• English
  • Business News
Sunday, August 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Layya Babbar Ibada A Musulunci Na 4

by Nuhu Ubale Ibrahim
2 years ago
in Bakon Marubuci, Fatawa, Ilimi
0
Layya Babbar Ibada A Musulunci Na 1
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ana yin layya a ranar sallah wato goma ga watan Zul-hijja da kuma kwana biyu da suke biye da ita. Domin ganin haka duba Arrisãlatu [shafi na 100] da Attalƙīnu [shafi na 212] da Alma’ūnatu [1/486] da Almuƙaddimatul Mumahhidãti [1/337] da Alkãfi [shafi na 240] da Almudauwanatul Kubrã [1/614].

Duk wanda ya yi layya bayan waɗannan ranaku, wato ya yi a ranar 13 ga watan Zul-hijja, to layyarsa ba ta yi ba. Duba Alma’ūnatu [1/486] da Attalƙīnu [shafi na 212] da Attafrī’u [shafi na 38] da Alkãfi [shafi na 240].

  • Layya Babbar Ibada A Musulunci Na 1
  • Sallar Idi Babbar Rana Ga Musulmi

Ana yin layya ne bayan an yi sallar idi bayan gabatar da huɗuba, liman ya yanka dabbarsa ko ya soke ta. Duba Alma’ūnatu [1/490] da Attalƙīnu [shafi na 213]

Idan mutum ya yi riga liman ya yanka abin layyarsa kafin a yi sallah da huɗuba ya yanka tasa, to layyarsa ba ta yi ba sai ya sake wata. Duba Arrisãlatu [shafi na 109] da Alkarãfi [shafi na 240] da Almudauwanatul Kubrã [1/610]

Mutanen da suke ƙauye za su yanka abin layyarsu idan limamin kusa da su ya yanka tasa. Duba Almudauwanatul Kubrã [1/612] da Arrisãlatu [shafi na [109] da Albyãnu Wat Tahsīlu [3/340] da Alma’ūnatu [1/490]

Labarai Masu Nasaba

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

Yaushe Shugaban Kasa Zai Ba ‘Yan Matan Yobe Nasu Kyaututtukan

Yin layya a ranar sallah ya fi falala. Duba Attalƙīnu [shafi na 212]

Ana yin layya ne tun daga hantsi har zuwa fuduwar rana. Duba Almuƙaddimatul Mumahhidãti [1/337] Kuma duk wanda ya yanka layyarsa da dare, to ba ta yi ba. Duba Almudauwanatul Kubrã [1/614] da Arrisãlatu [shafi na 109] da da Sharhu Zarruƙ [1/372] da Alkãfi [shafi na 240].

Idan mutum ya iya yanka, to mustahabbi ne ya yanka layyarsa da kansa ko da kuwa mace ce ko ƙaramin yaro. Duba Arrisãlatu [shafi na 109] da Attalƙīnu [212] da Alma’ūnatu [1/486].

Makaruhi ne mutum ya sanya wani ya yanka masa dabbar layyarsa matuƙar yana da iko kuma babu wani uzuri da ya sha gabansa. Duba Aƙrabus Sãliki [shafi na 84] da Jawãhirul Iklil [1/221].

Idan za a yanka layya za a ce Bismillahi Allahu Akbar Rabbana takabbal minna. Duba Arrisãlatu [shafi na 110] mutum zai iya kara wa da cewa: Allahumma minka wa laka. Duba Aƙrabus Sãliki [shafi na 85].

Idan mutum ya manta bai ambaci sunan Allah ba to, za a ci naman idan kuma da gangan ya ƙi ambatar sunan Allah, to bai halatta a ci ba. Duba Arrisãlatu [shafi na 110]

Mu hadu a rubutu na 5

Nuhu Ubale Ibrahim
Abu Razina Paki


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Babbar SallahLayyaSallah
ShareTweetSendShare
Previous Post

Samfurin Tauraron Dan Adam Da Kasar Sin Ta Ba Da Tallafi Ya Kai Kasar Masar

Next Post

Sallar Idi Babbar Rana Ga Musulmi

Related

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu
Ilimi

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

8 hours ago
Yaushe Shugaban Kasa Zai Ba ‘Yan Matan Yobe Nasu Kyaututtukan
Bakon Marubuci

Yaushe Shugaban Kasa Zai Ba ‘Yan Matan Yobe Nasu Kyaututtukan

2 days ago
Hoton Kwankwaso da Ganduje da Shekarau
Bakon Marubuci

Daga Sawaba Zuwa Asara: Baje Kolin Kasuwancin Siyasa A Kano – Auwalu Anwar

4 days ago
Kungiyoyi Masu Fada Aji Kan Harkar Ilimi Sun Nemi A Yi Wa Sashen Kwaskwarima
Ilimi

Kungiyoyi Masu Fada Aji Kan Harkar Ilimi Sun Nemi A Yi Wa Sashen Kwaskwarima

1 week ago
Manufofin Hulda Da Kasashen Wajen Da Nijeriya Ke Bukata
Bakon Marubuci

Manufofin Hulda Da Kasashen Wajen Da Nijeriya Ke Bukata

1 week ago
Gwamnatin Yobe Za Ta Yi Taron Girmama Ɗalibar Turanci Ta Duniya, Nafisa Abdullah
Ilimi

Gwamnatin Yobe Za Ta Yi Taron Girmama Ɗalibar Turanci Ta Duniya, Nafisa Abdullah

3 weeks ago
Next Post
Sallar Idi Babbar Rana Ga Musulmi

Sallar Idi Babbar Rana Ga Musulmi

LABARAI MASU NASABA

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

August 23, 2025
Amfani Da Rashin Amfanin Auren Jari

Amfani Da Rashin Amfanin Auren Jari

August 23, 2025
CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Taken “Sautin Zaman Lafiya” A Hadaddiyar Daular Larabawa Da Koriya Ta Kudu

CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Taken “Sautin Zaman Lafiya” A Hadaddiyar Daular Larabawa Da Koriya Ta Kudu

August 23, 2025
Yadda Ake Alale

Yadda Ake Alale

August 23, 2025
Babban Sakataren SCO: Sin Na Taka Rawar Gani A Matsayin Kasar Da Ke Shugabancin SCO

Babban Sakataren SCO: Sin Na Taka Rawar Gani A Matsayin Kasar Da Ke Shugabancin SCO

August 23, 2025
Matsalar Al’ada Da Ciwon Mara Ga Mata

Matsalar Al’ada Da Ciwon Mara Ga Mata

August 23, 2025
CMG Ya Kaddamar Da Gangamin Tattara Fina-Finai Da Talabijin Da Aka Samar Bisa AI A Los Angeles

CMG Ya Kaddamar Da Gangamin Tattara Fina-Finai Da Talabijin Da Aka Samar Bisa AI A Los Angeles

August 23, 2025
Taron Kare Hakkin Dan Adam Na Sin Da Afirka Na Farko Ya Nemi Hada Karfi Don Tabbatar Da ‘Yancin Samun Ci Gaba

Taron Kare Hakkin Dan Adam Na Sin Da Afirka Na Farko Ya Nemi Hada Karfi Don Tabbatar Da ‘Yancin Samun Ci Gaba

August 23, 2025
Bangaren Kasuwancin “E-Commerce” Na Kasar Sin Ya Karu Sosai A Watanni 7 Na Farkon Bana

Bangaren Kasuwancin “E-Commerce” Na Kasar Sin Ya Karu Sosai A Watanni 7 Na Farkon Bana

August 23, 2025
Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

August 23, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.