ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kyandar Biri: Adadin Wadanda Suka Kamu Sun Haura 1,000

by Idris Aliyu Daudawa
4 years ago
kyandar biri

Yanzu dai an gano fiye da mutane 1,000 ne Hukumar Lafiyar ta Duniya ta samu labarin sun kamu da cutar daga kasashe 29 wadanda basu daga cikin wadanda ba kasafai bane, ake samun kwayar cutar a cikinsu.

Babbanjami’i kuma Shugaban hukumar Tedros Ghebreyesus, shi ne wanda ya bayyana hakan lokacin da ya gabatar da wani jawabin da aka yada ta kafar sadarwar zamani ta hukumar.

  • Gwamnati Ta Kusa Kawo Karshen Yajin Aikin ASUU – Sabon Minista

Mista Ghebreyesus ya kara jaddada bayanin cewar yadda wasu kasashe suka bada rahoto kan cutar mai yaduwa, abin ya nuna ba kawai sai maza masu neman maza bane,suke kamuwa da cutar Kyandar Biri ba.Domin kuwa yanzu an samu har ma wasu kasashe ana samun wadanda suka kamu da cutar tsakanin mace da mace.

ADVERTISEMENT

Ya ce cutar Kyandar Biri ta dade tana samar da babbar matsala da bazuwa a nahiyar Afirka inda ta kashe al’ummar ta,shekaru masu yawa da suka gabata saboda zuwa yanzu an samu wadanda suka kamu da cutar sun kai 1,400 da kuma mutuwar mutane 66.

Ya cigaba da bayanin cewa“ Wannan ba abinda yakamata da duniyar da muke ciki,yadda su kasashen da suke kallon kansu sun waye yanzu suna maida hankali ne kan cutar ba domin komai ba sai don ta bayyana a kasashe masu samun kudaden shiga masu yawa.

LABARAI MASU NASABA

An Nemi Shugabanni Su Rungumi Tafarkin Adalci A Tsakanin Al’ummunsu

Ƴan Bindiga Sun Tilasta Wa Ƙauyukan Sakkwato Biyan Sabon Haraji

“Wuraren da suke tare da barazanar kwayoyin cutar sune yakamata a basu kulawa ta musamman, bugu da kari duk wadansu abubuwan da suka kamata a taimaka masu kamar dai yadda aka ba wadanda suka dara su cigaba domin su kare kansu.,” Ya kara jaddada bukatar samar da kulawar lafiyar a kasashen da ke nahiyar da suke tare da kwayoyin cutar.

Kamar yadda alkalumma suke a kafar sadarwar zamani ta hukumar lafiya ta duniya a kasashen da basu da wata damuwa dangane da cutar,ya zuwa 22 ga watan Mayu 2022 kasar Ingila ita ce jagaba da yawan mutanen da suka kamu da cutar da suka kai fiye da 100 daganan kuma sai kasashen Portugal da Canada
Idan kuma aka duba ta bangaren nahiyar Afirka jamhuriyyar kasar damukuradiyya ta Congo ita ta kasance jagora da mutanen da suka kamu da cutar1,284,sai wadanda suka rigamu gidan gaskiya 58 tsakanin1 ga watannin Janairu zuwa 8 ga Mayu 2022,yayin da kasashen Nijeriya da Kamaru suka bin sahunta.

Biri
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    2027:Yadda Kuɗi Da Siyasar Uban-gida Suka Daƙile Hanƙoron Matasa
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

MASU ALAKA

Nijeriya
Rahotonni

An Nemi Shugabanni Su Rungumi Tafarkin Adalci A Tsakanin Al’ummunsu

June 20, 2026
Ambaliyar Ruwa Ta Lalata Gidaje 14,940 A Sokoto
Rahotonni

Ƴan Bindiga Sun Tilasta Wa Ƙauyukan Sakkwato Biyan Sabon Haraji

June 20, 2026
IMF
Rahotonni

Tattalin Arziƙin Ƙasa: Masana Sun Buƙaci Tinubu Ya Yi Hattara Da Shawarar IMF

June 20, 2026
Next Post
Dan Takarar Sanatan APC A Abiya, Kelvin Ugboajah Ya Mutu

Dan Takarar Sanatan APC A Abiya, Kelvin Ugboajah Ya Mutu

LABARAI MASU NASABA

Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

June 24, 2026
Xi Ya Yi Kiran Daukar Matakan Zamanantar Da Aikin Gona Da Yankunan Karkara

Xi Ya Yi Kiran Daukar Matakan Zamanantar Da Aikin Gona Da Yankunan Karkara

June 24, 2026
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

Atiku Ya Soki Tsare El-Rufai, Ya Ce Sharuɗan Belinsa Sun Yi Tsauri

June 24, 2026
Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

June 24, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

June 24, 2026
Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

June 24, 2026
An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

June 24, 2026
Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

June 24, 2026
Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

June 23, 2026
Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

June 23, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.