubalantar hukuncin da ya tabbatar da Rufai a matsayin halartaccen dan takarar sanata a NNPP.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji
Manyan Labarai

Gwarzon Ma’aikacin Lafiya Na Shekarar 2025 Dakta Seidu Adebayo Bello

October 25, 2025
Gwarzon Kamfanin Fasahar Kuɗaɗe Na Shekarar 2025, Opay Nigeria
Tattalin Arziki

Gwarzon Kamfanin Fasahar Kuɗaɗe Na Shekarar 2025, Opay Nigeria

October 25, 2025
Tattalin Arziki

Gwarzon Kamfanin Samar Da Kaya Na Shekarar 2025, Kamfanin Nestlé Pure Life

October 25, 2025
Next Post
Gwamnatin Sin Ta Ba Da Tallafin Hatsi Ga Saliyo

Gwamnatin Sin Ta Ba Da Tallafin Hatsi Ga Saliyo

LABARAI MASU NASABA

Zuwan Tsoffin ’Yan Wasan Barcelona Abuja Ya Nuna Ana Samun Zaman Lafiya A Nijeriya – Matawalle

Zuwan Tsoffin ’Yan Wasan Barcelona Abuja Ya Nuna Ana Samun Zaman Lafiya A Nijeriya – Matawalle

October 25, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Gwarzon Ma’aikacin Lafiya Na Shekarar 2025 Dakta Seidu Adebayo Bello

October 25, 2025
Gwarzon Kamfanin Fasahar Kuɗaɗe Na Shekarar 2025, Opay Nigeria

Gwarzon Kamfanin Fasahar Kuɗaɗe Na Shekarar 2025, Opay Nigeria

October 25, 2025

Gwarzon Kamfanin Samar Da Kaya Na Shekarar 2025, Kamfanin Nestlé Pure Life

October 25, 2025
Mata Ne Ginshikin Ci-Gaban Al’umma – Gimbiyar Dange

Mata Ne Ginshikin Ci-Gaban Al’umma – Gimbiyar Dange

October 25, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Gwarzon Mawaƙin Shekarar 2025, Skales

October 25, 2025
Jami’ar ABU Ta Ƙaryata Zargin Ƙera Makamin Nukiliya A Asirce

Jami’ar ABU Ta Ƙaryata Zargin Ƙera Makamin Nukiliya A Asirce

October 25, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Hukumar Kare Ƴancin Masu Amfani Da Kaya (FCCPC): Tabbatar Da Adalci A Kasuwa

October 25, 2025
Fiye da Janarori 50 Za Su Yi Ritaya Bayan Sabbin Naɗe-Naɗen Tinubu

Fiye da Janarori 50 Za Su Yi Ritaya Bayan Sabbin Naɗe-Naɗen Tinubu

October 25, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Gwarzon Ma’aikacin Banki Na Shekarar 2025 Dakta Tony Okpanachi

October 25, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.