• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Majalisar Dokokin Kogi Ta Tsige Mataimakin Kakakin Majalisar, Ta Dakatar Da wasu 3

by Ahmed Muhammed Danasabe
3 years ago
in Siyasa
0
Majalisar Dokokin Kogi Ta Tsige Mataimakin Kakakin Majalisar, Ta Dakatar Da wasu 3
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Majalisar Dokokin Jihar Kogi ta tsige mataimakin shugaban majalisar kuma mamba mai wakiltar mazabar Ankpa ta Daya, Hon. Ahmed Muhammed daga mukaminsa.

A zaman gaggawa da ta gudanar a ranar Juma’a a birnin Lokoja, mambobin majalisar sun zargi Hon Ahmed Muhammed da sauran shugabannin majalisar guda uku da rashin nuna da’a da kuma yin amfani da ofisoshinsu ba bisa ka’ida ba.

  • 2023: Muna tattaunawa da Peter Obi kan yiwuwar hada takararmu — Kwankwaso 
  • ‘El-Rufa’i Ya Cancanci Yabo Wajen Gudanar Da Ayyukan Ci Gaba’

Wani kudurin gaggawa da ya gabatar a zauren majalisar, dan majalisa mai wakiltar mazabar Dekina/Okura, Hon Enema Paul, ya ce ‘yan majalisar 17 cikin 25 da ke majalisar ne suka sanya hannun amincewa da tsige Hon Ahmed Muhammed da kuma dakatar da sauran shugabannin uku.

Shugabannin uku da aka dakatar daga majalisar da aka raba su da mukamansu, sun hada da Hon Bello Hassan Balogun (Shugaban masu rinjaye) da Hon Idris Ndako (Mataimakin masu rinjaye) da kuma Hon Edoko Moses Ododo (Mai tsawatarwa).

Kazalika, majalisar ta sanar da sunan Hon Alfa Momoh Rabi’u mai wakiltar mazabar Ankpa ta Biyu, a matsayin sabon mataimakin shugaban majalisar.

Labarai Masu Nasaba

Shehu Sani Ya Buƙaci Shugabannin Arewa Su Mara Wa Tinubu Baya Ya Yi Shekaru 8 A Kan Mulki

Babu Wanda Zai Iya Kora Ta Daga PDP —  Wike

Sauran shugabannin majalisar da aka zaba sun hada da Hon Muktar Bajeh, a matsayin sabon shugaban masu rinjaye da Hon Umar Isah Tanimu wanda shi ne mataimakin shugaban masu rinjaye da Hon Ahmed Dahiru, a matsayin mai tsawatarwa na majalisar da kuma Hon Enema Paul, wanda zai kasance sabon mataimakin mai tsawatarwa na majalisar dokokin ta Jihar Kogi.

Tun da farko sai da shugaban majalisar, Hon Mathew Kolawole ya sanar da rushe dukkan kwamitocin majalisar.

An dai samar da kwararren matakan tsaro a harabar majalisar a yayin zaman.

‘Yan majalisa 17 cikin 25 ne suka halarci zaman majalisar na ranar Juma’a.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: HukunciMajalisar Dokokin Jihar KogiMataimakin Kakakin MajalisarSiyasaTsigewaZaman Gaggawa
ShareTweetSendShare
Previous Post

2023: Muna Tattaunawa Da Peter Obi Kan Yiwuwar Hada Takararmu — Kwankwaso 

Next Post

Zulum Ya Amince Da Daukar Likitoci 40 Aiki Don Tura su Karkara

Related

Shehu Sani Ya Buƙaci Shugabannin Arewa Su Mara Wa Tinubu Baya Ya Yi Shekaru 8 A Kan Mulki
Manyan Labarai

Shehu Sani Ya Buƙaci Shugabannin Arewa Su Mara Wa Tinubu Baya Ya Yi Shekaru 8 A Kan Mulki

4 days ago
Babu Wanda Zai Iya Kora Ta Daga PDP —  Wike
Siyasa

Babu Wanda Zai Iya Kora Ta Daga PDP —  Wike

5 days ago
Sulhun PDP Ya HaÉ—u Da Cikas, Wike Ya Janye Daga Duk Wata Yarjejeniya
Siyasa

Sulhun PDP Ya HaÉ—u Da Cikas, Wike Ya Janye Daga Duk Wata Yarjejeniya

1 week ago
‘Aikin Yan Uba Ne’ — Yahaya Bello Ya Karyata Zargin Sha’awar Takarar Shugaban Kasa A 2027
Siyasa

‘Aikin Yan Uba Ne’ — Yahaya Bello Ya Karyata Zargin Sha’awar Takarar Shugaban Kasa A 2027

2 weeks ago
Sanata Adamu Aliero Ya Ƙaddamar Da Rabon Kayan Tallafi Ga Ƙananan Hukumomi Takwas A Kebbi
Labarai

Sanata Adamu Aliero Ya Ƙaddamar Da Rabon Kayan Tallafi Ga Ƙananan Hukumomi Takwas A Kebbi

2 weeks ago
PDP Ta Sake Zaɓar Amb. El-Gash A Yobe
Siyasa

PDP Ta Sake Zaɓar Amb. El-Gash A Yobe

3 weeks ago
Next Post
Zulum Ya Amince Da Daukar Likitoci 40 Aiki Don Tura su Karkara

Zulum Ya Amince Da Daukar Likitoci 40 Aiki Don Tura su Karkara

LABARAI MASU NASABA

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

June 7, 2025
Neja

Dalilin Rashin Fara Aikin Kamfanin Takin Zamani Na Gwamnatin Jihar Neja

June 7, 2025
Adawa

Yadda Rarrabuwar Kawunan Jam’iyyu Zai Iya Sauya Alkiblar Zaben 2027

June 7, 2025
2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

June 7, 2025
Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

June 7, 2025
Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

June 6, 2025
Daurarru

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

June 6, 2025
Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

June 6, 2025
Wutar lantarki

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.