ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, July 17, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kungiyar Mata Lauyoyi Na Bukatar Sanya Mata A Gaba A Fannin Fasaha Da Kirkire-Kirkire

by Khalid Idris Doya
3 years ago
Kungiyar Mata Lauyoyi

Wata Kungiyar mata lauyoyi ta kasa ‘International Federation of Women Lawyers’ (FIDA), ta nuna bukatar da ke akwai na sakarwa mata cikakkiyar dama domin su baje baiwar fasahar da Allah ya huwace musu ta hanyar amfani da fasahar zamani, kimiyya da kuma kirkire-kirkire.

A wata sanarwar da shugabar kungiyar reshen jihar Bauchi, Fatima Abubakar ta fitar domin raya ranar mata ta duniya na wannan shekarar mai taken Maida hankali kan rawar da kirkire-kirkire da fasaha ke takawa wajen inganta daidaiton jinsi a tsakanin maza da mata.

  • ‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa 2 Da Ceto Mutum 1 A Bauchi
  • An Fara Gwagwarmayar Neman Shugabancin Majalisun Kasa

FITA ta ce, lura da yadda zamani ke tafiya a halin yanzu, kirkira da fasaha su ne hanyoyi da suka fi dace a maida hankali a kai. Kana, sannu a hankali fasaha na shiga cikin harkokin rayuwa na yau da gobe, ayyukanmu, sadarwa, hada-hadar cinikayya, koyo da koyarwa da kuma sha’anin sarrafa kudade.

ADVERTISEMENT

Kazalika, kungiyar ta nuna damuwarta kan yadda mata kalilan ke samun dama wajen baje baiwar da Allah ya musu na fasaha a wurare daban-daban.

“Mun yi la’alari da kalubalen da mata ke fuskanta a wannan fannin saboda yadda aka saba tun da farko bisa al’adar da ya dakile mata musamman iyaye.

LABARAI MASU NASABA

IGP Disu Ya Hana Jami’an Ƴansanda Yin Amfani Da TikTok Da Instagram Da Sauransu

Gwanjon Kadarori: Kotun Daukaka Kara Ta Kori Karar Da Sani Sha’aban Ya Shigar

“Fasaha ya bude sabon babi wa mata a bangaren aiki domin kuwa su na samun damar tafiyar da harkokinsu na kashin kai da kuma na ayyukansu da shi.

“Ko a lokacin annobar Korona da ya tilasta wa mata aiki daga gida. Mun jinjina wa kokarin mata ta yadda suka tashi suka koya suka kuma rungumi amfani da kimiyya da fasaha.”

FIDA ta kara da cewa, bisa rungumar kimiyya da mata suka yi, hakan ya bude musu sabbon babin koyon ilimi ta yadda suke iya amfani da shiga dauran darussan kwasa-kwasai ta hanyar yanar gizo a fadin duniya, “Hakan ya bude damarmaki sosai masu kyau da nagarta ga ‘yan uwa mata da ke taimaka mana a fannonin aikinmu sosai.”

Don haka FIDa ta ce, akwai gayar bukatar a cire dukkanin wani banbance-banbancen da ke dakile mata daga shiga a dama da su a harkar kimiyya, kungiyar tana mai cewa babu wani nau’in fasaha da wani namiji zai iya shiga a dama da shi da mata ma ba za su iya yin hakan ba.

Fatima ta karfafi mata a Nijeriya da suke shiga a dama da su a dukkanin wani gasa ko gabzatar gwajin fasaha da ake sanyawa a ko’ina a duniya domin bai wa mata cikakken dama da kwarin guiwar amfanuwa da kimiyya tare da kara samun damarmaki a fannin. Ta kuma nemi masu ruwa da tsaki da suke daukan nauyin mata wajen neman ilimi a fannin kimiyya, Fasaha da lisasafi (STEM) domin karfafa wa mata masu tasowa guiwa.

Kazalika, kungiyar ta ce akwai kuma bukatar cigaba da wayar wa yara mata alfanun da kimiyya ke da shi a garesu da cigaban al’umma.

