• English
  • Business News
Monday, August 25, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mansura Isah Ta Kare Kanta A Kan Neman Suna

by Rabilu Sanusi Bena
1 year ago
in Nishadi
0
Mansura Isah Ta Kare Kanta A Kan Neman Suna
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jarumar Kannywood, Mansura Isah na ci gaba da kare kanta kan zargin da wasu ke yi mata na cewa tana amfani da kasancewarta jarumar Kannywood wajen neman suna.Tana kokarin  bata wa wata makarantar firamare suna, ta bayyana cewa an yi kunbiya-kunbiya a lokacin da suka tafi asibiti domin binciken lafiyar wasu yara da ta kama suna aikata ba daidai ba a wata makarantar firamare da ke Jihar Kano.

A wani faifan bidiyo da ta fitar a kwanikin baya, Mansura Isah ta yi kira ga iyayen yara a kan su kara sa ido kan tarbiyar ‘ya’yansu, musamman ma wadanda suke fita zuwa makarantu da kasuwanni. Ta ce abin da ta gani a wata makarantar firamare ya yi matukar tayar mata da hankali.

  • Kabilar Bayankole Da Innar Amarya Ke Jima’i Da Ango Domin Gwaji
  • Ya Kamata Manchester United Ta Kori Erik ten Hag?

Mansura ta yi ikirarin ganin wasu yara kimanin su 6 suna aikata badala yayin wata ziyarar da ta kai zuwa wata makarantar firamare. Ta ce ta shiga damuwa kasancewar yaran suna da kananan shekaru.

Wadannan kalamai da ta furta ya sa hukumar Hizba tare da hadin gwiwar gwamnatin Jihar Kano ta shirya wani kwamiti domin binciken gaskiyar lamarin, jarumar ta tabbatar da cewar kwamitin da aka kafa domin binciken lamarin ya boye mata wasu daga cikin sakamakon binciken da aka yi a makarantar da kuma na asibiti.

Ta ce a lokacin da suka tafi makarantar mai yawan dalibai fiye da 6,000, daga nan aka ce dalibar da abin ya faru da ita ta fitar da wadanda suka aikata abin da ake zarginsu da aikatawa wadanda ta ce ‘yan aji 6 ne a makarantar, bayan ta fitar da su, sai suka dunguma zuwa asibiti domin gwajin lafiyarsu.

Labarai Masu Nasaba

Babban Burina A Harkar Fim Shi Ne Ganin Habakar Harshe Da Al’adun Hausa—Murtala Abdullah

Na Hadu Da Azzalumai Da Mayaudara Farkon Shigata Kannywood – Dan’duniya

Bayan sun tafi asibitin tare da sauran ‘yan kwamitin, sai aka shiga da su dakin gwaji, inda ita kuma aka hana ta shiga. Bayan an kammala gwajin lafiyarsu, an hana ta ganin takardar sakamakon gwajin lafiyar da aka yi masu duk da cewa ya kamata a yi hakan kamar yadda Mansura ta tabbatar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: KannywoodKare KaiMansura Isah
ShareTweetSendShare
Previous Post

Yau Za A Kece Raini Tsakanin Arsenal Da Manchester United A Old Trafford

Next Post

Rahama Sadau: Daga Jarumar Kannywood Ta Zama Jarumar Bollywood

Related

Babban Burina A Harkar Fim Shi Ne Ganin Habakar Harshe Da Al’adun Hausa—Murtala Abdullah
Nishadi

Babban Burina A Harkar Fim Shi Ne Ganin Habakar Harshe Da Al’adun Hausa—Murtala Abdullah

21 hours ago
Na Hadu Da Azzalumai Da Mayaudara Farkon Shigata Kannywood – Dan’duniya
Nishadi

Na Hadu Da Azzalumai Da Mayaudara Farkon Shigata Kannywood – Dan’duniya

1 week ago
Ko Maƙiyina Ba Na Yi Masa Fatan Tsintar Kansa A Halin Da Na Samu Kaina – Ummi Nuhu
Nishadi

