• English
  • Business News
Thursday, July 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Manyan Batutuwa 10 Da Suka Mamaye Siyasar Nijeriya A 2024

by Shehu Yahaya
7 months ago
in Labarai
0
Manyan Batutuwa 10 Da Suka Mamaye Siyasar Nijeriya A 2024
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Yayin da shekara ta 2024 ta kare, ‘yan Nijeriya sun ci karo da dimbin al’amuran siyasa da suka dabayyaye bangaren siyasar kasar a 2024. Tun daga sauye-sauyen siyasa zuwa fuskar diflomasiyya, ga wasu daga cikin manyan batutuwa 10 da suka mamaye siyasar Nijeriya a 2024 kamar haka:

Amincewa Da Sabon Taken Kasa

A wani yunkuri na inganta hadin kan kasa da kuma sanin manufofin kasar, gwamnatin Nijeriya ta maido da tsohon taken kasar na asali, wanda ake amfani da ita tun daga 1960 zuwa 1978.

  • Dubun Wata Budurwa Da Wasu 5 Ya Cika Bayan Ta Sace Wayoyin Salula 30 Na Matan Aure A Kano
  • Takardun Kuɗi Sun Ƙaru Zuwa Naira Tiriliyan 4.8 Duk Da Ƙarancin Kuɗi A Nijeriya

Karin Mafi Karancin Albashi

Gwamnati ta kara mafi karancin albashi na kasa daga naira 30,000 zuwa naira 70,000 a matsayin martani ga tsadar rayuwa. Wannan shawarar ta biyo bayan tsawaita tattaunawa tsakanin kungiyoyin kwadago da jami’an gwamnati.

Labarai Masu Nasaba

Sojoji Sun Kashe Kwamandan Boko Haram Ibn Khalid A Borno

Tinubu Ya Tattauna da Gwamnonin APC Kafin Muhimmin Taron NEC

Lalacewar Babban Tashar Wutar Lantarki

Rugujewar tashar wutar lantarki ta kasa ta nuna irin kalubalen da ake fuskanta a fannin samar da wutar lantarki a Nijeriya, wanda ke kawo cikas ga rayuwar yau da kullum ga miliyoyin ‘yan Nijeriya.

Gudanar Da Zanga-zangar Kamar Gwamnati Mara Kyau

Zanga-zangar dai ta barke a fadin kasar nan a cikin mawuyacin hali na tsadar rayuwa da kunci, lamarin da ‘yan Nijeriya suka dora alhakinsa kan sabbin sauye-sauyen da Shugaba Bola Tinubu ya yi. Akalla mutane 11 aka kashe, sannan an kama dan jarida daya.

Garambawul Ga Majalisar Manistoci

Shugaba Tinubu ya aiwatar da garambawul a majalisar ministocinsa, inda ya kori ministocin ilimi, yawon shakatawa, harkokin mata, da ci gaban matasa, da karamar ministar gidaje.

Zaben Shugaban Kasan Amurka

Zaben shugaban kasar Amurka na 2024 ya jawo hankulan ‘yan Nijeriya matuka, musamman saboda tasirin da manufofin ‘yan takara za su yi a Nijeriya.

Fashewar Bam A Ibadan

Wani abun fashewa da aka yi a garin Ibadan na Jihar Oyo, ya nuna baraka kan al’amuran tsaro, wanda ya yi sanadin asarar rayuka da dama da kuma jikkata mutane masu dimbin yawa.

Garkuwa Da Daliban Kuriga

An yi garkuwa da dalibai sama da 200 da wani malami a garin Kuriga da ke Jihar Kaduna, amma daga baya aka sako su.