Daga bisani kungiyar ta yi sha’awar a shawo kan banbance-banbance da ake da su a tsakanin maza da mata a fannin kimiyya da Fasaha domin Mata na suke samun cikakken damar guragwn ayyukan yi da bada nasu gudunmawar a cikin al’umma.

Kungiyar Mata Lauyoyi
Khalid Idris Doya
+ postsBio
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Gwamna Bala Ya Rushe Kwamitin Gudanarwar Wikki Tourists Bayan Rashin Nasararta A Gasar NPFL
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    M.A. Abubakar Ya Zaɓi Farouk Mustapha A Matsayin Mataimakinsa
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    ATBU Ta Janye Filin Ginin Masallaci Da Ta Bai wa TIMSAN, Ta Amince Kowa Ya Yi Addininsa Yadda Ya Fahimta
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Ɗan Majalisar Dokokin Bauchi, Hon. Wanzam, Ya Rasu

MASU ALAKA

Disu
Kotu Da Ɗansanda

IGP Disu Ya Hana Jami’an Ƴansanda Yin Amfani Da TikTok Da Instagram Da Sauransu

June 26, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga
Kotu Da Ɗansanda

Gwanjon Kadarori: Kotun Daukaka Kara Ta Kori Karar Da Sani Sha’aban Ya Shigar

June 18, 2026
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa
Kotu Da Ɗansanda

’Yansanda Sun Ceto Yaro Mai Shekara Shida Da Aka Sace, Sun Cafke Wanda Ake Zargi A Borno

June 13, 2026
Next Post
Kotun Koli Ta Umarci INEC Ta Maye Sunan Shekarau Da Hanga

Kotun Koli Ta Umarci INEC Ta Maye Sunan Shekarau Da Hanga

LABARAI MASU NASABA

Falalar Salatut Tasbihi

Falalar Salatut Tasbihi

July 17, 2026
A Baya Ba A San Jihar Kano Da Harkar Daba Ba – Tsohon Shugaban NAHCON

A Baya Ba A San Jihar Kano Da Harkar Daba Ba – Tsohon Shugaban NAHCON

July 17, 2026
Direba Ya Hallaka Ɗalibar Jami’ar Kiwon Lafiya Ta Azare, Ya Gudu

Direba Ya Hallaka Ɗalibar Jami’ar Kiwon Lafiya Ta Azare, Ya Gudu

July 17, 2026
Wasu Sassan Birnin Abuja Na Fuskantar Barazanar Rusau

Wasu Sassan Birnin Abuja Na Fuskantar Barazanar Rusau

July 17, 2026
Mata Manoma Sun Gina Gada, Rijiyar Burtsatse A Danbare, Kano

Mata Manoma Sun Gina Gada, Rijiyar Burtsatse A Danbare, Kano

July 17, 2026
Yadda NDLEA Ke Fatattakar Dillalan Miyagun Kwayoyi Na Kudancin Amurka

Yadda NDLEA Ke Fatattakar Dillalan Miyagun Kwayoyi Na Kudancin Amurka

July 17, 2026
Gwamnan Da Bai Taba Samun Mulkin Jihar Kano Ba

Gwamnan Da Bai Taba Samun Mulkin Jihar Kano Ba

July 17, 2026
An Ceto Wasu Mutane Huɗu Da Aka Sace A Kogi

An Ceto Wasu Mutane Huɗu Da Aka Sace A Kogi

July 17, 2026
NPA Ta Tara Kudin Shiga Naira Biliyan 758.2 A 2024

Dalilin Da Ya Sa Kungiyar NCTR Ta Jinjina Wa Shugaban NPA

July 17, 2026
Yunkurin Dauda Lawal Na Bunkasa Bangaren Ma’adanan Jihar Zamfara

Yunkurin Dauda Lawal Na Bunkasa Bangaren Ma’adanan Jihar Zamfara

July 17, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.