ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Manyan Abubuwa Takwas Da Suka Girgiza Zaben Shugaban Kasa Na 2023

by Sabo Ahmad
3 years ago
Zaben Shugaban Kasa

An sanar da cewa, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya sanu nasarar lashe zaben kamar yadda shugaba hukumar zabe mai zaman kanta Farfesa Mahmood Yakubu ya sanar.

Tinubu Ya samu nasarar ce da kuri’a 8,794,726, sai Atiku Abubakar dan takarar PDP,yana da kuei’a 6,984,520. Sai na uku Peter Obi na LP mai kuri’a 6,101,533 sai Rabi’u Kwankwaso na NNPP ya samu kuri’u 1,496,687.

  • Da Dumi-Dumi: INEC Ta Ayyana Bola Tinubu A Matsayin Sabon Zababben Shugaban Kasa

Shirin da aka yi wa zaben, an sa rai sosai, yadda ‘yan takarar shugaban kasar guda hudu kowanne zai samu sakamakonsa na dukkan jihohi 36 da na Abuja.

ADVERTISEMENT

An ci karo da wasu matsaloli wadanda dama ana tunaninsu na tattara sakamakon zaben wasu mazabu.

Peter Obi ya samu nasara a mazabu tara da ke fadar shugaban kasa Abuja da kuri’a 499 sai Tinubu ya samu 184 sai Atiku mai 142.
Sai kuma inda Obi ya samu nasara a karamar hukumar Ikeja, karamar hukumar da Tinubu ya fito.

LABARAI MASU NASABA

Ko Yakin Iran Zai Kawo Karshen Kawancen Amurka Da Kasashen Larabawa?

Yadda Sauya Shekar ‘Yan Siyasa Ta Sauya Fasalin Majalisar Dokokin Kasa

Obi ya kada Tinubu da kuri’a 582,454, inda ya samu 572, 606 botes shi kuma Atiku ya tsira da kuri’a 75,750.

Haka ma Obi ya lashe Nasarawa da wasu jihohin Arewa kamar Kaduna da jihar Filato.
A Nasarawa, Obi ya samu 191,361 inda Tinubu, ya samu 172,922 sai kuma Atiku ya samu 147,093.

Sai jihar Delta inda Obi ya lashe zaben da kuri’a 341,866 sai Atiku ya samu 161,600 yayin da Tinubu ya samu kuri’a 90,183.
Atiku ya lashe zabe a Katsina jihar shugaban kasa Muhammadu Buhari da kuri’a 489,045 yayin da Tinubu ya samu 482,283.

Shugan jam’iyyar APC Abdullahi Adamu, ya fadi a mazabarsa yayin da LP ta samu nasara da kuri’a 132 sai Tinubu na APC ya samu 85.

El-Rufai bai sau nasara ba a karamar hukumarsa ba. A Zariya kuwa shi da dan takarar gwamna Uba Sani Atiku ya samu nasara a kansu da kuri’a 62,260 wanda ya kayar da Tinubu mai kuri’a 41,432. Sai Kwankwaso na NNPP ya samu 8,729 yayin da Obi ya samu kuri’a 3,634.

Gaba daya kuma, Atiku ya samu nasara a Kaduna da kuri’a 554,360 sai Tinubu, ya samu 399,293 shi kuwa Obi kuri’a 294,494 ya samu.

Atiku ya samu nasara kananan hukumomi 14, Obi ya samu kananan hukumomi bakwai sai Tinubu wanda ya samu kananan hukumomi biyu. Tinubu ya samu nasara a kan Obi,da Atiku a Ribas.

Zaben Shugaban Kasa
Sabo Ahmad
+ postsBio
  • Sabo Ahmad
    https://hausa.leadership.ng/author/sabo-ahmad/
    An Gurfanar Da Mutum 3 Bisa Laifin Lakada Wa Wani Duka Har Lahira
  • Sabo Ahmad
    https://hausa.leadership.ng/author/sabo-ahmad/
    Dalilin Da Ya Sa Kotu Ta Tasa Keyar Dakta Idris Dutsen Tanshi Zuwa Gidan Yari
  • Sabo Ahmad
    https://hausa.leadership.ng/author/sabo-ahmad/
    Uwa Ta Mutu A Kokarin Raba Fada Tsakanin ‘Ya’yanta A Abuja
  • Sabo Ahmad
    https://hausa.leadership.ng/author/sabo-ahmad/
    ’Yan Fashi Sun Yi Shigar Injiniyoyi, Sun Saci Manyan Na’urorin Sadarwa

MASU ALAKA

Zaben Shugaban Kasa
Rahotonni

Ko Yakin Iran Zai Kawo Karshen Kawancen Amurka Da Kasashen Larabawa?

May 17, 2026
Zaben Shugaban Kasa
Rahotonni

Yadda Sauya Shekar ‘Yan Siyasa Ta Sauya Fasalin Majalisar Dokokin Kasa

May 16, 2026
Abincin Da Ya Kamata Ku Ci Lokacin Al’ada
Rahotonni

Almajiranci:Matsala Ko Maslaha

May 10, 2026
Next Post
An Daure Wani Mutum Shekara 5 Saboda Safarar Miyagun Kwayoyi 

An Daure Wani Mutum Shekara 5 Saboda Safarar Miyagun Kwayoyi 

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.