• English
  • Business News
Sunday, November 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Manyan Haduran Jirgin Sama A Nijeriya (2)

Ci Gaba Daga Makon Daya Gabata

by Idris Aliyu Daudawa
2 years ago
Sama

LABARAI MASU NASABA

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai

Tarihin ‘Yan Majalisar Farko A Nijeriya Kafin Zamanin Mulkin Mallaka

6. Ranar 4 watan Mayu 2002 mutane 72 sun mutum bayan da jirgin saman BAC One-Eleben wanda ya tashim Kano ya yada zango Jos ya sauka Legas ya fadi jim kadan bayan tashi daga tashar jirgin sama ta Kano.

Sashen kula da lafiyar yanayin da tashar jirgi take ya bayyana cewa: “Jim kadan bayan tashin jirgin saman daga Kano sai aka ga ya daina tafiya ya fadi a wurin da yake da dandazon mutane wato Gwammaja wanda kilomita daya ne daga tashar jirgin sama ta Kano.

Ya fadi akan gida mai hawa biyu ya kuma raba Masallaci biyu bayan ya rarrabu yak ama da wuta,ya lalata gidaje 23 a Gwammaja tare da makaranta da Masallaci.”

Bayan da jirgin ya fadi an bar jirgin har kwana 52 saboda rashin ingancin injin shi.Ya fadi bayan an yi awa goma aka sa ma shi wani injin jirgin da ba a aiki da shi.

Bayan da faduwar jirgin saman sa ma’aikatar harkokiin jirgin sama ta ta hana yin amfani da jirgin da yayi shekaru fiye da 22.

  1. Ranar 22 ga watan Oktoba 2005, mutane 117 sun mutum bayan da jirgin sama kirar 737 mallakar kamfanin jirgin sama na Bellbiew ya fadi kusa da Legas.

Jirgin na Bellbiew 210 mai zurga- zurgar cikin gida ya tashi ne daga Legas da karfe 8 da minti 35 na dare zuwa Abuja.

Masu lura yanayin da jirgin saman yake sun rasa tuntubar juna ne bayan minti uku da tash da safe sai aka samu baraguzan jirgin kilomita 30 Arewacin Legas rashin yanayi mai kyau ne ya kawo fadin jirgin saman.

  1. Ranar 10 ga Disamba 2005, mutane 108 sun mutu yawancinsu ‘yan makaranta ne na kwalejin Loyola Jesuit da ke Abuja,bayan da jirgin McDonnell-Douglas mallakar kamfanin jirgi na Sossoliso ya fadi lokacin da yake kokarin sauka a tashar jiragen sama ta Fatakwal. An ceto mutane biyu da ransu.

Babbar matsalar da tayi sanadiyar faduwar jirgin ita ce rashi yanayi mai kyau.Binciken da ak yi ya nuna cewar “matakin da ma’aikatan suka dauka na ci gaba da kusantar sauka ba tare da sanin halin da nisanda jirgin yake daga sama ba tare da sanin yanayin titin da jirgi zai hau lokacin sauka shine musabbin da yasa aka yi hadarin jirgin”.

Sauran dalilan sun hada da rashin aiki sosai na fitilun hanyar da jirgin zai hau zuwa inda zai tsaya ga kuma rashin inganci na yadda filin jirgin saman yake.

  1. Ranar 29 ga Oktoba 2006 mutane 97 sun mutu bayan da jirgin sama kirar Boeing 737 mallakar kamfanin ADC ya fadi kusa da Abuja ‘yan mintoci kadan bayan ya tashi daga filin jirgin sama na Abuja.

Jirgin na kamfanin ADC ya taso daga Legas ne kan hanyarsa ta zuwa Sakkwato amma sai ya  tsaya a Abuja.

Bai dade da tashi ba daga filin jirgin saman a Abuja sai jirgin saman Boeing 737 ya bugi kasa ya rabu daganan ya kama wuta a gona,matar da take aiki ta mutu sanadiyar bayan da baraguzan jirgin sun fado mata.Babban dalilin aukuwar hadarin shine matukin yaki daukar rashin yanayi mai kyau da muhimmanci.

