• English
  • Business News
Tuesday, October 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mansura Isah Ta Kare Kanta A Kan Neman Suna

by Rabilu Sanusi Bena
1 year ago
Mansura

Jarumar Kannywood, Mansura Isah na ci gaba da kare kanta kan zargin da wasu ke yi mata na cewa tana amfani da kasancewarta jarumar Kannywood wajen neman suna.Tana kokarin  bata wa wata makarantar firamare suna, ta bayyana cewa an yi kunbiya-kunbiya a lokacin da suka tafi asibiti domin binciken lafiyar wasu yara da ta kama suna aikata ba daidai ba a wata makarantar firamare da ke Jihar Kano.

A wani faifan bidiyo da ta fitar a kwanikin baya, Mansura Isah ta yi kira ga iyayen yara a kan su kara sa ido kan tarbiyar ‘ya’yansu, musamman ma wadanda suke fita zuwa makarantu da kasuwanni. Ta ce abin da ta gani a wata makarantar firamare ya yi matukar tayar mata da hankali.

  • Kabilar Bayankole Da Innar Amarya Ke Jima’i Da Ango Domin Gwaji
  • Ya Kamata Manchester United Ta Kori Erik ten Hag?

Mansura ta yi ikirarin ganin wasu yara kimanin su 6 suna aikata badala yayin wata ziyarar da ta kai zuwa wata makarantar firamare. Ta ce ta shiga damuwa kasancewar yaran suna da kananan shekaru.

Wadannan kalamai da ta furta ya sa hukumar Hizba tare da hadin gwiwar gwamnatin Jihar Kano ta shirya wani kwamiti domin binciken gaskiyar lamarin, jarumar ta tabbatar da cewar kwamitin da aka kafa domin binciken lamarin ya boye mata wasu daga cikin sakamakon binciken da aka yi a makarantar da kuma na asibiti.

Ta ce a lokacin da suka tafi makarantar mai yawan dalibai fiye da 6,000, daga nan aka ce dalibar da abin ya faru da ita ta fitar da wadanda suka aikata abin da ake zarginsu da aikatawa wadanda ta ce ‘yan aji 6 ne a makarantar, bayan ta fitar da su, sai suka dunguma zuwa asibiti domin gwajin lafiyarsu.

LABARAI MASU NASABA

Neman Kudi Ne Ya Kawo Ni Masana’antar Kannywood Ba Fadakarwa Ba – Khadija Muhammad 

Me Ya Sa Jaruman Masana’antar Kannywood Ke Auren Sirri?

Bayan sun tafi asibitin tare da sauran ‘yan kwamitin, sai aka shiga da su dakin gwaji, inda ita kuma aka hana ta shiga. Bayan an kammala gwajin lafiyarsu, an hana ta ganin takardar sakamakon gwajin lafiyar da aka yi masu duk da cewa ya kamata a yi hakan kamar yadda Mansura ta tabbatar.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Neman Kudi Ne Ya Kawo Ni Masana’antar Kannywood Ba Fadakarwa Ba – Khadija Muhammad 
Nishadi

Neman Kudi Ne Ya Kawo Ni Masana’antar Kannywood Ba Fadakarwa Ba – Khadija Muhammad 

October 11, 2025
Me Ya Sa Jaruman Masana’antar Kannywood Ke Auren Sirri?
Nishadi

Me Ya Sa Jaruman Masana’antar Kannywood Ke Auren Sirri?

October 11, 2025
Kotu Ta Aike Da Ɗan TikTok Gidan Gyaran Hali Kan Bidiyon Batsa A Kano
Nishadi

Kotu Ta Aike Da Ɗan TikTok Gidan Gyaran Hali Kan Bidiyon Batsa A Kano

October 6, 2025
Next Post
Rahama Sadau: Daga Jarumar Kannywood Ta Zama Jarumar Bollywood

Rahama Sadau: Daga Jarumar Kannywood Ta Zama Jarumar Bollywood

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Kammala Ginin Cibiyar Adana Bayanai Mai Amfani Da Karfin Iska A Karkashin Ruwa

Sin Ta Kammala Ginin Cibiyar Adana Bayanai Mai Amfani Da Karfin Iska A Karkashin Ruwa

October 21, 2025
Aikin Jinya Kyauta: Gwamnatin Zamfara Ta Kammala Zagaye Na 10 Na Kula Da Marasa Lafiya 3,447

Aikin Jinya Kyauta: Gwamnatin Zamfara Ta Kammala Zagaye Na 10 Na Kula Da Marasa Lafiya 3,447

October 21, 2025
Ci Gaban Kasar Sin Ya Shaida Cewa Yawan Jama’a Ba Dalili Ne Na Rashin Ci Gaba Ba

Ci Gaban Kasar Sin Ya Shaida Cewa Yawan Jama’a Ba Dalili Ne Na Rashin Ci Gaba Ba

October 21, 2025
Mauludi: Gwamnatin Kano Ta Sake Ɗage Ranar Komawa Makarantu

Gwamna Yusuf Ya Buƙaci Hukumar NBC Da Ta Sa Ido Kan Gidajen Rediyo Da Talabijin Na Yanar Gizo

October 21, 2025
Me Aka Gano Kan Makomar Tattalin Arzikin Kasar Sin Daga Karuwar 5.2% Na Tattalin Arzikinta?

Me Aka Gano Kan Makomar Tattalin Arzikin Kasar Sin Daga Karuwar 5.2% Na Tattalin Arzikinta?

October 21, 2025
Sabbin Ministoci

Majalisa Ta Tabbatar Da Yusuf A Matsayin Sabon Shugaban NPC, Wasu 2 A Matsayin Kwamishinoni

October 21, 2025
Jirgin Kasa Mafi Saurin Gudu A Duniya Ya Fara Zirga-Zirgar Gwaji A Sin

Jirgin Kasa Mafi Saurin Gudu A Duniya Ya Fara Zirga-Zirgar Gwaji A Sin

October 21, 2025
Uba Sani Ya Amince Da Biyan Naira Biliyan ₦2.3 Ga Tsofaffin Ma’aikata Da Iyalansu

Ma’aikatan Manyan Makarantu Na Kaduna Sun Dakatar Da Yajin Aiki Yayin Da Gwamna Sani Ya Amince Da Sabon Tsarin Albashi

October 21, 2025
Jami’an Kasashen Afrika Na Koyon Dabarar Yaki Da Talauci Ta Sin A Jihar Ningxia

Jami’an Kasashen Afrika Na Koyon Dabarar Yaki Da Talauci Ta Sin A Jihar Ningxia

October 21, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: Wata Tankar Mai Ta Sake Fashewa A Neja

Da Ɗumi-ɗumi: Fashewar Tankar Man Fetur Ta Yi Ajalin Rayuka 30 A Neja

October 21, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.