• English
  • Business News
Wednesday, October 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Manyan Abubuwa Takwas Da Suka Girgiza Zaben Shugaban Kasa Na 2023

by Sabo Ahmad
3 years ago
Zaben Shugaban Kasa

An sanar da cewa, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya sanu nasarar lashe zaben kamar yadda shugaba hukumar zabe mai zaman kanta Farfesa Mahmood Yakubu ya sanar.

Tinubu Ya samu nasarar ce da kuri’a 8,794,726, sai Atiku Abubakar dan takarar PDP,yana da kuei’a 6,984,520. Sai na uku Peter Obi na LP mai kuri’a 6,101,533 sai Rabi’u Kwankwaso na NNPP ya samu kuri’u 1,496,687.

  • Da Dumi-Dumi: INEC Ta Ayyana Bola Tinubu A Matsayin Sabon Zababben Shugaban Kasa

Shirin da aka yi wa zaben, an sa rai sosai, yadda ‘yan takarar shugaban kasar guda hudu kowanne zai samu sakamakonsa na dukkan jihohi 36 da na Abuja.

An ci karo da wasu matsaloli wadanda dama ana tunaninsu na tattara sakamakon zaben wasu mazabu.

Peter Obi ya samu nasara a mazabu tara da ke fadar shugaban kasa Abuja da kuri’a 499 sai Tinubu ya samu 184 sai Atiku mai 142.
Sai kuma inda Obi ya samu nasara a karamar hukumar Ikeja, karamar hukumar da Tinubu ya fito.

LABARAI MASU NASABA

Masana Sun Bayyana Yadda Za A Magance Ficewar Kamfanoni Da Masana’antu Daga Nijeriya

Ranar Malamai Ta Duniya: Rashin Kulawa Ke Sa Malamai Barin Aiki

Obi ya kada Tinubu da kuri’a 582,454, inda ya samu 572, 606 botes shi kuma Atiku ya tsira da kuri’a 75,750.

Haka ma Obi ya lashe Nasarawa da wasu jihohin Arewa kamar Kaduna da jihar Filato.
A Nasarawa, Obi ya samu 191,361 inda Tinubu, ya samu 172,922 sai kuma Atiku ya samu 147,093.

Sai jihar Delta inda Obi ya lashe zaben da kuri’a 341,866 sai Atiku ya samu 161,600 yayin da Tinubu ya samu kuri’a 90,183.
Atiku ya lashe zabe a Katsina jihar shugaban kasa Muhammadu Buhari da kuri’a 489,045 yayin da Tinubu ya samu 482,283.

Shugan jam’iyyar APC Abdullahi Adamu, ya fadi a mazabarsa yayin da LP ta samu nasara da kuri’a 132 sai Tinubu na APC ya samu 85.

El-Rufai bai sau nasara ba a karamar hukumarsa ba. A Zariya kuwa shi da dan takarar gwamna Uba Sani Atiku ya samu nasara a kansu da kuri’a 62,260 wanda ya kayar da Tinubu mai kuri’a 41,432. Sai Kwankwaso na NNPP ya samu 8,729 yayin da Obi ya samu kuri’a 3,634.

Gaba daya kuma, Atiku ya samu nasara a Kaduna da kuri’a 554,360 sai Tinubu, ya samu 399,293 shi kuwa Obi kuri’a 294,494 ya samu.

Atiku ya samu nasara kananan hukumomi 14, Obi ya samu kananan hukumomi bakwai sai Tinubu wanda ya samu kananan hukumomi biyu. Tinubu ya samu nasara a kan Obi,da Atiku a Ribas.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Masana Sun Bayyana Yadda Za A Magance Ficewar Kamfanoni Da Masana’antu Daga Nijeriya
Rahotonni

Masana Sun Bayyana Yadda Za A Magance Ficewar Kamfanoni Da Masana’antu Daga Nijeriya

October 11, 2025
Ranar Malamai Ta Duniya: Rashin Kulawa Ke Sa Malamai Barin Aiki
Rahotonni

Ranar Malamai Ta Duniya: Rashin Kulawa Ke Sa Malamai Barin Aiki

October 11, 2025
Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce
Manyan Labarai

Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

October 4, 2025
Next Post
An Daure Wani Mutum Shekara 5 Saboda Safarar Miyagun Kwayoyi 

An Daure Wani Mutum Shekara 5 Saboda Safarar Miyagun Kwayoyi 

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Yi Juyin Mulki A Ƙasar Madagascar

Sojoji Sun Yi Juyin Mulki A Ƙasar Madagascar

October 15, 2025
Shugaban Zaunannen Kwamitin Majalisar Wakilan Jama’ar Sin Ya Gana Da Mukaddashin Shugaban Majalisar Dattawan Kasar Liberia

Shugaban Zaunannen Kwamitin Majalisar Wakilan Jama’ar Sin Ya Gana Da Mukaddashin Shugaban Majalisar Dattawan Kasar Liberia

October 15, 2025
Gwamnan Kaduna Ya Taya Al’Amin Murnar Nasarar Lashe Gasar Ƙirƙirar Fasaha Ta Duniya A Ƙasar Birtaniya 

Gwamnan Kaduna Ya Taya Al’Amin Murnar Nasarar Lashe Gasar Ƙirƙirar Fasaha Ta Duniya A Ƙasar Birtaniya 

October 15, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: Ladan Bosso Ya Ajiye Aikin Horar Da Barau Fc 

Da Ɗumi-ɗumi: Ladan Bosso Ya Ajiye Aikin Horar Da Barau Fc 

October 15, 2025
An Bude Bikin Baje Kolin Kasuwanci Na Kasa Da Kasa Na 138 A Guangzhou

An Bude Bikin Baje Kolin Kasuwanci Na Kasa Da Kasa Na 138 A Guangzhou

October 15, 2025
sallah

Da Ɗumi-ɗumi: Hauhawar Farashin Kayayyaki A Nijeriya Ya Ƙara Raguwa Zuwa Kashi 18.02%

October 15, 2025
Mujallar “Qiushi” Za Ta Wallafa Muhimmiyar Kasidar Shugaba Xi Jinping Kan Muhimman Shawarwari Hudu Da Ya Gabatar

Mujallar “Qiushi” Za Ta Wallafa Muhimmiyar Kasidar Shugaba Xi Jinping Kan Muhimman Shawarwari Hudu Da Ya Gabatar

October 15, 2025
Sojoji Sun Fatattaki ‘Yan Ta’adda A Dajin Taraba

Sojoji Sun Fatattaki ‘Yan Ta’adda A Dajin Taraba

October 15, 2025
Xi Jinping Ya Taya Patrick Herminie Murnar Lashe Zaben Shugaban Kasar Seychelles

Xi Jinping Ya Taya Patrick Herminie Murnar Lashe Zaben Shugaban Kasar Seychelles

October 15, 2025
Yajin Aikin: Ɗalibai Sun Bai Wa ASUU Da Gwamnatin Tarayya Wa’adin Kwana 7 Su Warware Rikicinsu

Yajin Aikin: Ɗalibai Sun Bai Wa ASUU Da Gwamnatin Tarayya Wa’adin Kwana 7 Su Warware Rikicinsu

October 15, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.