• English
  • Business News
Tuesday, August 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kyandar Biri: Adadin Wadanda Suka Kamu Sun Haura 1,000

by Idris Aliyu Daudawa
3 years ago
in Rahotonni
0
kyandar biri
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Yanzu dai an gano fiye da mutane 1,000 ne Hukumar Lafiyar ta Duniya ta samu labarin sun kamu da cutar daga kasashe 29 wadanda basu daga cikin wadanda ba kasafai bane, ake samun kwayar cutar a cikinsu.

Babbanjami’i kuma Shugaban hukumar Tedros Ghebreyesus, shi ne wanda ya bayyana hakan lokacin da ya gabatar da wani jawabin da aka yada ta kafar sadarwar zamani ta hukumar.

  • Gwamnati Ta Kusa Kawo Karshen Yajin Aikin ASUU – Sabon Minista

Mista Ghebreyesus ya kara jaddada bayanin cewar yadda wasu kasashe suka bada rahoto kan cutar mai yaduwa, abin ya nuna ba kawai sai maza masu neman maza bane,suke kamuwa da cutar Kyandar Biri ba.Domin kuwa yanzu an samu har ma wasu kasashe ana samun wadanda suka kamu da cutar tsakanin mace da mace.

Ya ce cutar Kyandar Biri ta dade tana samar da babbar matsala da bazuwa a nahiyar Afirka inda ta kashe al’ummar ta,shekaru masu yawa da suka gabata saboda zuwa yanzu an samu wadanda suka kamu da cutar sun kai 1,400 da kuma mutuwar mutane 66.

Ya cigaba da bayanin cewa“ Wannan ba abinda yakamata da duniyar da muke ciki,yadda su kasashen da suke kallon kansu sun waye yanzu suna maida hankali ne kan cutar ba domin komai ba sai don ta bayyana a kasashe masu samun kudaden shiga masu yawa.

Labarai Masu Nasaba

Yadda Masu Bukata Ta Musamman Suka Rungumi Sabbin Dabarun Noma Domin Ciyar Da Kansu

Rayuwar Aso Rock: Shugabannin Nijeriya 4 Da Suka Mutu Bayan Kammala Wa’adin Mulki

“Wuraren da suke tare da barazanar kwayoyin cutar sune yakamata a basu kulawa ta musamman, bugu da kari duk wadansu abubuwan da suka kamata a taimaka masu kamar dai yadda aka ba wadanda suka dara su cigaba domin su kare kansu.,” Ya kara jaddada bukatar samar da kulawar lafiyar a kasashen da ke nahiyar da suke tare da kwayoyin cutar.

Kamar yadda alkalumma suke a kafar sadarwar zamani ta hukumar lafiya ta duniya a kasashen da basu da wata damuwa dangane da cutar,ya zuwa 22 ga watan Mayu 2022 kasar Ingila ita ce jagaba da yawan mutanen da suka kamu da cutar da suka kai fiye da 100 daganan kuma sai kasashen Portugal da Canada
Idan kuma aka duba ta bangaren nahiyar Afirka jamhuriyyar kasar damukuradiyya ta Congo ita ta kasance jagora da mutanen da suka kamu da cutar1,284,sai wadanda suka rigamu gidan gaskiya 58 tsakanin1 ga watannin Janairu zuwa 8 ga Mayu 2022,yayin da kasashen Nijeriya da Kamaru suka bin sahunta.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Hon. Abdulkadir Rahis Na Taka Rawa Wajen Wakilci Nagari Ga Al’umma

Next Post

Dan Takarar Sanatan APC A Abiya, Kelvin Ugboajah Ya Mutu

Related

Yadda Masu Bukata Ta Musamman Suka Rungumi Sabbin Dabarun Noma Domin Ciyar Da Kansu
Rahotonni

Yadda Masu Bukata Ta Musamman Suka Rungumi Sabbin Dabarun Noma Domin Ciyar Da Kansu

1 week ago
Rayuwar Aso Rock: Shugabannin Nijeriya 4 Da Suka Mutu Bayan Kammala Wa’adin Mulki
Rahotonni