Turmutsutsun Rabon Kayan Tallafi A Ibadan Da Anambra Da Abuja

An samu turmutsutsu wajen rabon kayan tallafin Kirsimeti a Ibadan da Jihar Anambra da kuma Babban Birnin Tarayya Abuja, wanda ya haifar da hasarar rayuka da jikkatar jama’a da dama, lamarin da ke nuna bukatar inganta matakan dakile cunkoson jama’a da kuma tsarin bayar da tallafin kayan abinci ko na kudi ko kuma na agajin gaggawa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Nijeriya
ShareTweetSendShare
Previous Post

ACF Ta Nemi Rundunar Soji Ta Sake Dabarun Yakinta, Bayan Luguden Wutar Silame

Next Post

Amarya Ta Zuba Guba A Abinci Biki A Jigawa 

Related

Sojoji Sun Kashe Kwamandan Boko Haram Ibn Khalid A Borno
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kashe Kwamandan Boko Haram Ibn Khalid A Borno

2 hours ago
Tinubu Ya Tattauna da Gwamnonin APC Kafin Muhimmin Taron NEC
Manyan Labarai

Tinubu Ya Tattauna da Gwamnonin APC Kafin Muhimmin Taron NEC

3 hours ago
Cutar Amai Da Gudawa Ta Hallaka Mutane 13 A Neja
Manyan Labarai

Cutar Amai Da Gudawa Ta Hallaka Mutane 13 A Neja

4 hours ago
Bai Kamata a Rika Kai wa Fararen Hula Hari Ba!
Ra'ayi Riga

Bai Kamata a Rika Kai wa Fararen Hula Hari Ba!

7 hours ago
An Yi Wa Ƴan Mata  Fiye Da 754,000 Rigakafin Cutar Sankarar Mahaifa
Labarai

An Yi Wa Ƴan Mata  Fiye Da 754,000 Rigakafin Cutar Sankarar Mahaifa

7 hours ago
Tursasawa Kasashen Afirka Karbar Bakin Haure Daga Amerika Kuskure Ne
Ra'ayi Riga

Tursasawa Kasashen Afirka Karbar Bakin Haure Daga Amerika Kuskure Ne

8 hours ago
Next Post
Amarya Ta Zuba Guba A Abinci Biki A Jigawa 

Amarya Ta Zuba Guba A Abinci Biki A Jigawa 

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kashe Kwamandan Boko Haram Ibn Khalid A Borno

Sojoji Sun Kashe Kwamandan Boko Haram Ibn Khalid A Borno

July 23, 2025
An Kaddamar Da Bikin BIRTV2025 A Beijing

An Kaddamar Da Bikin BIRTV2025 A Beijing

July 23, 2025
Tinubu Ya Tattauna da Gwamnonin APC Kafin Muhimmin Taron NEC

Tinubu Ya Tattauna da Gwamnonin APC Kafin Muhimmin Taron NEC

July 23, 2025
Masu Zuba Jari Na Kasa Da Kasa Sun Gamsu Zuba Jari A Sin Dama Ce Ta Cimma Nasarar More Riba A Nan Gaba

Masu Zuba Jari Na Kasa Da Kasa Sun Gamsu Zuba Jari A Sin Dama Ce Ta Cimma Nasarar More Riba A Nan Gaba

July 23, 2025
Cutar Amai Da Gudawa Ta Hallaka Mutane 13 A Neja

Cutar Amai Da Gudawa Ta Hallaka Mutane 13 A Neja

July 23, 2025
Sin Ta Yi Mu’amala Da Kasashen Dake Kan Karshen Kogin Yarlung Zangbo Dangane Da Batun Gina Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta Karfin Ruwa A Kogin

Sin Ta Yi Mu’amala Da Kasashen Dake Kan Karshen Kogin Yarlung Zangbo Dangane Da Batun Gina Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta Karfin Ruwa A Kogin

July 23, 2025
Zan Ci Gaba da Taka Leda A Kano Pillars Duk da Matsayin Da Na Samu — Ahmed Musa

Zan Ci Gaba da Taka Leda A Kano Pillars Duk da Matsayin Da Na Samu — Ahmed Musa

July 23, 2025
Bai Kamata a Rika Kai wa Fararen Hula Hari Ba!

Bai Kamata a Rika Kai wa Fararen Hula Hari Ba!

July 23, 2025
An Yi Wa Ƴan Mata  Fiye Da 754,000 Rigakafin Cutar Sankarar Mahaifa

An Yi Wa Ƴan Mata  Fiye Da 754,000 Rigakafin Cutar Sankarar Mahaifa

July 23, 2025
Tursasawa Kasashen Afirka Karbar Bakin Haure Daga Amerika Kuskure Ne

Tursasawa Kasashen Afirka Karbar Bakin Haure Daga Amerika Kuskure Ne

July 23, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.