  1. Ranar 3 ga Yuni 2012 jirgin saman kamfanin Dana ya fadi inda mutane 153 da ya dauko suka mutu.

Jirgin saman fasinja na McDonnell Douglas MD-83, 5N-RAM, na kamafanin Dana ya lalace ne lokacin da ya fadi a wurin da mutane ke zama a Legas.

Dukkan fasinjoji 146 da ma’aikata 7 sun mutu yayin da aka gano mutum 7 a gidajen wadanda jirgin ya shafe su lokacin da ya fadi.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai
Da ɗumi-ɗuminsa

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai

September 5, 2025
majalisar kasa
Tarihi

Tarihin ‘Yan Majalisar Farko A Nijeriya Kafin Zamanin Mulkin Mallaka

August 30, 2025
Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (6)
Tarihi

Dalilan Da Suka Sa Cinikin Bayi Bai Yi Nasara A Arewacin Nijeriya Ba

July 26, 2025
Next Post
Sin Ta Shafe Shekaru 60 Tana Aikewa Da Ma’aikatan Agajin Jinya Zuwa Kasashen Waje

Sin Ta Shafe Shekaru 60 Tana Aikewa Da Ma’aikatan Agajin Jinya Zuwa Kasashen Waje

LABARAI MASU NASABA

Barazanar Amurka Kan Kisan Kiristoci A Nijeriya: Tinubu Da Trump Za Su Gana Kwanan Nan — Bwala

Barazanar Amurka Kan Kisan Kiristoci A Nijeriya: Tinubu Da Trump Za Su Gana Kwanan Nan — Bwala

November 2, 2025
Yaya Da Kani Sun Mutu A Cikin Ramin Masai A Kano

An Kashe Mutum 3 Yayin Da ‘Yan Bindiga Suka Kai Hari Kan Iyakokin Kano

November 2, 2025
Dalilin Gwamnatin Jihar Kuros Riba Na Raba Wa Manoma Taraktoci

Dalilin Gwamnatin Jihar Kuros Riba Na Raba Wa Manoma Taraktoci

November 2, 2025
Yadda Ƴan Mata Ke Kashe Kuɗaɗe Wajen Yi Wa Samarinsu Hidima

Yadda Ƴan Mata Ke Kashe Kuɗaɗe Wajen Yi Wa Samarinsu Hidima

November 1, 2025
Tinubu Ya Kaddamar Da Ayyuka Bakwai A Jami’ar Ilori

Tinubu Ya Kaddamar Da Ayyuka Bakwai A Jami’ar Ilori

November 1, 2025
Rikicin PDP Ya Ƙara Ta’azzara Yayin Da Ɓangarori Ke Dakatar Da Juna

Rikicin PDP Ya Ƙara Ta’azzara Yayin Da Ɓangarori Ke Dakatar Da Juna

November 1, 2025
Sin: Katsalandan Cikin Harkokin Kamfani Da Netherlands Ta Yi Ya Kawo Tsaiko Ga Tsarin Masana’antu Da Samar Da Kayayyaki Na Duniya

Sin: Katsalandan Cikin Harkokin Kamfani Da Netherlands Ta Yi Ya Kawo Tsaiko Ga Tsarin Masana’antu Da Samar Da Kayayyaki Na Duniya

November 1, 2025
An Gudanar Da Taron Tattaunawa Na Duniya Kan Kirkire-Kirkire Da Bude Kofa Da Ci Gaba Na Bai Daya A Nijeriya

An Gudanar Da Taron Tattaunawa Na Duniya Kan Kirkire-Kirkire Da Bude Kofa Da Ci Gaba Na Bai Daya A Nijeriya

November 1, 2025
Sabbin ‘Yan Saman Jannatin Kasar Sin Sun Shiga Tashar Sararin Samaniya Ta Kasar

Sabbin ‘Yan Saman Jannatin Kasar Sin Sun Shiga Tashar Sararin Samaniya Ta Kasar

November 1, 2025
Xi Jinping Ya Tattauna Da Shugaban Koriya Ta Kudu Lee Jae-myung 

Xi Jinping Ya Tattauna Da Shugaban Koriya Ta Kudu Lee Jae-myung 

November 1, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.