ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kungiyar Fulani Ta Koka Kan Kisa Mambobinta A Taraba Da Kaduna

by Sadiq
4 years ago
Fulani

Kungiyar Kwato Hakkin Fulani (FGDRI), ta yi kira ga gwamnatin tarayya da ta yi adalci kan kashe-kashen da ake yi wa makiyaya a jihohin Kaduna da Taraba, inda ta ce kisan kare dangi ne. 

Salim Musa Umar, shugaban kungiyar, a wata sanarwa da ya fitar, ya bayyana cewa akwai bukatar gwamnati ta shiga tsakani domin ceto su daga mugun halin da suke ciki don tabbatar da zaman lafiya.

  • Mutum 30 Sun Nutse A Ruwa Yayin Tsere Wa Harin ‘Yan Bindiga A Zamfara
  • An Cafke Wani Mutum Da Ya Yi Wa ‘Yar Uwarsa Mara Hankali Fyade A Kebbi 

A cewar shugaban, “A ‘yan kwanakin nan, kafafen yada labarai sun cika da hotunan wasu makiyaya na Fulbe da aka yi wa yankan rago a jihohin Taraba da Kaduna.

ADVERTISEMENT

“Kungiyar ta Fulbe ta damu matuka da wadannan baragurbi, musamman na baya-bayan nan da suka faru a Bali da ke Taraba da Birnin Gwari a jihar Kaduna.”

Kungiyar ta lura cewa a karamar hukumar Bali, wasu gungun ‘yan banga dauke da makamai sun farmaki wasu makiyayan da ba a san ko su wanene ba, inda suka yi zargin cewa an kai musu hari ba tare da kariya ba tare da yi musu kisan kiyashi da musu aikata laifukan da ke mayar da su a matsayin kungiyar ’yan banga.

LABARAI MASU NASABA

Zargin Ɓata Suna: Kwankwaso Ya Yi Barazanar Neman Diyyar Naira Biliyan 10 Kan Wani Malamin Coci

Atiku Ya Soki Tsare El-Rufai, Ya Ce Sharuɗan Belinsa Sun Yi Tsauri

Sanarwar ta kuma yi zargin cewa ‘yan bindigar na dauke da bindiga AK-47 da makamai sun harbe makiyaya 12 tare da jikkata wasu da dama.

Abin takaici, kungiyar ta koka kan yadda ta’addancin ya faru kwanaki hudu bayan da aka kwace wasu makiyaya biyu da karfin tsiya daga hannun ‘yansanda tare da kashe su a karamar hukumar Birnin Gwari da ke jihar Kaduna.

Kungiyar ta yi nadama da cewa abin tsoro ne ganin yadda kashe-kashen da ake yi a halin yanzu ba wai kawai ya faru ba ne, inda ta jaddada cewa, misali ne kawai na tsawon shekaru na yadda ake ci gaba da kawar da su, da halaka, da kuma kawar da kabilanci da ake yi wa al’ummar Fulani makiyaya a jihohi daban-daban na tarayya.

MASU ALAKA

Yadda Na Sayar Da Kadarori Na Don Ɗaukar Nauyin Ɗalibai A Ƙasashen Waje – Kwankwaso
Manyan Labarai

Zargin Ɓata Suna: Kwankwaso Ya Yi Barazanar Neman Diyyar Naira Biliyan 10 Kan Wani Malamin Coci

June 24, 2026
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku
Manyan Labarai

Atiku Ya Soki Tsare El-Rufai, Ya Ce Sharuɗan Belinsa Sun Yi Tsauri

June 24, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta
Manyan Labarai

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

June 24, 2026
Next Post
Wakilin Sin Ya Yi Kira Ga Kasashen Duniya Da Su Martaba ‘Yancin Kai, Tsaro Da Cikakkun Yankunan DRC

Wakilin Sin Ya Yi Kira Ga Kasashen Duniya Da Su Martaba ‘Yancin Kai, Tsaro Da Cikakkun Yankunan DRC

LABARAI MASU NASABA

Yadda Na Sayar Da Kadarori Na Don Ɗaukar Nauyin Ɗalibai A Ƙasashen Waje – Kwankwaso

Zargin Ɓata Suna: Kwankwaso Ya Yi Barazanar Neman Diyyar Naira Biliyan 10 Kan Wani Malamin Coci

June 24, 2026
Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

June 24, 2026
Xi Ya Yi Kiran Daukar Matakan Zamanantar Da Aikin Gona Da Yankunan Karkara

Xi Ya Yi Kiran Daukar Matakan Zamanantar Da Aikin Gona Da Yankunan Karkara

June 24, 2026
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

Atiku Ya Soki Tsare El-Rufai, Ya Ce Sharuɗan Belinsa Sun Yi Tsauri

June 24, 2026
Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

June 24, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

June 24, 2026
Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

June 24, 2026
An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

June 24, 2026
Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

June 24, 2026
Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

June 23, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.