• English
  • Business News
Wednesday, September 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kungiyar Fulani Ta Koka Kan Kisa Mambobinta A Taraba Da Kaduna

by Sadiq
3 years ago
in Manyan Labarai
0
Kungiyar Fulani Ta Koka Kan Kisa Mambobinta A Taraba Da Kaduna
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kungiyar Kwato Hakkin Fulani (FGDRI), ta yi kira ga gwamnatin tarayya da ta yi adalci kan kashe-kashen da ake yi wa makiyaya a jihohin Kaduna da Taraba, inda ta ce kisan kare dangi ne. 

Salim Musa Umar, shugaban kungiyar, a wata sanarwa da ya fitar, ya bayyana cewa akwai bukatar gwamnati ta shiga tsakani domin ceto su daga mugun halin da suke ciki don tabbatar da zaman lafiya.

  • Mutum 30 Sun Nutse A Ruwa Yayin Tsere Wa Harin ‘Yan Bindiga A Zamfara
  • An Cafke Wani Mutum Da Ya Yi Wa ‘Yar Uwarsa Mara Hankali Fyade A Kebbi 

A cewar shugaban, “A ‘yan kwanakin nan, kafafen yada labarai sun cika da hotunan wasu makiyaya na Fulbe da aka yi wa yankan rago a jihohin Taraba da Kaduna.

“Kungiyar ta Fulbe ta damu matuka da wadannan baragurbi, musamman na baya-bayan nan da suka faru a Bali da ke Taraba da Birnin Gwari a jihar Kaduna.”

Kungiyar ta lura cewa a karamar hukumar Bali, wasu gungun ‘yan banga dauke da makamai sun farmaki wasu makiyayan da ba a san ko su wanene ba, inda suka yi zargin cewa an kai musu hari ba tare da kariya ba tare da yi musu kisan kiyashi da musu aikata laifukan da ke mayar da su a matsayin kungiyar ’yan banga.

Labarai Masu Nasaba

Yanzu-yanzu: Shugaba Tinubu Ya Ɗage Dokar Ta-ɓaci A Jihar Ribas

NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025

Sanarwar ta kuma yi zargin cewa ‘yan bindigar na dauke da bindiga AK-47 da makamai sun harbe makiyaya 12 tare da jikkata wasu da dama.

Abin takaici, kungiyar ta koka kan yadda ta’addancin ya faru kwanaki hudu bayan da aka kwace wasu makiyaya biyu da karfin tsiya daga hannun ‘yansanda tare da kashe su a karamar hukumar Birnin Gwari da ke jihar Kaduna.

Kungiyar ta yi nadama da cewa abin tsoro ne ganin yadda kashe-kashen da ake yi a halin yanzu ba wai kawai ya faru ba ne, inda ta jaddada cewa, misali ne kawai na tsawon shekaru na yadda ake ci gaba da kawar da su, da halaka, da kuma kawar da kabilanci da ake yi wa al’ummar Fulani makiyaya a jihohi daban-daban na tarayya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: FulaniFulbeKadunaKisan gillaKisan KiyashiMakiyayaTaraba
ShareTweetSendShare
Previous Post

Abin Tausayi Irin Na George Floyd Da Ya Rika Wakana A Amurka Abin Kunya Ne Gare Ta

Next Post

Wakilin Sin Ya Yi Kira Ga Kasashen Duniya Da Su Martaba ‘Yancin Kai, Tsaro Da Cikakkun Yankunan DRC

Related

Yanzu-yanzu: Shugaba Tinubu Ya Ɗage Dokar Ta-ɓaci A Jihar Ribas
Manyan Labarai

Yanzu-yanzu: Shugaba Tinubu Ya Ɗage Dokar Ta-ɓaci A Jihar Ribas

26 minutes ago
NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025
Da ɗumi-ɗuminsa

NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025

3 hours ago
Sojoji Sun Kashe Mayaƙan ISWAP 11 A Borno Da Adamawa
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kashe Mayaƙan ISWAP 11 A Borno Da Adamawa

5 hours ago
Sowore Ya Maka DSS, Meta da X A Kotu Kan Take Masa Haƙƙi
Manyan Labarai

Sowore Ya Maka DSS, Meta da X A Kotu Kan Take Masa Haƙƙi

9 hours ago
Saudiyya Ta Saki ‘Yan Nijeriya 3 Da Aka Yi Wa Sharrin Safarar Ƙwayoyi
Manyan Labarai

Saudiyya Ta Saki ‘Yan Nijeriya 3 Da Aka Yi Wa Sharrin Safarar Ƙwayoyi

10 hours ago
NSCDC Za Ta Fara Sanyan Ido Kan Muhimman Abubuwan More Rayuwa A Jihar Kano
Manyan Labarai

NSCDC Za Ta Fara Sanyan Ido Kan Muhimman Abubuwan More Rayuwa A Jihar Kano

1 day ago
Next Post
Wakilin Sin Ya Yi Kira Ga Kasashen Duniya Da Su Martaba ‘Yancin Kai, Tsaro Da Cikakkun Yankunan DRC

Wakilin Sin Ya Yi Kira Ga Kasashen Duniya Da Su Martaba ‘Yancin Kai, Tsaro Da Cikakkun Yankunan DRC

LABARAI MASU NASABA

Yanzu-yanzu: Shugaba Tinubu Ya Ɗage Dokar Ta-ɓaci A Jihar Ribas

Yanzu-yanzu: Shugaba Tinubu Ya Ɗage Dokar Ta-ɓaci A Jihar Ribas

September 17, 2025
Guterres: Jerin Shawarwarin Da Sin Ta Gabatar Sun Cika Ka’idar Kundin Tsarin Majalisar Dinkin Duniya

Guterres: Jerin Shawarwarin Da Sin Ta Gabatar Sun Cika Ka’idar Kundin Tsarin Majalisar Dinkin Duniya

September 17, 2025
NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025

NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025

September 17, 2025
Lakurawa Sun Hallaka Jami’in Kwastam A Jihar Kebbi

Lakurawa Sun Hallaka Jami’in Kwastam A Jihar Kebbi

September 17, 2025
Sojoji Sun Kashe Mayaƙan ISWAP 11 A Borno Da Adamawa

Sojoji Sun Kashe Mayaƙan ISWAP 11 A Borno Da Adamawa

September 17, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 7 A Jihar Neja

‘Yansanda Sun Kama ‘Yan Ƙungiyar Asiri Da Ɓarayin Kifi A Jihar Neja

September 17, 2025
Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC Na Nasarawa, Aliyu Barde, Ya Rasu

Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC Na Nasarawa, Aliyu Barde, Ya Rasu

September 17, 2025
Sowore Ya Maka DSS, Meta da X A Kotu Kan Take Masa Haƙƙi

Sowore Ya Maka DSS, Meta da X A Kotu Kan Take Masa Haƙƙi

September 17, 2025
Saudiyya Ta Saki ‘Yan Nijeriya 3 Da Aka Yi Wa Sharrin Safarar Ƙwayoyi

Saudiyya Ta Saki ‘Yan Nijeriya 3 Da Aka Yi Wa Sharrin Safarar Ƙwayoyi

September 17, 2025
Babban Jirgin Ruwan Kasar Sin Ya Nufi Yankin Tekun Kudancin Kasar Domin Gwaji Da Samar Da Horo

Babban Jirgin Ruwan Kasar Sin Ya Nufi Yankin Tekun Kudancin Kasar Domin Gwaji Da Samar Da Horo

September 16, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.