ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kyandar Biri: Adadin Wadanda Suka Kamu Sun Haura 1,000

by Idris Aliyu Daudawa
4 years ago
kyandar biri

Yanzu dai an gano fiye da mutane 1,000 ne Hukumar Lafiyar ta Duniya ta samu labarin sun kamu da cutar daga kasashe 29 wadanda basu daga cikin wadanda ba kasafai bane, ake samun kwayar cutar a cikinsu.

Babbanjami’i kuma Shugaban hukumar Tedros Ghebreyesus, shi ne wanda ya bayyana hakan lokacin da ya gabatar da wani jawabin da aka yada ta kafar sadarwar zamani ta hukumar.

  • Gwamnati Ta Kusa Kawo Karshen Yajin Aikin ASUU – Sabon Minista

Mista Ghebreyesus ya kara jaddada bayanin cewar yadda wasu kasashe suka bada rahoto kan cutar mai yaduwa, abin ya nuna ba kawai sai maza masu neman maza bane,suke kamuwa da cutar Kyandar Biri ba.Domin kuwa yanzu an samu har ma wasu kasashe ana samun wadanda suka kamu da cutar tsakanin mace da mace.

ADVERTISEMENT

Ya ce cutar Kyandar Biri ta dade tana samar da babbar matsala da bazuwa a nahiyar Afirka inda ta kashe al’ummar ta,shekaru masu yawa da suka gabata saboda zuwa yanzu an samu wadanda suka kamu da cutar sun kai 1,400 da kuma mutuwar mutane 66.

Ya cigaba da bayanin cewa“ Wannan ba abinda yakamata da duniyar da muke ciki,yadda su kasashen da suke kallon kansu sun waye yanzu suna maida hankali ne kan cutar ba domin komai ba sai don ta bayyana a kasashe masu samun kudaden shiga masu yawa.

LABARAI MASU NASABA

Ko Yakin Iran Zai Kawo Karshen Kawancen Amurka Da Kasashen Larabawa?

Yadda Sauya Shekar ‘Yan Siyasa Ta Sauya Fasalin Majalisar Dokokin Kasa

“Wuraren da suke tare da barazanar kwayoyin cutar sune yakamata a basu kulawa ta musamman, bugu da kari duk wadansu abubuwan da suka kamata a taimaka masu kamar dai yadda aka ba wadanda suka dara su cigaba domin su kare kansu.,” Ya kara jaddada bukatar samar da kulawar lafiyar a kasashen da ke nahiyar da suke tare da kwayoyin cutar.

Kamar yadda alkalumma suke a kafar sadarwar zamani ta hukumar lafiya ta duniya a kasashen da basu da wata damuwa dangane da cutar,ya zuwa 22 ga watan Mayu 2022 kasar Ingila ita ce jagaba da yawan mutanen da suka kamu da cutar da suka kai fiye da 100 daganan kuma sai kasashen Portugal da Canada
Idan kuma aka duba ta bangaren nahiyar Afirka jamhuriyyar kasar damukuradiyya ta Congo ita ta kasance jagora da mutanen da suka kamu da cutar1,284,sai wadanda suka rigamu gidan gaskiya 58 tsakanin1 ga watannin Janairu zuwa 8 ga Mayu 2022,yayin da kasashen Nijeriya da Kamaru suka bin sahunta.

Biri
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yadda Gidajen Abinci Ke Wasa Da Rayuwar Al’umma Ta Amfani Da Ruɓaɓɓen Tumatir

MASU ALAKA

Biri
Rahotonni

Ko Yakin Iran Zai Kawo Karshen Kawancen Amurka Da Kasashen Larabawa?

May 17, 2026
Biri
Rahotonni

Yadda Sauya Shekar ‘Yan Siyasa Ta Sauya Fasalin Majalisar Dokokin Kasa

May 16, 2026
Abincin Da Ya Kamata Ku Ci Lokacin Al’ada
Rahotonni

Almajiranci:Matsala Ko Maslaha

May 10, 2026
Next Post
Dan Takarar Sanatan APC A Abiya, Kelvin Ugboajah Ya Mutu

Dan Takarar Sanatan APC A Abiya, Kelvin Ugboajah Ya Mutu

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.