• English
  • Business News
Thursday, September 18, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kwastam Ta Kama Kayan Fasa-Kwauri Na Miliyan 46 A Kebbi

by Umar Faruk
3 years ago
in Manyan Labarai
0
Kwastam Ta Kama Kayan Fasa-Kwauri Na Miliyan 46 A Kebbi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar Hana Fasa-Kwauri ta Kasa (Kwastam) a Jihar Kebbi ta samu nasarar kama wasu kayan sawa na hannu na kimanin Naira miliyan 36 da kuma samar da Naira miliyan 127 a matsayin kudin shiga a watan Nuwamba.

Shugaban Hukumar Kwastam, Kwanturola Joseph Attah ne, ya bayyana hakan ga manema labarai a Birnin Kebbi, yayin da yake baje kolin kayayyakin da hukumar ta kama a watan da ya gabata.

  • Kyawawan Halaye 2: Wasu Annabawa Da Sauran Bayin Allah Da Suka Yi Magana A Tsummar Jego
  • Shugaban Kasar Sin Ya Yi Shawarwari Da Manyan Shugabannin Kasar Saudiyya Da Kuma Gana Da Shugabannin Wasu Kasashen Larabawa Bi da Bi

Da yake ba da cikakken bayani kan ayyukan rundunar, Attah ya ce, rundunar ta samu kudi miliyan dari da ashirin da bakwai, da dubu dari takwas da talatin da tara, da naira dari uku da casa’in (127,839,390.75) a matsayin kudaden shiga daga shigo da kayan fasa-kwauri a kan hanyar iyakar Kamba da ke Jamhuriyar Nijar daga Jihar kebbi.

A bangaren yaki da fasa-kwauri, ya bayyana cewa, a yayin da ake ci gaba da sintiri a fadin Jihar Kebbi, rundunar ta samu nasarar kame wasu kayayyaki da suka hada da dila 303 da buhu 94 na tufafin gwanjo guda 94, mota kirar BMW guda daya, lita mai 2,375 a cikin jarkoki da kuma buhunan shinkafa 58 na kasar waje mai nauyin kilo 50 kowanne; da sauran wadanda kudin harajinsu ya kai miliyan arba’in da shida, da dubu dari bakwai da shida, da naira dari bakwai da casa’in da biyar (46,706,795.00).

Haka kuma, Kwanturola Joseph Attah, ya ba da tabbacin cewa jami’ansa a shirye suke su dakile ayyukan masu fasa-kwauri saboda rundunar tana da kayan aikin da suka dace don gudanar da aikin a kowane lokaci.

Labarai Masu Nasaba

Sojoji Sun Tarwatsa Wata Haramtacciyar Masana’antar Ƙera Makamai A Filato

Yadda Ribas Ta Yi Cikar Ƙwari Yayin Da Gwamna Fubara Ya Koma Ofis

“Daga bayanan da muka samu, an samu karuwar kayan fasa-kwauri a cikin watanni biyu da suka gabata.”

“Idan za a tuna cewa an kuma kama dilar gwanjo 139 a watan Oktoba.

“Masu fasa-kwaurin suna biyan bukatun mutane masu kauri irin su cardigans a wannan lokacin na sanyi don safarar wadannan tufafin da aka yi amfani da su, ba tare da la’akari da tasirin kiwon lafiya ba har zuwa karshen amfani da su.

“Ba mu san daga ina kayan suka fito ba ko kuma na karshe masu amfani da tufafin, yanayin lafiyarsu da sauransu.

“Don guje wa shakku, tufafin hannu na biyu sun fado a karkashin jadawalin kasuwanci na (CET) 2022-2026, wanda aka haramta shigo da shi a kasan lafiya. Batun fasa kwaurinta ya ci karo da sashe na 46 na dokar hukumar kwastam (CEMA) CAP C. 45 LFN, 2004 (kamar wadda aka yi wa kwaskwarima).

“Hakkin hukumar kwastam ne ta tabbatar da cewa ba a bar wani abu da zai iya cutar da mutanen kasa ba. Mun kuduri aniyar yin hakan,” in ji shi.

Hukumar ta yaba da tallafin da hukumar ke bayarwa ta hanyar samar da dabaru kuma ta kuduri aniyar tunkarar masu fasa-kwauri a jahohin kasar nan.

