• English
  • Business News
Tuesday, July 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mansura Isah Ta Kare Kanta A Kan Neman Suna

by Rabilu Sanusi Bena
1 year ago
in Nishadi
0
Mansura Isah Ta Kare Kanta A Kan Neman Suna
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jarumar Kannywood, Mansura Isah na ci gaba da kare kanta kan zargin da wasu ke yi mata na cewa tana amfani da kasancewarta jarumar Kannywood wajen neman suna.Tana kokarin  bata wa wata makarantar firamare suna, ta bayyana cewa an yi kunbiya-kunbiya a lokacin da suka tafi asibiti domin binciken lafiyar wasu yara da ta kama suna aikata ba daidai ba a wata makarantar firamare da ke Jihar Kano.

A wani faifan bidiyo da ta fitar a kwanikin baya, Mansura Isah ta yi kira ga iyayen yara a kan su kara sa ido kan tarbiyar ‘ya’yansu, musamman ma wadanda suke fita zuwa makarantu da kasuwanni. Ta ce abin da ta gani a wata makarantar firamare ya yi matukar tayar mata da hankali.

  • Kabilar Bayankole Da Innar Amarya Ke Jima’i Da Ango Domin Gwaji
  • Ya Kamata Manchester United Ta Kori Erik ten Hag?

Mansura ta yi ikirarin ganin wasu yara kimanin su 6 suna aikata badala yayin wata ziyarar da ta kai zuwa wata makarantar firamare. Ta ce ta shiga damuwa kasancewar yaran suna da kananan shekaru.

Wadannan kalamai da ta furta ya sa hukumar Hizba tare da hadin gwiwar gwamnatin Jihar Kano ta shirya wani kwamiti domin binciken gaskiyar lamarin, jarumar ta tabbatar da cewar kwamitin da aka kafa domin binciken lamarin ya boye mata wasu daga cikin sakamakon binciken da aka yi a makarantar da kuma na asibiti.

Ta ce a lokacin da suka tafi makarantar mai yawan dalibai fiye da 6,000, daga nan aka ce dalibar da abin ya faru da ita ta fitar da wadanda suka aikata abin da ake zarginsu da aikatawa wadanda ta ce ‘yan aji 6 ne a makarantar, bayan ta fitar da su, sai suka dunguma zuwa asibiti domin gwajin lafiyarsu.

Labarai Masu Nasaba

Akwai Bukatar Manyan Jaruman Da Suka Yi Kudi Su Taimaki Na Baya -Barau Dadin Kowa

Zan Dade Ban Manta Da Mahaifinmu Ba -Abba Sadau

Bayan sun tafi asibitin tare da sauran ‘yan kwamitin, sai aka shiga da su dakin gwaji, inda ita kuma aka hana ta shiga. Bayan an kammala gwajin lafiyarsu, an hana ta ganin takardar sakamakon gwajin lafiyar da aka yi masu duk da cewa ya kamata a yi hakan kamar yadda Mansura ta tabbatar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: KannywoodKare KaiMansura Isah
ShareTweetSendShare
Previous Post

Yau Za A Kece Raini Tsakanin Arsenal Da Manchester United A Old Trafford

Next Post

Rahama Sadau: Daga Jarumar Kannywood Ta Zama Jarumar Bollywood

Related

Akwai Bukatar Manyan Jaruman Da Suka Yi Kudi Su Taimaki Na Baya -Barau Dadin Kowa
Nishadi

Akwai Bukatar Manyan Jaruman Da Suka Yi Kudi Su Taimaki Na Baya -Barau Dadin Kowa

3 days ago
Zan Dade Ban Manta Da Mahaifinmu Ba -Abba Sadau
Nishadi

Zan Dade Ban Manta Da Mahaifinmu Ba -Abba Sadau

1 week ago
Gidajen Gala Ne Kadai Mafita Ga Masana’antar Kannywood – Falalu Dorayi
Nishadi

Gidajen Gala Ne Kadai Mafita Ga Masana’antar Kannywood – Falalu Dorayi

1 week ago
Babu Irin ArziÆ™in Da Babu A Masana’antar Kannywood – Bashir Maishadda
Nishadi

Babu Irin ArziÆ™in Da Babu A Masana’antar Kannywood – Bashir Maishadda

2 weeks ago
Fim Babbar Hanya Ce Ta Nishaɗantar Da Al’umma -D Malam Dan Bola (2)
Nishadi

Fim Babbar Hanya Ce Ta Nishaɗantar Da Al’umma -D Malam Dan Bola (2)

3 weeks ago
Rashin Abinci Na A Waka Ya Sa Na Daina Yi -T Y Shaba
Nishadi

Rashin Abinci Na A Waka Ya Sa Na Daina Yi -T Y Shaba

1 month ago
Next Post
Rahama Sadau: Daga Jarumar Kannywood Ta Zama Jarumar Bollywood

Rahama Sadau: Daga Jarumar Kannywood Ta Zama Jarumar Bollywood

LABARAI MASU NASABA

Xi Ya Gana Da Shugabannin Tawagogin Kasa Da Kasa Masu Halartar Taron SCO

Xi Ya Gana Da Shugabannin Tawagogin Kasa Da Kasa Masu Halartar Taron SCO

July 15, 2025
An Gudanar Da Taro Game Da Sana’ar Sarrafa Sinadarai Na Kasa Da Kasa Karo Na 12 A Beijing

An Gudanar Da Taro Game Da Sana’ar Sarrafa Sinadarai Na Kasa Da Kasa Karo Na 12 A Beijing

July 15, 2025
Yawan Karuwar GDPn Sin A Rabin Farkon Bana Ya Kai 5.3%

Yawan Karuwar GDPn Sin A Rabin Farkon Bana Ya Kai 5.3%

July 15, 2025
Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 20, Sun Ƙona Gidaje A Ƙauyukan Filato

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 20, Sun Ƙona Gidaje A Ƙauyukan Filato

July 15, 2025
Shugaba Xi Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Game Da Aikin Raya Birane 

Shugaba Xi Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Game Da Aikin Raya Birane 

July 15, 2025
Ƴansanda Sun Cafke Mutane Biyu Bisa Zargin Kashe Ɗan Ƙasar China

Ƴansanda Sun Cafke Mutane Biyu Bisa Zargin Kashe Ɗan Ƙasar China

July 15, 2025
Taron Matasan Sin Da Afrika Kan Tsaro Zai Kirkiro Wata Sabuwar Mahanga Ta Magance Matsalolin Tsaro

Taron Matasan Sin Da Afrika Kan Tsaro Zai Kirkiro Wata Sabuwar Mahanga Ta Magance Matsalolin Tsaro

July 15, 2025
Girman Kai Da Son Zuciya Ba Za Su Sa A Amince Ko Ba Da Hadin Kai Ba

Girman Kai Da Son Zuciya Ba Za Su Sa A Amince Ko Ba Da Hadin Kai Ba

July 15, 2025
Bayan Shekaru 6 A Hannun Boko Haram, Wasu Yara Biyu Sun Kuɓuta

Bayan Shekaru 6 A Hannun Boko Haram, Wasu Yara Biyu Sun Kuɓuta

July 15, 2025
Mai Gaskiya Ya Koma Gida: Za A Yi Jana’izar Buhari A Daura

Mai Gaskiya Ya Koma Gida: Za A Yi Jana’izar Buhari A Daura

July 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.