Ko Maƙiyina Ba Na Yi Masa Fatan Tsintar Kansa A Halin Da Na Samu Kaina – Ummi Nuhu

2 weeks ago
Na Yi Lokacin Da Idan Aka Gan Ni Ake Gudu A Masana’antar Kannywood – Mai Dawayya
Nishadi

Na Yi Lokacin Da Idan Aka Gan Ni Ake Gudu A Masana’antar Kannywood – Mai Dawayya

2 weeks ago
An Ɗaura Auren Rahma Sadau A Kaduna
Nishadi

An Ɗaura Auren Rahma Sadau A Kaduna

2 weeks ago
Samun Kuɗi Ya Fi Samun Ɗaukaka Wahala A Kannywood -Baba Sadiƙ
Nishadi

Samun Kuɗi Ya Fi Samun Ɗaukaka Wahala A Kannywood -Baba Sadiƙ

3 weeks ago
Next Post
Rahama Sadau: Daga Jarumar Kannywood Ta Zama Jarumar Bollywood

Rahama Sadau: Daga Jarumar Kannywood Ta Zama Jarumar Bollywood

LABARAI MASU NASABA

Ɗaruruwan Mambobin APC Sun Sauya Sheka Zuwa ADC A Sokoto

August 24, 2025
Ƴansanda Sun Kama Wani Gawutaccen Ɗan Fashi Da Garkuwa Da Mutane A Nasarawa

Ƴansanda Sun Kama Wani Gawutaccen Ɗan Fashi Da Garkuwa Da Mutane A Nasarawa

August 24, 2025
Za A Bude Cibiyar Watsa Labarai Game Da Bukukuwan Nasarar Yaki Da Harin Japan 

Za A Bude Cibiyar Watsa Labarai Game Da Bukukuwan Nasarar Yaki Da Harin Japan 

August 24, 2025
An Kaddamar Da Makon Fina-finai Da Shirye-shiryen Talabijin Na SCO A Qingdao

An Kaddamar Da Makon Fina-finai Da Shirye-shiryen Talabijin Na SCO A Qingdao

August 24, 2025
CMG Za Ta Gabatar Da Bikin Faretin Soja Na Beijing Cikin Harsuna 85 Ga Duk Fadin Duniya 

CMG Za Ta Gabatar Da Bikin Faretin Soja Na Beijing Cikin Harsuna 85 Ga Duk Fadin Duniya 

August 24, 2025
Akwai Katin Zaɓe Fiye Da Dubu 367 Da Ba A Karɓa Ba A Kano – INEC

Akwai Katin Zaɓe Fiye Da Dubu 367 Da Ba A Karɓa Ba A Kano – INEC

August 24, 2025
An Kaddamar Da Gini Mara Fitar Da Hayakin Carbon Irinsa Na Farko A Duniya

An Kaddamar Da Gini Mara Fitar Da Hayakin Carbon Irinsa Na Farko A Duniya

August 24, 2025
Kasar Sin Ta Gudanar Da Bita Na 3 Na Bikin Cika Shekaru 80 Da Samun Nasara A Yakin Kin Harin Japan

Kasar Sin Ta Gudanar Da Bita Na 3 Na Bikin Cika Shekaru 80 Da Samun Nasara A Yakin Kin Harin Japan

August 24, 2025
Ya Kamata A Kiyaye Sahihin Tarihi Da Rike Gaskiya

Ya Kamata A Kiyaye Sahihin Tarihi Da Rike Gaskiya

August 24, 2025
Tanko Yakasai Ya Nuna Takaici Kan Rashin Samar Da Kamfanin Sarrafa Fata A Kano Kamar Na Legas

Tanko Yakasai Ya Nuna Takaici Kan Rashin Samar Da Kamfanin Sarrafa Fata A Kano Kamar Na Legas

August 24, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.