• Leadership Hausa
Friday, August 19, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Tambarin Dimokuradiyya

Kowanne Dan Siyasa Na Da Dalilin Da Ya Sa Shi Shigar Ta – Imam Usamah

by Idris Aliyu Daudawa
1 month ago
in Tambarin Dimokuradiyya
0
Kowanne Dan Siyasa Na Da Dalilin Da Ya Sa Shi Shigar Ta – Imam Usamah
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Daya daga cikin limaman rukunin gidaje ‘yan majalisa na Apo, Imam Ibrahim Lawal Usamah, ya bayyana cewa kowanne dan siyasa akwai abin da ya sa shi shigar ta.

Imam Usamah ya bayyana haka ne lokacin da yake zantawa da manema labarai kan al’amarin siyasar na wannan zamani, wanda ya sha bamban da irin salon siyasar shekaraun da suka gabata.

  • INEC Ta Mayar Da Martani Kan Zargin Birne Katukan Zabe A Gidan Wani Babban Dan Siyasa A Ribas

Ya ce yawan ‘yan takarar shugaban kasa a yankin arewa babu wata matsala na rarraba kuri’un daga yankin, idan mutum ya kalli tsarin siyasar Nijeriya ai duk wannan ba wata matsala bace, cikin minti ashirin ko awa daya zuwa biyu ana iya maganin ita matsalar, saboda kowanne dan takara akwai abin da ya kawo shi cikin siyasa.

Ya kara jaddada cewa akwai wanda ya zo ne neman kudi, sai kuma wanda shi al’ummarsa ce manufarsa, amma mafi yawancin ‘yan siyarsa a halin yanzu kudi suke nema da kuma mukammai, tana iya yiyuwa da an kira su don yin sulhu musamman ma ‘yan Kudanci aka nuna masu batun addini da mukaman da za su samu, duk za su iya janyewa tare da marawa wanda suke ganin zai iya kaiwa ga ci, su kuma za su samu damar cimma manufarsu.

Bugu da kari, ya yi karin bayani ya ce wannan a bangaren kudu kenan, yayin bangaren arewa akawi wadanda za su iya janyewa domin wani dalili, ko za su ki janyewar saboda rikicinsu da wasu gwamnoni.

Labarai Masu Nasaba

Rikici Ya Barke Kan Zaben Kananan Hukumomin Jihar Neja

2023: Ko Yawan Masu Rajistar Zabe Zai Iya Tasiri Ga ‘Yan Takara?

A namu tunanin idan suka ga ba za su kai labarai ba, ko kuma suka ga cewa idan suka bata kuri’ar arewa aka samu matsala, maimakon abin ya zama masu farin jini, sai ya zama bakin jini a gare su.

ShareTweetSendShare
Previous Post

Zan Iya Shafa Magani Saboda Gemu Ya Fito? (Fatawa)

Next Post

Masaniyar Kenya: Tattalin Arzikin Kasar Sin Yana Da Juriya

Related

Rikici Ya Barke Kan Zaben Kananan Hukumomin Jihar Neja
Tambarin Dimokuradiyya

Rikici Ya Barke Kan Zaben Kananan Hukumomin Jihar Neja

6 days ago
2023: Ko Yawan Masu Rajistar Zabe Zai Iya Tasiri Ga ‘Yan Takara?
Tambarin Dimokuradiyya

2023: Ko Yawan Masu Rajistar Zabe Zai Iya Tasiri Ga ‘Yan Takara?

6 days ago
2023: Al’umma Ku Zabi Cancanta Da kwarewa Ba Jam’iyya Ba – Nasirudeen Abdallah
Tambarin Dimokuradiyya

2023: Al’umma Ku Zabi Cancanta Da kwarewa Ba Jam’iyya Ba – Nasirudeen Abdallah

2 weeks ago
Bai Kamata Malamai Su Tsame Hannunsu A Cikin Harkokin Siyasa Ba -Dakta Al-Azhari
Tambarin Dimokuradiyya

Bai Kamata Malamai Su Tsame Hannunsu A Cikin Harkokin Siyasa Ba -Dakta Al-Azhari

3 weeks ago
Atiku Da Tinubu Sun Fara Cacar Baki Kan Zaben 2023
Tambarin Dimokuradiyya

Atiku Da Tinubu Sun Fara Cacar Baki Kan Zaben 2023

3 weeks ago
Sayen Kuri’u Na Kara Dagula Dimokuradiyyar Nijeriya  — Sanusi II
Tambarin Dimokuradiyya

Sayen Kuri’u Na Kara Dagula Dimokuradiyyar Nijeriya — Sanusi II

3 weeks ago
Next Post
Masaniyar Kenya: Tattalin Arzikin Kasar Sin Yana Da Juriya

Masaniyar Kenya: Tattalin Arzikin Kasar Sin Yana Da Juriya

LABARAI MASU NASABA

Dambu Ya Yi Sanadin Mutuwar `Yan’uwa 7 A Zamfara

Dambu Ya Yi Sanadin Mutuwar `Yan’uwa 7 A Zamfara

August 19, 2022
Buhari Ya Ci Alwashin Kawo Karshen Lalacewar Layin Samar Da Wutar Lantarki Na Kasa

Gwamnatin Nijeriya Na Kashe Naira Biliyan N18.397 Kullum A Bangaren Tallafin Mai

August 19, 2022
Yadda Aka Sace Kwamishina A Nasarawa

Yadda Aka Sace Kwamishina A Nasarawa

August 19, 2022
Nadin Kwamishinoni A Kano: Kar A Yi Kitso Da Kwarkwata

Nadin Kwamishinoni A Kano: Kar A Yi Kitso Da Kwarkwata

August 19, 2022
Da Dumi-Duminsa: NBC Ta Soke Lasisin Tashoshin AIT, Silverbird TV Da Wasu 50

Da Dumi-Duminsa: NBC Ta Soke Lasisin Tashoshin AIT, Silverbird TV Da Wasu 50

August 19, 2022
srilanka

Darussa Daga Gwagwarmayar Kasar Sri Lanka (Nazari)

August 19, 2022
Goro

Goron Jumu’a

August 19, 2022
Nunez Ya Jika Wa Liverpool Aiki

Nunez Ya Jika Wa Liverpool Aiki

August 19, 2022
Kamata Ya Yi Dalibai Su Maka Kungiyar ASUU A Kotu Kan Bata Musu Lokaci—Adamu Adamu

Kamata Ya Yi Dalibai Su Maka Kungiyar ASUU A Kotu Kan Bata Musu Lokaci—Adamu Adamu

August 19, 2022
Kusan Shekara 100 Da Kafa Asibitin Kutare Na Kano, Amma…

Kusan Shekara 100 Da Kafa Asibitin Kutare Na Kano, Amma…

August 19, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.