ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kabilar Bayankole Da Innar Amarya Ke Jima’i Da Ango Domin Gwaji

by Maryam Ibrahim
2 years ago
Bayankole

Aure a kabilar Bayankole na da matukar muhimmanci duba ga yadda iyaye ke samo farin ciki da alfahari daga auren ‘ya’yansu.

Wannan kabila da ke kasar Uganda, tana da al’ada mai ban mamaki game da abin da ya shafi aure. idan mace ta cika Shekaru takwas zuwa tara, wajibi ne Innarta ta koyar da ita yadda ake zaman aure a kabilar Bayankole.

  • Abubuwa Uku Da Za A Yi Farashin Kaya Ya Sauka A Nijeriya – Dakta Saleh
  • Mai Dakin Shugaba Xi Jinping Ta Sha Shayi Tare Da Mai Dakin Shugaban Kasar Hungary

Budurci a bisa al’adar Bayankole, abu ne da ake lura da shi sosai saboda guje wa jima’i kafin aure.

ADVERTISEMENT

Kabilar Bayankole na la’akari da siririn jiki domin kiyaye gina jiki mara jawo hankali. A ganin su, kiba ta fi ban sha’awa da jawo hankalin samari wajen zaben mata a kan siririn jiki. Haka, idan mace ta cika shekaru takwas zuwa tara, ana bukatar ta fara amfani da abubuwan da ke gina jikin Dan’adam. Ana haka ne saboda a gaggauta samun nauyi da Kiba ga ‘ya mace domin samun mijin aure.

Aure a kabilar Bayankole ya kunshi bukukkuwan da shagulgula da dama ciki har da lokutan kyauta wato “kuhingira” inda dangi da kawayen amarya ke kawo mata kyaututtuka kamar shanu da sauran kayan abinci wanda za ta kai gidan aure.A ranar daurin aure kuwa, ana shirya liyafa a gidan amarya inda mahaifinta ke yanka bijimin sa, yayin da su ma gidan ango ke shirya liyafa ta kasaita domin kawata auren.

LABARAI MASU NASABA

GORON JUMA’A 29-05-2027

GORON JUMA’A 22-05-2026

Amma da farko kafin a kai ga daura aure, akwai al’adar biki da ake muhimmantawa sosai wadda ta kunshi gwaje-gwaje da Innar amarya ke gudanarwa. Al’adar ta kunshi Innar amarya ta gwada karfin jima’in ango ta hanyar saduwa da shi domin tabbatar da shin yana da karfin jima’in gamsar da ‘yarsu ko a’a.

Lokacin da suke jima’i, Innar za ta rika lura da kuma koyan abubuwan da ango ya fi sha’awa da bukata lokacin kwanciyar aure, domin nuna wa ‘yar da za a aurar abubuwa na gyara zaman aure kamar salo na jima’i da angonta ke so.

Bayan tabbatarwa, Innar za ta koya wa amarya duk wadannan abubuwa da ta gano domin amarya ta tare cikin shiri kai-tsaye a gidan mijinta cikin kwarewa da kuma sa albarka gare ta daga Innar da yi mata wannan gagarumar gudanmawa. Masu Karin magana dai sun ce, Allah Daya Gari Bamban!

 

Mun yo muku tsaraba daga shafin Klaus Musenge

Bayankole
Maryam Ibrahim
+ postsBio
  • Maryam Ibrahim
    https://hausa.leadership.ng/author/maryam-ibrahim/
    Yadda Za Ka Bude Kamfanin Abinci Ko Abin Sha
  • Maryam Ibrahim
    https://hausa.leadership.ng/author/maryam-ibrahim/
    Yadda Ake Kafa Kamfanin Burodi
  • Maryam Ibrahim
    https://hausa.leadership.ng/author/maryam-ibrahim/
    Sana’ar Hada Takalmin Silifas
  • Maryam Ibrahim
    https://hausa.leadership.ng/author/maryam-ibrahim/
    Yadda Za Ki Tallata Kaya Ta Intanet

MASU ALAKA

GORON JUMA’A 17-04-2026
Goron Juma'a

GORON JUMA’A 29-05-2027

May 29, 2026
GORON JUMA’A 01-07-2025
Goron Juma'a

GORON JUMA’A 22-05-2026

May 22, 2026
Tinubu Ya Sanya Hannu Kan Kasafin 2026 Na Naira Tiriliyan 68.32, Ya Tsawaita Ayyukan 2025
Labarai

Ku Kula Da Kyawawan Ɗabi’u, Su Ne Waɗanda Annabi SAW Ya Kira Duk Halitta A Kansu

April 17, 2026
Next Post
Firaministan Sin Ya Jaddada Bukatar Inganta Dukkanin Matakan Samar Da Ci Gaba Ta Hanyar Kirkire-Kirkire

Firaministan Sin Ya Jaddada Bukatar Inganta Dukkanin Matakan Samar Da Ci Gaba Ta Hanyar Kirkire-Kirkire

LABARAI MASU NASABA

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026
Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.