• Leadership Hausa
Monday, May 29, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Manyan Abubuwa Takwas Da Suka Girgiza Zaben Shugaban Kasa Na 2023

by Sabo Ahmad
3 months ago
in Rahotonni
0
Sakamakon Zaben Shugaban Kasa Daga Kananan Hukumomin Jihar Bauchi 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

An sanar da cewa, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya sanu nasarar lashe zaben kamar yadda shugaba hukumar zabe mai zaman kanta Farfesa Mahmood Yakubu ya sanar.

Tinubu Ya samu nasarar ce da kuri’a 8,794,726, sai Atiku Abubakar dan takarar PDP,yana da kuei’a 6,984,520. Sai na uku Peter Obi na LP mai kuri’a 6,101,533 sai Rabi’u Kwankwaso na NNPP ya samu kuri’u 1,496,687.

  • Da Dumi-Dumi: INEC Ta Ayyana Bola Tinubu A Matsayin Sabon Zababben Shugaban Kasa

Shirin da aka yi wa zaben, an sa rai sosai, yadda ‘yan takarar shugaban kasar guda hudu kowanne zai samu sakamakonsa na dukkan jihohi 36 da na Abuja.

An ci karo da wasu matsaloli wadanda dama ana tunaninsu na tattara sakamakon zaben wasu mazabu.

Peter Obi ya samu nasara a mazabu tara da ke fadar shugaban kasa Abuja da kuri’a 499 sai Tinubu ya samu 184 sai Atiku mai 142.
Sai kuma inda Obi ya samu nasara a karamar hukumar Ikeja, karamar hukumar da Tinubu ya fito.

Labarai Masu Nasaba

Yadda Cutar Hawan Jini Ke Kisan Mummuke A Nijreriya

Ragargazar Sallama Da El-Rufa’i Ke Yi A Kaduna

Obi ya kada Tinubu da kuri’a 582,454, inda ya samu 572, 606 botes shi kuma Atiku ya tsira da kuri’a 75,750.

Haka ma Obi ya lashe Nasarawa da wasu jihohin Arewa kamar Kaduna da jihar Filato.
A Nasarawa, Obi ya samu 191,361 inda Tinubu, ya samu 172,922 sai kuma Atiku ya samu 147,093.

Sai jihar Delta inda Obi ya lashe zaben da kuri’a 341,866 sai Atiku ya samu 161,600 yayin da Tinubu ya samu kuri’a 90,183.
Atiku ya lashe zabe a Katsina jihar shugaban kasa Muhammadu Buhari da kuri’a 489,045 yayin da Tinubu ya samu 482,283.

Shugan jam’iyyar APC Abdullahi Adamu, ya fadi a mazabarsa yayin da LP ta samu nasara da kuri’a 132 sai Tinubu na APC ya samu 85.

El-Rufai bai sau nasara ba a karamar hukumarsa ba. A Zariya kuwa shi da dan takarar gwamna Uba Sani Atiku ya samu nasara a kansu da kuri’a 62,260 wanda ya kayar da Tinubu mai kuri’a 41,432. Sai Kwankwaso na NNPP ya samu 8,729 yayin da Obi ya samu kuri’a 3,634.

Gaba daya kuma, Atiku ya samu nasara a Kaduna da kuri’a 554,360 sai Tinubu, ya samu 399,293 shi kuwa Obi kuri’a 294,494 ya samu.

Atiku ya samu nasara kananan hukumomi 14, Obi ya samu kananan hukumomi bakwai sai Tinubu wanda ya samu kananan hukumomi biyu. Tinubu ya samu nasara a kan Obi,da Atiku a Ribas.