Rayuwar Aso Rock: Shugabannin Nijeriya 4 Da Suka Mutu Bayan Kammala Wa’adin Mulki

2 weeks ago
Fyade
Rahotonni

Nijeriya Na Kashe Naira Miliyan 4.3 A Kullum Don Ciyar Da Wadanda Ke Jiran Hukuncin Kisa

2 weeks ago
APC
Manyan Labarai

2027: Gangamin ‘Yan Adawa Ya Sa APC Fafutukar Neman Mafita

2 weeks ago
Majalisar Dokokin Nijeriya Ta Sanar Da Dakatar Da Ayyukanta Saboda Alhinin Rasuwar Buhari
Labarai

Na Shiga Aikin Soja Domin Gujewa Yin Auren Fari Da Ƙuruciya — Buhari

3 weeks ago
Ko Yanzu Tinubu Ya Yi Rawar Gani, Kuma Yana Ƙoƙari Sosai – Buhari
Rahotonni

Muhimman Abubuwa 10 Da Kowa Zai So Ya Sani Game Da Marigayi Shugaban Ƙasa Buhari

3 weeks ago
Next Post
Dan Takarar Sanatan APC A Abiya, Kelvin Ugboajah Ya Mutu

Dan Takarar Sanatan APC A Abiya, Kelvin Ugboajah Ya Mutu

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Yobe Za Ta Yi Taron Girmama Ɗalibar Turanci Ta Duniya, Nafisa Abdullah

Gwamnatin Yobe Za Ta Yi Taron Girmama Ɗalibar Turanci Ta Duniya, Nafisa Abdullah

August 5, 2025
Gwamna Aiyedatiwa Ya Bai wa Ƴar Super Falcons Tosin Demehin ₦30m Da Gida

Gwamna Aiyedatiwa Ya Bai wa Ƴar Super Falcons Tosin Demehin ₦30m Da Gida

August 5, 2025
LASTMA Ta Rufe Gidan Casu A Legas Saboda Karya Dokar Hanya

LASTMA Ta Rufe Gidan Casu A Legas Saboda Karya Dokar Hanya

August 5, 2025
Ƴansanda Sun Kama Ƴan Uwa da Wasu Biyu Kan Ƙirkirar Garkuwa Da Kansu A Abuja

Ƴansanda Sun Kama Ƴan Uwa da Wasu Biyu Kan Ƙirkirar Garkuwa Da Kansu A Abuja

August 5, 2025
Tsauraran Manufofin Tattalin Arziƙin Tinubu Ya Ƙara Yawan Matalauta – Falana

Tsauraran Manufofin Tattalin Arziƙin Tinubu Ya Ƙara Yawan Matalauta – Falana

August 5, 2025
BUA Siminti Ya Ƙaddamar Da Shirin Horas Da Matasan Sakkwato

BUA Siminti Ya Ƙaddamar Da Shirin Horas Da Matasan Sakkwato

August 4, 2025
Kasar Sin Ta Harba Sabbin Taurarin Dan Adam Masu Samar Da Hidimar Intanet

Kasar Sin Ta Harba Sabbin Taurarin Dan Adam Masu Samar Da Hidimar Intanet

August 4, 2025
Tinubu Ya Gwangwaje Ƴan Wasan Ƙwallon Kwando Ta Mata Da Dala $100,000 Kowace

Tinubu Ya Gwangwaje Ƴan Wasan Ƙwallon Kwando Ta Mata Da Dala $100,000 Kowace

August 4, 2025
Rundunar PLA Ta Yi Sintiri A Yankin Tekun Kudancin Sin Cikin Shirin Ko Ta-Kwana

Rundunar PLA Ta Yi Sintiri A Yankin Tekun Kudancin Sin Cikin Shirin Ko Ta-Kwana

August 4, 2025
Cinikin Kamfanoni a Kasar Sin Ya Ci Gaba Da Habaka Cikin Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Bana 

Cinikin Kamfanoni a Kasar Sin Ya Ci Gaba Da Habaka Cikin Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Bana 

August 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.