• English
  • Business News
Monday, September 1, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Maiyaki Na Masarautar Kupa A Kogi Ya Rasu

by Sulaiman
3 years ago
in Labarai
0
Maiyaki Na Masarautar Kupa A Kogi Ya Rasu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Maiyaki (Estu) na Kupa, Alhaji Mohammadu Kabir Isah (II), sarkin Kupa ya rasu bayan ya kwashe sama da shekaru 42 akan karagar mulki.

Ya rasu ne a wani asibiti mai zaman kansa da ke Bida, babban birnin jihar Neja ranar Lahadi.

  • Zargin Tayar Da Tarzoma: An Damke Sarakuna Masu Daraja Ta Daya A Kogi

Marigayi sarki ya zama sarkin gargajiya na kasar Kupa a ranar 2 ga Oktoba, 1979.

Har zuwa rasuwarsa, ya kasance mataimakin shugaban majalisar gargajiya ta Lokoja kuma mai Sanya ido da lura kan al’adun kasar Kupa.

Marigayin, sarki ne da ake girmamawa matuka a kasar Nufawa kuma babban mashawarci ne ga Sarkin Bida, Etsu Nupe.

Labarai Masu Nasaba

Tinubu Ya Yi Adalci Ga Dukkan Yankunan Nijeriya – Ministan Yaɗa Labarai

Gwamnan Neja Ya Kori Kwamishinoninsa Gaba ÆŠaya

Sarki Alhaji Muhammadu Kabiru Issa (II) yana cikin sarakunan gargajiya da aka daga darajarsu zuwa matakin farko shekaru uku da suka gabata.

Ya rasu ya bar mata da ‘ya’ya da jikoki da tattaba-kunne. Daga cikinsu akwai Ambasada Adamu Isa da Dauda Kabir Isa, masanin kimiyyar harhada magunguna; Malam Umar Kabir Isa, Hauwa Isa, Hajara Isa da Malam Abdulmalik Suleiman.

An yi jana’izarsa a garin Abugi Kupa da ke karamar hukumar Lokoja kamar yadda addinin Musulunci ya tanada.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ni Zan Daidaita Duk Abinda APC Ta Lalata A Nijeriya—Kwankwaso

Next Post

12 Ga Yuni: Jami’an Soja 3 Sun Yanke Jiki Sun Fadi Yayin Gudanar Da Fareti A Abuja

Related

Tinubu Ya Yi Adalci Ga Dukkan Yankunan Nijeriya – Ministan Yaɗa Labarai
Manyan Labarai

Tinubu Ya Yi Adalci Ga Dukkan Yankunan Nijeriya – Ministan Yaɗa Labarai

50 minutes ago
Gwamnan Neja Ya Kori Kwamishinoninsa Gaba ÆŠaya
Manyan Labarai

Gwamnan Neja Ya Kori Kwamishinoninsa Gaba ÆŠaya

5 hours ago
Ƴansanda Sun Gano Motocin Sata 2 A Adamawa
Labarai

Ƴansanda Sun Gano Motocin Sata 2 A Adamawa

6 hours ago
Rashin Amincewa Da Tsarin Ƴan Kudancin Kaduna Ya Sa Suka Yi Min Mummunar Fassara – El-Rufai
Manyan Labarai

Rashin Amincewa Da Tsarin Ƴan Kudancin Kaduna Ya Sa Suka Yi Min Mummunar Fassara – El-Rufai

9 hours ago
Gwamnatin Tarayya Na Shiri Da Ƴan Bindiga, Tana Ba Su Biliyoyi — El-Rufai
Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya Na Shiri Da Ƴan Bindiga, Tana Ba Su Biliyoyi — El-Rufai

10 hours ago
Gobarar Tankar Mai Ta Lakume Manyan Motoci 4 A Legas
Labarai

Gobarar Tankar Mai Ta Lakume Manyan Motoci 4 A Legas

21 hours ago
Next Post
12 Ga Yuni: Jami’an Soja 3 Sun Yanke Jiki Sun Fadi Yayin Gudanar Da Fareti A Abuja

12 Ga Yuni: Jami’an Soja 3 Sun Yanke Jiki Sun Fadi Yayin Gudanar Da Fareti A Abuja

LABARAI MASU NASABA

Tinubu Ya Yi Adalci Ga Dukkan Yankunan Nijeriya – Ministan Yaɗa Labarai

Tinubu Ya Yi Adalci Ga Dukkan Yankunan Nijeriya – Ministan Yaɗa Labarai

September 1, 2025
Firaministan Kasar Pakistan: Xi Jinping Shugaban Kasa Ne Mai Hangen Nesa

Firaministan Kasar Pakistan: Xi Jinping Shugaban Kasa Ne Mai Hangen Nesa

September 1, 2025
Ina Da Yaƙinin Tinubu Ne Zai Lashe Zaɓen 2027 — Wike

Ina Da Yaƙinin Tinubu Ne Zai Lashe Zaɓen 2027 — Wike

September 1, 2025
Gwamnan Neja Ya Kori Kwamishinoninsa Gaba ÆŠaya

Gwamnan Neja Ya Kori Kwamishinoninsa Gaba ÆŠaya

September 1, 2025
Ƴansanda Sun Gano Motocin Sata 2 A Adamawa

Ƴansanda Sun Gano Motocin Sata 2 A Adamawa

September 1, 2025
Girgizar Ƙasa Ta Kashe Sama da Mutune 600 A Afghanistan

Girgizar Ƙasa Ta Kashe Sama da Mutune 600 A Afghanistan

September 1, 2025
Isak Na Dab Da Zama ÆŠan Wasa Mafi Tsada A Tarihin Firimiya

Isak Na Dab Da Zama ÆŠan Wasa Mafi Tsada A Tarihin Firimiya

September 1, 2025
Rashin Amincewa Da Tsarin Ƴan Kudancin Kaduna Ya Sa Suka Yi Min Mummunar Fassara – El-Rufai

Rashin Amincewa Da Tsarin Ƴan Kudancin Kaduna Ya Sa Suka Yi Min Mummunar Fassara – El-Rufai

September 1, 2025
Gwamnatin Tarayya Na Shiri Da Ƴan Bindiga, Tana Ba Su Biliyoyi — El-Rufai

Gwamnatin Tarayya Na Shiri Da Ƴan Bindiga, Tana Ba Su Biliyoyi — El-Rufai

September 1, 2025
Ɗaukar Nauyin Ƴan Ta’addan Da Suka Farmake Mu A Kaduna Aka Yi – El-Rufai

Ɗaukar Nauyin Ƴan Ta’addan Da Suka Farmake Mu A Kaduna Aka Yi – El-Rufai

September 1, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.