ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kyandar Biri: Adadin Wadanda Suka Kamu Sun Haura 1,000

by Idris Aliyu Daudawa
4 years ago
kyandar biri

Yanzu dai an gano fiye da mutane 1,000 ne Hukumar Lafiyar ta Duniya ta samu labarin sun kamu da cutar daga kasashe 29 wadanda basu daga cikin wadanda ba kasafai bane, ake samun kwayar cutar a cikinsu.

Babbanjami’i kuma Shugaban hukumar Tedros Ghebreyesus, shi ne wanda ya bayyana hakan lokacin da ya gabatar da wani jawabin da aka yada ta kafar sadarwar zamani ta hukumar.

  • Gwamnati Ta Kusa Kawo Karshen Yajin Aikin ASUU – Sabon Minista

Mista Ghebreyesus ya kara jaddada bayanin cewar yadda wasu kasashe suka bada rahoto kan cutar mai yaduwa, abin ya nuna ba kawai sai maza masu neman maza bane,suke kamuwa da cutar Kyandar Biri ba.Domin kuwa yanzu an samu har ma wasu kasashe ana samun wadanda suka kamu da cutar tsakanin mace da mace.

ADVERTISEMENT

Ya ce cutar Kyandar Biri ta dade tana samar da babbar matsala da bazuwa a nahiyar Afirka inda ta kashe al’ummar ta,shekaru masu yawa da suka gabata saboda zuwa yanzu an samu wadanda suka kamu da cutar sun kai 1,400 da kuma mutuwar mutane 66.

Ya cigaba da bayanin cewa“ Wannan ba abinda yakamata da duniyar da muke ciki,yadda su kasashen da suke kallon kansu sun waye yanzu suna maida hankali ne kan cutar ba domin komai ba sai don ta bayyana a kasashe masu samun kudaden shiga masu yawa.

LABARAI MASU NASABA

Karuwar Farin Jinin Gwamna Umaru Bago A Siyasar Jihar Neja

Kyakkyawan Tsarin Laken Asiri Zai Dakile Shirin Magudin Zabe A Nijeriya —Mohammed

“Wuraren da suke tare da barazanar kwayoyin cutar sune yakamata a basu kulawa ta musamman, bugu da kari duk wadansu abubuwan da suka kamata a taimaka masu kamar dai yadda aka ba wadanda suka dara su cigaba domin su kare kansu.,” Ya kara jaddada bukatar samar da kulawar lafiyar a kasashen da ke nahiyar da suke tare da kwayoyin cutar.

Kamar yadda alkalumma suke a kafar sadarwar zamani ta hukumar lafiya ta duniya a kasashen da basu da wata damuwa dangane da cutar,ya zuwa 22 ga watan Mayu 2022 kasar Ingila ita ce jagaba da yawan mutanen da suka kamu da cutar da suka kai fiye da 100 daganan kuma sai kasashen Portugal da Canada
Idan kuma aka duba ta bangaren nahiyar Afirka jamhuriyyar kasar damukuradiyya ta Congo ita ta kasance jagora da mutanen da suka kamu da cutar1,284,sai wadanda suka rigamu gidan gaskiya 58 tsakanin1 ga watannin Janairu zuwa 8 ga Mayu 2022,yayin da kasashen Nijeriya da Kamaru suka bin sahunta.

Biri
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Rayuwar Galadiman Kano Alhaji Tijjani Hashim (2)
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kyamar Baƙi: An Sake Kwaso Ƴan Nijeriya 83 Daga Afirka Ta Kudu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kamfanin Simintin Dangote Ya Tallafa Wa Manoma 60 Da Kayan Aiki A Edo
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tsohon Shugaban Ƙasa Jonathan Ya Ƙaddamar Da Ayyukan Raya Ƙasa 18 A Jihar Bauchi

MASU ALAKA

Gwamnatin Neja Ta Bayar Da Umarnin Kawo Karshen Matsalar Tsaro
Rahotonni

Karuwar Farin Jinin Gwamna Umaru Bago A Siyasar Jihar Neja

September 5, 2026
Kyakkyawan Tsarin Laken Asiri Zai Dakile Shirin Magudin Zabe A Nijeriya —Mohammed
Rahotonni

Kyakkyawan Tsarin Laken Asiri Zai Dakile Shirin Magudin Zabe A Nijeriya —Mohammed

September 5, 2026
Jihar Katsina Da UNICEF Sun Ceto Rayuwar Yara Ta Hanyar Samar Da Abinci Mai Gina Jiki
Rahotonni

Jihar Katsina Da UNICEF Sun Ceto Rayuwar Yara Ta Hanyar Samar Da Abinci Mai Gina Jiki

September 5, 2026
Next Post
Dan Takarar Sanatan APC A Abiya, Kelvin Ugboajah Ya Mutu

Dan Takarar Sanatan APC A Abiya, Kelvin Ugboajah Ya Mutu

LABARAI MASU NASABA

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026
Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

Kano Za Ta Kafa Sansanonin Sojoji A Ƙananan Hukumomin Da Ke Fuskantar Barazanar Tsaro

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.