• Leadership Hausa
Saturday, December 9, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘El-Rufa’i Ya Cancanci Yabo Wajen Gudanar Da Ayyukan Ci Gaba’

by Sulaiman and Isah Abdullahi
1 year ago
in Labarai
0
‘El-Rufa’i Ya Cancanci Yabo Wajen Gudanar Da Ayyukan Ci Gaba’
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wani jigo a jam’iyyar APC a karamar hukumar Zariya, Alhaji Aliyu Sa’idu ya bayyana cewa ayyukan ci gaba da gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmed el-rufa’i ya gudanar musamman a kananan hukumomin Sabon Gari da Zariya zai bar tarihin da za a dade ana tunawa da shi shekaru masu yawan gaske a daukacin Jihar Kaduna baki daya.

Wani jigo a jam’iyyar APC ya yi wannan yabo ne a lokacin da yake yin tsokaci kan ayyukan ci gaban al’umma da Gwamna el-rufa’i ya aiwatar wa al’ummar Jihar Kaduna za su dade suna morawa.

  • Bangaren Ilimi A Nijeriya Ya Tabarbare —Uwargidan El-Rufa’i

Alhaji Aliyu ya ci gaba da cewa shekaru da yawan gaske da suka gabata, al’ummar Jihar Kaduna ke bukatar wadannan ayyuka daga gwamnatocin da suka shude.

A cewarsa, gwamnonin da suka gabata sun kasa gudanar da ayyuka irin wadannan sai dai tudin alkawarin da suke yi wa al’umma har suka bar mulkin ba su cika ba.

Ya bayar da misali da sabbin hanyoyin da gwamnatin Jihar Kaduna ta yi su a birnin Zariya da suka hada da wadda ta tashi daga kasuwar birnin Zariya zuwa Kofar Galadima da wadda ta tashi daga Kwanar Matasa a Unguwar Lalli zuwa Kofar Doka da wadda ta tashi daga Kofar Jatau zuwa Ofishin ‘yan sanda na birnin Zariya.

Labarai Masu Nasaba

Game Da Tambayar Nan: Ko Ka Yi Tir Da Harin Ranar 7 Ga Oktoba?

Rawar Da Nijeriya Ta Taka A Taron Dumamar Yanayi Na Duniya

Ya ce sauran ayyukan hanyoyi da gwamnatin Jihar Kaduna ta yi a karamar hukumar Sabon Garin Zariya musamman a Unguwar Turawa (GRA) suna da yawan gaske, da duk wanda ya san wadannan hanyoyi kafin el-Rufa’i ya zama gwamnan Jihar Kaduna, ya san cewa an yi abin da ya kamata.

ShareTweetSendShare
Previous Post

Yadda Jam’iyyu Suka Sha Gwagwarmayar Fitar Da Mataimakan ‘Yan Takara

Next Post

Liverpool Ta Kafa Tarihin Sayen Dan Wasa Mafi Tsada A Kungiyar

Related

oktoba
Labarai

Game Da Tambayar Nan: Ko Ka Yi Tir Da Harin Ranar 7 Ga Oktoba?

7 mins ago
Rawar Da Nijeriya Ta Taka A Taron Dumamar Yanayi Na Duniya
Labarai

Rawar Da Nijeriya Ta Taka A Taron Dumamar Yanayi Na Duniya

2 hours ago
Matatar Dangote Ta Karbi Danyen Man Farko Da Za Ta Fara Tacewa
Manyan Labarai

Matatar Dangote Ta Karbi Danyen Man Farko Da Za Ta Fara Tacewa

2 hours ago
Shettima Ya Ziyarci Wadanda Sojoji Suka Jefawa Bam A Kaduna
Labarai

Gwamnatin Tarayya Za Ta Gina Asibiti, Makaranta Da Gidaje Ga Al’ummar Tudun Biri – Gwamnan Kaduna

3 hours ago
Gwamna Yusuf
Labarai

Gwamnan Kano Zai Gana Da Shugaban ‘Yan Fansho Kan Batan Naira Biliyan 5

5 hours ago
Kasafin 2024: Tinubu Da Shettima Za Su Lakume Naira Biliyan 15.961Wajen Tafiye-tafiye
Labarai

Kasafin 2024: Tinubu Da Shettima Za Su Lakume Naira Biliyan 15.961Wajen Tafiye-tafiye

7 hours ago
Next Post
Liverpool Ta Kafa Tarihin Sayen Dan Wasa Mafi Tsada A Kungiyar

Liverpool Ta Kafa Tarihin Sayen Dan Wasa Mafi Tsada A Kungiyar

LABARAI MASU NASABA

oktoba

Game Da Tambayar Nan: Ko Ka Yi Tir Da Harin Ranar 7 Ga Oktoba?

December 8, 2023
Rawar Da Nijeriya Ta Taka A Taron Dumamar Yanayi Na Duniya

Rawar Da Nijeriya Ta Taka A Taron Dumamar Yanayi Na Duniya

December 8, 2023
Matatar Dangote Ta Karbi Danyen Man Farko Da Za Ta Fara Tacewa

Matatar Dangote Ta Karbi Danyen Man Farko Da Za Ta Fara Tacewa

December 8, 2023
Shettima Ya Ziyarci Wadanda Sojoji Suka Jefawa Bam A Kaduna

Gwamnatin Tarayya Za Ta Gina Asibiti, Makaranta Da Gidaje Ga Al’ummar Tudun Biri – Gwamnan Kaduna

December 8, 2023
Kasar Sin Ta Wallafa Wani Shiri Don Inganta Yanayin Iska

Kasar Sin Ta Wallafa Wani Shiri Don Inganta Yanayin Iska

December 8, 2023
Sin: Ya Kamata Kwamitin Sulhu Ya Kara Daukar Matakai Kan Lokaci Don Inganta Tsagaita Bude Wuta Da Kawo Karshen Yaki A Dukkan Fannoni

Sin: Ya Kamata Kwamitin Sulhu Ya Kara Daukar Matakai Kan Lokaci Don Inganta Tsagaita Bude Wuta Da Kawo Karshen Yaki A Dukkan Fannoni

December 8, 2023
Sinawa: Mutane Masu Kwazo Da Girmama Baki Da Ke Kallon Alkiblar Kawo Ci Gaba

Sinawa: Mutane Masu Kwazo Da Girmama Baki Da Ke Kallon Alkiblar Kawo Ci Gaba

December 8, 2023
Sin: Matakan Kuntatawa Na Kasar Amurka Kan Kasar Sin Ba Zai Hana Bunkasuwar Sin Ba

Sin: Matakan Kuntatawa Na Kasar Amurka Kan Kasar Sin Ba Zai Hana Bunkasuwar Sin Ba

December 8, 2023
Gwamna Yusuf

Gwamnan Kano Zai Gana Da Shugaban ‘Yan Fansho Kan Batan Naira Biliyan 5

December 8, 2023
Ya Kamata Kasashen Turai Su Kara Fahimtar Kasar Sin Don Karfafa Dangantakar Dake Tsakaninsu

Ya Kamata Kasashen Turai Su Kara Fahimtar Kasar Sin Don Karfafa Dangantakar Dake Tsakaninsu

December 8, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.