• English
  • Business News
Friday, June 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kudurin Jam’iyyar Kwaminis Ta Kasar Sin Ya Shafi Manyan Tsare-Tsare Tare Da Matakai Na Zahiri

by Sulaiman and CGTN Hausa
10 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Kudurin Jam’iyyar Kwaminis Ta Kasar Sin Ya Shafi Manyan Tsare-Tsare Tare Da Matakai Na Zahiri
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A wajen wani muhimmin taron jam’iyyar kwaminis mai mulkin kasar Sin da aka kammala kwanan baya, an zartas da wani kuduri mai nasaba da ci gaba da zurfafa yin gyare-gyare a gida daga dukkan fannoni, da kara zamanantar da kasar Sin. 

 

Kudurin mai kalmomi dubu 22, dake kunshe da matakan yin gyare-gyare na zahiri guda 300, ya shafi fannoni daban-daban na mulkin kasa, ya kuma tsara taswirar ci gaba da zurfafa yin kwaskwarima a gida daga dukkan fannoni, da daukaka ci gaban zamanantarwa irin ta kasar Sin.

  • Mataimakin Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kare Jama’a Daga Fadawa Hadurra Yayin Aikin Shawo Kan Ambaliya
  • Majalisar Wakilai Ta Ki Amincewa Da Bukatar Tinubu Na Sake Karbo Bashi

Ana iya ganin cewa a cikin kudurin, akwai manyan tsare-tsare daga fannoni da dama, akwai kuma matakan zahiri da za’a dauka. Kaza lika, abu mai muhimmanci a nan shi ne, ba batun yin gyare-gyare a harkokin mulkin kasa kawai kudurin ya mayar da hankali a kai ba, har ma da tsara manyan tsare-tsaren da suka shafi kara bude kofar kasar ga kasashen ketare, ciki har da fadada bude kofa a fannin tsari, da zurfafa yin kwaskwarima ga tsarin cinikin waje, da zurfafa yin gyare-gyare ga tsarin zuba jari na baki ’yan kasuwan waje, da na daidaita harkokin zuba jari ga kasashen waje, da kyautata tsarin bude kofa a yankuna daban-daban, da ci gaba da inganta aiwatar da shawarar “ziri daya da hanya daya” tare, al’amuran da suka samar da babban zarafi ga zuba jarin waje, gami da na sassan kasa da kasa.

 

Labarai Masu Nasaba

Shugabannin Sin Da Amurka Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

Akwai yakinin cewa, manufar kasar Sin ta fannin yin gyare-gyare a gida da bude kofa ga kasashen waje a sabon zamanin da muke ciki, za ta kaddamar da sabon mataki na raya al’umma mai kyakkyawar makoma ta bai daya. Kamar yadda shugaban kasar Sin Xi Jinping ya ce: “Idan duniya ta zama mai kyau, kasar Sin za ta yi kyau. Idan kasar Sin ta zama mai kyau, duniya za ta kara yin kyau.” (Murtala Zhang)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista

Next Post

Tinubu Zai Yi Wa ‘Yan Nijeriya Jawabi A Ranar Lahadi

Related

Shugabannin Sin Da Amurka Sun Tattauna Ta Wayar Tarho
Daga Birnin Sin

Shugabannin Sin Da Amurka Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

3 hours ago
Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho
Daga Birnin Sin

Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

8 hours ago
Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Yi Watsi Da Amfani Da Batun Tsaron Kasa Barkatai
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Yi Watsi Da Amfani Da Batun Tsaron Kasa Barkatai

8 hours ago
Ma’aikatar Harkokin Waje: Kasar Sin Ta Kasance Gwarzuwa Wajen Samar Da Ci Gaba Ba Tare Da Gurbata Muhalli Ba
Daga Birnin Sin

Ma’aikatar Harkokin Waje: Kasar Sin Ta Kasance Gwarzuwa Wajen Samar Da Ci Gaba Ba Tare Da Gurbata Muhalli Ba

10 hours ago
Lambar “-1.5” Gargadi Ce Da Al’ummar Duniya Ke Yi Ga Azzaluma 
Daga Birnin Sin

Lambar “-1.5” Gargadi Ce Da Al’ummar Duniya Ke Yi Ga Azzaluma 

11 hours ago
Sabbin Matakan Amurka Game Da Masu Shiga Kasar Sun Ci Karo Da Ikirarinta Na Mutunta Hakkokin Bil Adama
Daga Birnin Sin

Sabbin Matakan Amurka Game Da Masu Shiga Kasar Sun Ci Karo Da Ikirarinta Na Mutunta Hakkokin Bil Adama

11 hours ago
Next Post
Tinubu Zai Yi Wa ‘Yan Nijeriya Jawabi A Ranar Lahadi

Tinubu Zai Yi Wa 'Yan Nijeriya Jawabi A Ranar Lahadi

LABARAI MASU NASABA

Abubuwan Da Ba A Fada Ba Game Da Mummunar Ambaliyar Ruwan Mokwa

Abubuwan Da Ba A Fada Ba Game Da Mummunar Ambaliyar Ruwan Mokwa

June 6, 2025
Shugabannin Sin Da Amurka Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

Shugabannin Sin Da Amurka Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

June 6, 2025
Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

June 5, 2025
Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Yi Watsi Da Amfani Da Batun Tsaron Kasa Barkatai

Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Yi Watsi Da Amfani Da Batun Tsaron Kasa Barkatai

June 5, 2025
Wani Matashi Dan Shekara 33 Ya Rasu Bayan Ya Fada Wata Tsohuwar Rijiya A Kano

Wani Matashi Dan Shekara 33 Ya Rasu Bayan Ya Fada Wata Tsohuwar Rijiya A Kano

June 5, 2025
Ma’aikatar Harkokin Waje: Kasar Sin Ta Kasance Gwarzuwa Wajen Samar Da Ci Gaba Ba Tare Da Gurbata Muhalli Ba

Ma’aikatar Harkokin Waje: Kasar Sin Ta Kasance Gwarzuwa Wajen Samar Da Ci Gaba Ba Tare Da Gurbata Muhalli Ba

June 5, 2025
‘Yansanda Sun Hallaka Ɗan Fashi Da Makami Tare Da Jikkata Wasu Da Dama A Bauchi 

‘Yansanda Sun Hallaka Ɗan Fashi Da Makami Tare Da Jikkata Wasu Da Dama A Bauchi 

June 5, 2025
Lambar “-1.5” Gargadi Ce Da Al’ummar Duniya Ke Yi Ga Azzaluma 

Lambar “-1.5” Gargadi Ce Da Al’ummar Duniya Ke Yi Ga Azzaluma 

June 5, 2025
Sabbin Matakan Amurka Game Da Masu Shiga Kasar Sun Ci Karo Da Ikirarinta Na Mutunta Hakkokin Bil Adama

Sabbin Matakan Amurka Game Da Masu Shiga Kasar Sun Ci Karo Da Ikirarinta Na Mutunta Hakkokin Bil Adama

June 5, 2025
Bukola Saraki Ya Tallafawa Al’ummar Mokwa Da Gudunmawar Kuɗi

Bukola Saraki Ya Tallafawa Al’ummar Mokwa Da Gudunmawar Kuɗi

June 5, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.