ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, July 16, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Manyan Abubuwa Takwas Da Suka Girgiza Zaben Shugaban Kasa Na 2023

by Sabo Ahmad
3 years ago
Zaben Shugaban Kasa

An sanar da cewa, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya sanu nasarar lashe zaben kamar yadda shugaba hukumar zabe mai zaman kanta Farfesa Mahmood Yakubu ya sanar.

Tinubu Ya samu nasarar ce da kuri’a 8,794,726, sai Atiku Abubakar dan takarar PDP,yana da kuei’a 6,984,520. Sai na uku Peter Obi na LP mai kuri’a 6,101,533 sai Rabi’u Kwankwaso na NNPP ya samu kuri’u 1,496,687.

  • Da Dumi-Dumi: INEC Ta Ayyana Bola Tinubu A Matsayin Sabon Zababben Shugaban Kasa

Shirin da aka yi wa zaben, an sa rai sosai, yadda ‘yan takarar shugaban kasar guda hudu kowanne zai samu sakamakonsa na dukkan jihohi 36 da na Abuja.

ADVERTISEMENT

An ci karo da wasu matsaloli wadanda dama ana tunaninsu na tattara sakamakon zaben wasu mazabu.

Peter Obi ya samu nasara a mazabu tara da ke fadar shugaban kasa Abuja da kuri’a 499 sai Tinubu ya samu 184 sai Atiku mai 142.
Sai kuma inda Obi ya samu nasara a karamar hukumar Ikeja, karamar hukumar da Tinubu ya fito.

LABARAI MASU NASABA

Na Yi Tsayin-daka Domin Cika Alƙawarin Ƙasata Nijeriya

Mun Ɗauki Nauyin Karatun Masu Digiri Ta Hanyar Sayar Da Ƙosai Da Ƙuli-ƙuli —Wasu Ƴan Kasuwa

Obi ya kada Tinubu da kuri’a 582,454, inda ya samu 572, 606 botes shi kuma Atiku ya tsira da kuri’a 75,750.

Haka ma Obi ya lashe Nasarawa da wasu jihohin Arewa kamar Kaduna da jihar Filato.
A Nasarawa, Obi ya samu 191,361 inda Tinubu, ya samu 172,922 sai kuma Atiku ya samu 147,093.

Sai jihar Delta inda Obi ya lashe zaben da kuri’a 341,866 sai Atiku ya samu 161,600 yayin da Tinubu ya samu kuri’a 90,183.
Atiku ya lashe zabe a Katsina jihar shugaban kasa Muhammadu Buhari da kuri’a 489,045 yayin da Tinubu ya samu 482,283.

Shugan jam’iyyar APC Abdullahi Adamu, ya fadi a mazabarsa yayin da LP ta samu nasara da kuri’a 132 sai Tinubu na APC ya samu 85.

El-Rufai bai sau nasara ba a karamar hukumarsa ba. A Zariya kuwa shi da dan takarar gwamna Uba Sani Atiku ya samu nasara a kansu da kuri’a 62,260 wanda ya kayar da Tinubu mai kuri’a 41,432. Sai Kwankwaso na NNPP ya samu 8,729 yayin da Obi ya samu kuri’a 3,634.

Gaba daya kuma, Atiku ya samu nasara a Kaduna da kuri’a 554,360 sai Tinubu, ya samu 399,293 shi kuwa Obi kuri’a 294,494 ya samu.

Atiku ya samu nasara kananan hukumomi 14, Obi ya samu kananan hukumomi bakwai sai Tinubu wanda ya samu kananan hukumomi biyu. Tinubu ya samu nasara a kan Obi,da Atiku a Ribas.

Zaben Shugaban Kasa
Sabo Ahmad
+ postsBio
  • Sabo Ahmad
    https://hausa.leadership.ng/author/sabo-ahmad/
    An Gurfanar Da Mutum 3 Bisa Laifin Lakada Wa Wani Duka Har Lahira
  • Sabo Ahmad
    https://hausa.leadership.ng/author/sabo-ahmad/
    Dalilin Da Ya Sa Kotu Ta Tasa Keyar Dakta Idris Dutsen Tanshi Zuwa Gidan Yari
  • Sabo Ahmad
    https://hausa.leadership.ng/author/sabo-ahmad/
    Uwa Ta Mutu A Kokarin Raba Fada Tsakanin ‘Ya’yanta A Abuja
  • Sabo Ahmad
    https://hausa.leadership.ng/author/sabo-ahmad/
    ’Yan Fashi Sun Yi Shigar Injiniyoyi, Sun Saci Manyan Na’urorin Sadarwa

MASU ALAKA

Na Yi Tsayin-daka Domin Cika Alƙawarin Ƙasata Nijeriya
Rahotonni

Na Yi Tsayin-daka Domin Cika Alƙawarin Ƙasata Nijeriya

July 14, 2026
Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Rahotonni

Mun Ɗauki Nauyin Karatun Masu Digiri Ta Hanyar Sayar Da Ƙosai Da Ƙuli-ƙuli —Wasu Ƴan Kasuwa

July 11, 2026
Matsalar Tsaro: Masana Sun Firgita Da Fitowar Sabon Bidiyon Bello Turji
Rahotonni

Matsalar Tsaro: Masana Sun Firgita Da Fitowar Sabon Bidiyon Bello Turji

June 26, 2026
Next Post
An Daure Wani Mutum Shekara 5 Saboda Safarar Miyagun Kwayoyi 

An Daure Wani Mutum Shekara 5 Saboda Safarar Miyagun Kwayoyi 

LABARAI MASU NASABA

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

July 15, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

July 15, 2026
Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

July 15, 2026
Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

July 15, 2026
Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

July 15, 2026
Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

July 15, 2026
Sabbin Ministoci

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Bukaci A Tura Ƙarin Sojoji da ’Yansanda Zuwa Benuwe

July 15, 2026
GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Tsaurara Tsaron Iyakokin Kano Bayan Hare-haren ‘Yan Bindiga 

Atiku Ya Nuna Damuwa Kan Kasafin Naira Biliyan 6.44 Don Gasar Cin Kofin Duniya ta 2026

July 15, 2026
Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

July 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.