ShareTweetSendShare
Previous Post

Goron Juma’a

Next Post

An Daure Wani Mutum Shekara 5 Saboda Safarar Miyagun Kwayoyi 

Related

Yadda Cutar Hawan Jini Ke Kisan Mummuke A Nijreriya
Rahotonni

Yadda Cutar Hawan Jini Ke Kisan Mummuke A Nijreriya

1 day ago
Wata Kungiyar Siyasa Ta Yi Allah Wadai Da Rusau A Jihar Kaduna
Rahotonni

Ragargazar Sallama Da El-Rufa’i Ke Yi A Kaduna

2 days ago
Yanzu-yanzu: Shugaba Buhari Ya Dawo Nijeriya Daga Landan
Rahotonni

Zaki Da Dacin Mulkin Shugaba Buhari

2 days ago
Hukumar Aikin Hajji Ta Warware Sarkakiyar Karin Kudi Ga Maniyyata
Rahotonni

Hukumar Aikin Hajji Ta Warware Sarkakiyar Karin Kudi Ga Maniyyata

3 days ago
Alfanun Katafariyar Matatar Man Dangote Ga Nijeriya
Rahotonni

Alfanun Katafariyar Matatar Man Dangote Ga Nijeriya

3 days ago
Shugabancin Majalisa Ta 10: Katsalandan Din Gwamnati Ya Janyo Turka-Turka –  Hon. Bello
Rahotonni

Shugabancin Majalisa Ta 10: Katsalandan Din Gwamnati Ya Janyo Turka-Turka –  Hon. Bello

1 week ago
Next Post
An Daure Wani Mutum Shekara 5 Saboda Safarar Miyagun Kwayoyi 

An Daure Wani Mutum Shekara 5 Saboda Safarar Miyagun Kwayoyi 

LABARAI MASU NASABA

An Rantsar Da Gwamna Bala Muhammad A Matsayin Gwamnan Bauchi A Karo Na 2

An Rantsar Da Gwamna Bala Muhammad A Matsayin Gwamnan Bauchi A Karo Na 2

May 29, 2023
Da Dumi-dumi: An Rantsar Da Tinubu A Matsayin Shugaban Nijeriya Na 16

Jagoranci Za Mu Yi Ba Mulkin ‘Yan Nijeriya Ba – Tinubu

May 29, 2023
Da Dumi-dumi: Justis Hafsat Ta Rantsar Da Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri

Da Dumi-dumi: Justis Hafsat Ta Rantsar Da Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri

May 29, 2023
Da Dumi-dumi: An Rantsar Da Tinubu A Matsayin Shugaban Nijeriya Na 16

Da Dumi-dumi: An Rantsar Da Tinubu A Matsayin Shugaban Nijeriya Na 16

May 29, 2023
A Dan Lokacin Da Ya Rage Kafin Mika Mulki: Buhari Ya Sauya Sunayen Filayen Jiragen Sama 15

A Dan Lokacin Da Ya Rage Kafin Mika Mulki: Buhari Ya Sauya Sunayen Filayen Jiragen Sama 15

May 29, 2023
Ana Bin Jihar Kano Bashin Sama Da Naira Biliyan 240, Inji Abba Gida-gida 

Ana Bin Jihar Kano Bashin Sama Da Naira Biliyan 240, Inji Abba Gida-gida 

May 29, 2023
Bankwana Da Gwamnatin Buhari: Hukumar Tsaron Cikin Gida Ta Kara Wa Jami’ai 17,331 Matsayi

Bankwana Da Gwamnatin Buhari: Hukumar Tsaron Cikin Gida Ta Kara Wa Jami’ai 17,331 Matsayi

May 29, 2023
Gwamnati Ta Samar Da Tan 89,512 Na Irin Noma A Bana – Minista

Gwamnati Ta Samar Da Tan 89,512 Na Irin Noma A Bana – Minista

May 29, 2023
Kwana Guda Ya Sauka, El-Rufai Ya Haramta Kungiyar Kudancin Kaduna

Kwana Guda Ya Sauka, El-Rufai Ya Haramta Kungiyar Kudancin Kaduna

May 29, 2023
Buhari Ya Nada Sha’aban Mukamin Babban Sakataren Hukumar Kula Da Almajirai Ta Nijeriya

Buhari Ya Nada Sha’aban Mukamin Babban Sakataren Hukumar Kula Da Almajirai Ta Nijeriya

May 28, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.