• English
  • Business News
Saturday, July 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kyakkyawar Fahimtar Al’ummar Sinawa Ta Hanyar Al’adu Da Wayewa

by Sulaiman and CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Kyakkyawar Fahimtar Al’ummar Sinawa Ta Hanyar Al’adu Da Wayewa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

Kasar Sin wata al’umma ce mai wayewar kan dake da dogon tarihi ta fuskar zamani, a matsayin kasa kuma wata hadaddiyar al’ada ce ta gwamnatoci da dama da suka wanzu a lokuta daban-daban. A cikin wannan hadadden tsarin, al’adu da jerin gwamnatoci da yawa ba su yanke alaka da tasiri da juna ba. Sakamakon haka, kasar Sin tsari ne mai sarkakiya na al’adu daban-daban da kuma karfi mai yawa. 

Tarihin kasar Sin tarihi ne na dunkulewar kabilu daban daban da hadin kai a kasar, kuma tarihi ne na hadin kan dukkan kabilun kasar Sin wajen samarwa, da raya kasa, da tabbatar da kasa daya mai girma. Tsohuwar kasar Sin ba wata kasa ce da aka ayyana ta hanyar tsarin zamani na kasa-kasa, wanda ke da halaye na “tsararriyar hanyar gudanarwa” ba, sai dai kyakkyawan tsari ne cikin wayewar kai, kuma ba a taba katse ci gaban wayewar kan kasar Sin tun zamanin da zuwa yanzu ba. A yayin da ake ci gaba da samun bunkasuwa, ana kuma ci gaba da inganta wayewar kasar Sin wadda ke yin tasiri ga makobtanta, kuma nasarar ci gaban bude kofa ga waje ya kawo kyakkyawar fata ga makoma da dorewar wayewar kasar Sin har ma da wayewar kan duniya.

  • Ra’ayin Kasashe Biyu Da Mahukuntan Taiwan Suka Bayar Ya Shaida Yunkurin ‘Yan Aware Na Taiwan
  • Babu Mai Taɓa Sarkin Musulmi – Kashim Shettima

Shugaba Xi ya taba cewa, “al’ada ita ce ruhin kasa da al’umma”. Yankin yammacin kasar Sin yana da dogon tarihi kuma yana da dimbin albarkatun al’adu, kuma ta hanyar kiyaye su yadda ya kamata, da yin amfani da su yadda ya kamata, kasar za ta iya nuna gagarumin karfinta. Kana kwanakin baya, a yayin rangadinsa a lardin Qinghai dake arewa maso yammacin kasar, inda kabilu da dama da suka hadu da ‘yan kabilar Han da sauran kabilu marasa rinjaye ke zama tare, musamman a ziyarar da ya kai wata makarantar sakandare, shugaba Xi ya jaddada muhimmancin ilimi wajen samar da kyakkyawar fahimtar al’adu da al’umma da wayewar kasar Sin. (Mohammed Yahaya)n


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AikataiSinTaiwan
ShareTweetSendShare
Previous Post

Babu Mai Taɓa Sarkin Musulmi – Kashim Shettima

Next Post

Tattaunawa Hanya Ce Mai Dacewa Wajen Daidaita Matsalar Ciniki Tsakanin Sin Da EU

Related

Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

3 hours ago
Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

4 hours ago
Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700
Daga Birnin Sin

Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

5 hours ago
Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria

6 hours ago
Hanya Mai Salon Musamman Da Kasar Sin Take Bi Wajen Raya Harkokin Kudi
Daga Birnin Sin

Hanya Mai Salon Musamman Da Kasar Sin Take Bi Wajen Raya Harkokin Kudi

7 hours ago
Peng Liyuan Ta Halarci Bikin Hada Hannun Matasa Da Yaran Sin Da Amurka Na Shekarar 2025
Daga Birnin Sin

Peng Liyuan Ta Halarci Bikin Hada Hannun Matasa Da Yaran Sin Da Amurka Na Shekarar 2025

17 hours ago
Next Post
Tattaunawa Hanya Ce Mai Dacewa Wajen Daidaita Matsalar Ciniki Tsakanin Sin Da EU

Tattaunawa Hanya Ce Mai Dacewa Wajen Daidaita Matsalar Ciniki Tsakanin Sin Da EU

LABARAI MASU NASABA

Dangote

Dalilin Da Ya Sa Dangote Ya Jinjina Wa Hukumar NPA

July 18, 2025
Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

July 18, 2025
2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

July 18, 2025
Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

July 18, 2025
majalisar kasa

Kirkirar Sabbin Jihohi Da Kananan Hukumomi Sun Dabaibaye Sauraron Jin Ra’ayoyin Gyaran Tsarin Mulki

July 18, 2025
Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Zambia Da Ci 5-0

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Zambia Da Ci 5-0

July 18, 2025
Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

July 18, 2025
A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

July 18, 2025
Biyan Tukuici: Gwamna Yusuf Ya Ƙaddamar Da Tallafin Naira 50,000 Ga Mata 5,200 Duk Wata A Kano

Biyan ‘Yan Fansho Naira Biliyan 22: NUP Da NLC Sun Bukaci A Yi Koyi Da Gwamna Abba

July 18, 2025
Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria

Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria

July 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.