Hukumar ta CAC ta yi kira ga duk masu hannu da shuni da su tallafa wa rundunar ofishin Kwastam na Jihar Kebbi ta hanyar samar da bayanai masu inganci don samun nasarorin gudanar da ayyukan dakile fasa-kwauri.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Fasa KwauriGwanjoKayayyakiKebbiKwastam
ShareTweetSendShare
Previous Post

Hanya Mafi Sauki Ta Magance Matsalolin Sashin Shari’a – Ganduje

Next Post

An Mikawa Kamfanin China Eastern Jirgin Sama Kiran C919 Na Farko Da Kasar Sin Ta Kera Da Kanta

Related

An Damke Basarake Da Wasu Mutum 10 Bisa Zargin Hada Baki Da ‘Yan Bindiga A Kudancin Kaduna
Manyan Labarai

Sojoji Sun Tarwatsa Wata Haramtacciyar Masana’antar Ƙera Makamai A Filato

2 hours ago
Yadda Ribas Ta Yi Cikar Ƙwari Yayin Da Gwamna Fubara Ya Koma Ofis
Manyan Labarai

Yadda Ribas Ta Yi Cikar Ƙwari Yayin Da Gwamna Fubara Ya Koma Ofis

8 hours ago
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku
Manyan Labarai

Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

9 hours ago
Sojoji Sun Kama Ƙasurgumin Ɗan Bindiga, Sun Kashe Shugaban IPOB
Manyan Labarai

Sojoji Sun Cafke Babban Kwamandan IPOB

12 hours ago
Gwamnatin Tarayya Ta Dawo Da Karatun Tarihi A Makarantu
Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Dawo Da Karatun Tarihi A Makarantu

21 hours ago
Yanzu-yanzu: Shugaba Tinubu Ya Ɗage Dokar Ta-ɓaci A Jihar Ribas
Manyan Labarai

Yanzu-yanzu: Shugaba Tinubu Ya Ɗage Dokar Ta-ɓaci A Jihar Ribas

1 day ago
Next Post
An Mikawa Kamfanin China Eastern Jirgin Sama Kiran C919 Na Farko Da Kasar Sin Ta Kera Da Kanta

An Mikawa Kamfanin China Eastern Jirgin Sama Kiran C919 Na Farko Da Kasar Sin Ta Kera Da Kanta

LABARAI MASU NASABA

Shugaban Guinea-Bissau Ya Goyi Bayan Shawarar Tsarin Shugabancin Duniya Da Sin Ta Gabatar

Shugaban Guinea-Bissau Ya Goyi Bayan Shawarar Tsarin Shugabancin Duniya Da Sin Ta Gabatar

September 18, 2025
An Damke Basarake Da Wasu Mutum 10 Bisa Zargin Hada Baki Da ‘Yan Bindiga A Kudancin Kaduna

Sojoji Sun Tarwatsa Wata Haramtacciyar Masana’antar Ƙera Makamai A Filato

September 18, 2025
Ci Gaban Tattalin Arzikin Sin Na Taimaka Ga Bunkasa Al’adunta Da Mu’amalar Al’adu Tsakaninta Da Kasashen Duniya

Ci Gaban Tattalin Arzikin Sin Na Taimaka Ga Bunkasa Al’adunta Da Mu’amalar Al’adu Tsakaninta Da Kasashen Duniya

September 18, 2025
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

’Yansanda Sun Kama Sojan Gona Da Motocin Sata 3 A Jigawa

September 18, 2025
Yadda Muka Zama Bayin ‘Yan Bindiga -Mazaunin Wani Kauye

’Yan Bindiga Sun Sako Ma’aurata A Katsina Bayan Karɓar N50m A Matsayin Kuɗin Fansa

September 18, 2025
Yadda Ribas Ta Yi Cikar Ƙwari Yayin Da Gwamna Fubara Ya Koma Ofis

Yadda Ribas Ta Yi Cikar Ƙwari Yayin Da Gwamna Fubara Ya Koma Ofis

September 18, 2025
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

September 18, 2025
’Yansanda Sun Kama Mutane 9 Kan Yin Ƙaryar Sace Su A Jihar Neja

’Yansanda Sun Kama Mutane 9 Kan Yin Ƙaryar Sace Su A Jihar Neja

September 18, 2025
Sojoji Sun Kama Ƙasurgumin Ɗan Bindiga, Sun Kashe Shugaban IPOB

Sojoji Sun Cafke Babban Kwamandan IPOB

September 18, 2025
Ya Kamata A Kiyaye Nasarorin Da Aka Cimma A Shawarwarin Sin Da Amurka 

Ya Kamata A Kiyaye Nasarorin Da Aka Cimma A Shawarwarin Sin Da Amurka 

September 17, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.