• English
  • Business News
Saturday, September 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kyakkyawar Fahimtar Al’ummar Sinawa Ta Hanyar Al’adu Da Wayewa

by Sulaiman and CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Kyakkyawar Fahimtar Al’ummar Sinawa Ta Hanyar Al’adu Da Wayewa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

Kasar Sin wata al’umma ce mai wayewar kan dake da dogon tarihi ta fuskar zamani, a matsayin kasa kuma wata hadaddiyar al’ada ce ta gwamnatoci da dama da suka wanzu a lokuta daban-daban. A cikin wannan hadadden tsarin, al’adu da jerin gwamnatoci da yawa ba su yanke alaka da tasiri da juna ba. Sakamakon haka, kasar Sin tsari ne mai sarkakiya na al’adu daban-daban da kuma karfi mai yawa. 

Tarihin kasar Sin tarihi ne na dunkulewar kabilu daban daban da hadin kai a kasar, kuma tarihi ne na hadin kan dukkan kabilun kasar Sin wajen samarwa, da raya kasa, da tabbatar da kasa daya mai girma. Tsohuwar kasar Sin ba wata kasa ce da aka ayyana ta hanyar tsarin zamani na kasa-kasa, wanda ke da halaye na “tsararriyar hanyar gudanarwa” ba, sai dai kyakkyawan tsari ne cikin wayewar kai, kuma ba a taba katse ci gaban wayewar kan kasar Sin tun zamanin da zuwa yanzu ba. A yayin da ake ci gaba da samun bunkasuwa, ana kuma ci gaba da inganta wayewar kasar Sin wadda ke yin tasiri ga makobtanta, kuma nasarar ci gaban bude kofa ga waje ya kawo kyakkyawar fata ga makoma da dorewar wayewar kasar Sin har ma da wayewar kan duniya.

  • Ra’ayin Kasashe Biyu Da Mahukuntan Taiwan Suka Bayar Ya Shaida Yunkurin ‘Yan Aware Na Taiwan
  • Babu Mai Taɓa Sarkin Musulmi – Kashim Shettima

Shugaba Xi ya taba cewa, “al’ada ita ce ruhin kasa da al’umma”. Yankin yammacin kasar Sin yana da dogon tarihi kuma yana da dimbin albarkatun al’adu, kuma ta hanyar kiyaye su yadda ya kamata, da yin amfani da su yadda ya kamata, kasar za ta iya nuna gagarumin karfinta. Kana kwanakin baya, a yayin rangadinsa a lardin Qinghai dake arewa maso yammacin kasar, inda kabilu da dama da suka hadu da ‘yan kabilar Han da sauran kabilu marasa rinjaye ke zama tare, musamman a ziyarar da ya kai wata makarantar sakandare, shugaba Xi ya jaddada muhimmancin ilimi wajen samar da kyakkyawar fahimtar al’adu da al’umma da wayewar kasar Sin. (Mohammed Yahaya)n


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AikataiSinTaiwan
ShareTweetSendShare
Previous Post

Babu Mai Taɓa Sarkin Musulmi – Kashim Shettima

Next Post

Tattaunawa Hanya Ce Mai Dacewa Wajen Daidaita Matsalar Ciniki Tsakanin Sin Da EU

Related

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya
Daga Birnin Sin

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

5 hours ago
Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya
Daga Birnin Sin

Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

6 hours ago
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin
Daga Birnin Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

7 hours ago
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin
Daga Birnin Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

8 hours ago
Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka
Daga Birnin Sin

Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

9 hours ago
Yawan Yarjejeniyar Zuba Jari Da Aka Kulla a CIFIT Ya Kai 1154
Daga Birnin Sin

Yawan Yarjejeniyar Zuba Jari Da Aka Kulla a CIFIT Ya Kai 1154

10 hours ago
Next Post
Tattaunawa Hanya Ce Mai Dacewa Wajen Daidaita Matsalar Ciniki Tsakanin Sin Da EU

Tattaunawa Hanya Ce Mai Dacewa Wajen Daidaita Matsalar Ciniki Tsakanin Sin Da EU

LABARAI MASU NASABA

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

September 12, 2025
Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

September 12, 2025
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

September 12, 2025
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

September 12, 2025
Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

September 12, 2025
Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

September 12, 2025
Akpabio Da Abbas Sun Yi Gargaɗi Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

Akpabio Da Abbas Sun Yi Gargaɗi Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

September 12, 2025
Yawan Yarjejeniyar Zuba Jari Da Aka Kulla a CIFIT Ya Kai 1154

Yawan Yarjejeniyar Zuba Jari Da Aka Kulla a CIFIT Ya Kai 1154

September 12, 2025
Korafin Philippines Ya Tabbatar Da Halascin Matakan Da Sin Ke Dauka Na Kare Muhalli a Tsibirin Huangyan

Korafin Philippines Ya Tabbatar Da Halascin Matakan Da Sin Ke Dauka Na Kare Muhalli a Tsibirin Huangyan

September 12, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 7 A Jihar Neja

‘Yan Bindiga Sun Harbi Fasinjoji 2 A Jihar Neja

September 12, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.