• English
  • Business News
Sunday, June 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Manyan Haduran Jirgin Sama A Nijeriya (2)

Ci Gaba Daga Makon Daya Gabata

by Idris Aliyu Daudawa
1 year ago
in Tarihi
0
Manyan Haduran Jirgin Sama A Nijeriya (2)
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Tarihin Shugaannin Kasar Mali Na Farko A Daular Songhai (8)

Tarihin Shugabannin Ƙasar Mali Na Farko A Daular Songhai (7)

6. Ranar 4 watan Mayu 2002 mutane 72 sun mutum bayan da jirgin saman BAC One-Eleben wanda ya tashim Kano ya yada zango Jos ya sauka Legas ya fadi jim kadan bayan tashi daga tashar jirgin sama ta Kano.

Sashen kula da lafiyar yanayin da tashar jirgi take ya bayyana cewa: “Jim kadan bayan tashin jirgin saman daga Kano sai aka ga ya daina tafiya ya fadi a wurin da yake da dandazon mutane wato Gwammaja wanda kilomita daya ne daga tashar jirgin sama ta Kano.

Ya fadi akan gida mai hawa biyu ya kuma raba Masallaci biyu bayan ya rarrabu yak ama da wuta,ya lalata gidaje 23 a Gwammaja tare da makaranta da Masallaci.”

Bayan da jirgin ya fadi an bar jirgin har kwana 52 saboda rashin ingancin injin shi.Ya fadi bayan an yi awa goma aka sa ma shi wani injin jirgin da ba a aiki da shi.

Bayan da faduwar jirgin saman sa ma’aikatar harkokiin jirgin sama ta ta hana yin amfani da jirgin da yayi shekaru fiye da 22.

  1. Ranar 22 ga watan Oktoba 2005, mutane 117 sun mutum bayan da jirgin sama kirar 737 mallakar kamfanin jirgin sama na Bellbiew ya fadi kusa da Legas.

Jirgin na Bellbiew 210 mai zurga- zurgar cikin gida ya tashi ne daga Legas da karfe 8 da minti 35 na dare zuwa Abuja.

Masu lura yanayin da jirgin saman yake sun rasa tuntubar juna ne bayan minti uku da tash da safe sai aka samu baraguzan jirgin kilomita 30 Arewacin Legas rashin yanayi mai kyau ne ya kawo fadin jirgin saman.

  1. Ranar 10 ga Disamba 2005, mutane 108 sun mutu yawancinsu ‘yan makaranta ne na kwalejin Loyola Jesuit da ke Abuja,bayan da jirgin McDonnell-Douglas mallakar kamfanin jirgi na Sossoliso ya fadi lokacin da yake kokarin sauka a tashar jiragen sama ta Fatakwal. An ceto mutane biyu da ransu.

Babbar matsalar da tayi sanadiyar faduwar jirgin ita ce rashi yanayi mai kyau.Binciken da ak yi ya nuna cewar “matakin da ma’aikatan suka dauka na ci gaba da kusantar sauka ba tare da sanin halin da nisanda jirgin yake daga sama ba tare da sanin yanayin titin da jirgi zai hau lokacin sauka shine musabbin da yasa aka yi hadarin jirgin”.

Sauran dalilan sun hada da rashin aiki sosai na fitilun hanyar da jirgin zai hau zuwa inda zai tsaya ga kuma rashin inganci na yadda filin jirgin saman yake.

  1. Ranar 29 ga Oktoba 2006 mutane 97 sun mutu bayan da jirgin sama kirar Boeing 737 mallakar kamfanin ADC ya fadi kusa da Abuja ‘yan mintoci kadan bayan ya tashi daga filin jirgin sama na Abuja.

Jirgin na kamfanin ADC ya taso daga Legas ne kan hanyarsa ta zuwa Sakkwato amma sai ya  tsaya a Abuja.

Bai dade da tashi ba daga filin jirgin saman a Abuja sai jirgin saman Boeing 737 ya bugi kasa ya rabu daganan ya kama wuta a gona,matar da take aiki ta mutu sanadiyar bayan da baraguzan jirgin sun fado mata.Babban dalilin aukuwar hadarin shine matukin yaki daukar rashin yanayi mai kyau da muhimmanci.

  1. Ranar 3 ga Yuni 2012 jirgin saman kamfanin Dana ya fadi inda mutane 153 da ya dauko suka mutu.

Jirgin saman fasinja na McDonnell Douglas MD-83, 5N-RAM, na kamafanin Dana ya lalace ne lokacin da ya fadi a wurin da mutane ke zama a Legas.

Dukkan fasinjoji 146 da ma’aikata 7 sun mutu yayin da aka gano mutum 7 a gidajen wadanda jirgin ya shafe su lokacin da ya fadi.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Taron Harkokin Waje Da Kasar Sin Ta Yi Ya Kafa Alkibla Ga Makomar Harkokin Wajenta

Next Post

Sin Ta Shafe Shekaru 60 Tana Aikewa Da Ma’aikatan Agajin Jinya Zuwa Kasashen Waje

Related

Tarihin Shugaannin Kasar Mali Na Farko A Daular Songhai (8)
Tarihi

Tarihin Shugaannin Kasar Mali Na Farko A Daular Songhai (8)

2 months ago
Tarihin Shugaban Ƙasar Mali Na Farko Sundiata Keita (2)
Tarihi

Tarihin Shugabannin Ƙasar Mali Na Farko A Daular Songhai (7)

2 months ago
A-Ula: Dadadden Birni Mai Cike Da Dinbin Tarihi Da Al’adu
Tarihi

A-Ula: Dadadden Birni Mai Cike Da Dinbin Tarihi Da Al’adu

7 months ago
gusau
Tarihi

Tarihin Gusau Da Sarakunanta (1)

11 months ago
A Tsame Masarautunmu Daga Siyasa
Al'adu

A Tsame Masarautunmu Daga Siyasa

1 year ago
Sama
Tarihi

Masarautar Argungu Da Al’adunta (1)

1 year ago
Next Post
Sin Ta Shafe Shekaru 60 Tana Aikewa Da Ma’aikatan Agajin Jinya Zuwa Kasashen Waje

Sin Ta Shafe Shekaru 60 Tana Aikewa Da Ma’aikatan Agajin Jinya Zuwa Kasashen Waje

LABARAI MASU NASABA

Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu

Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu

June 7, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

An Kama Magidanci A Bauchi Bisa Zargin Lalata Da Agolarsa

June 7, 2025
Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

June 7, 2025
Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

June 7, 2025
Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

June 7, 2025
Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

June 7, 2025
Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

June 7, 2025
Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

June 7, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

June 7, 2025
Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

June 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.