ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 5, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Masana Sun Nemi Gwamnati Ta Rage Wa Kananan Masana’antu Haraji

by Bello Hamza
2 years ago
Haraji

Masana tattalin arziki sun yi kira ga gwamnati da ta rage harajin da ake dora wa   kananan masana’antu domin su samu damar biyan sabon mafi karancin albashi na Naira 70,000 da gwamnati ta cimm a yarjejniyar ta da kungiyar kwadago a kwanan nan.

 

Farfesa Akpan Ekpo, malami a jami’ar Uyo, ya bayyana haka a tattaunawarsa da manema labarai a ranar Litinin.

ADVERTISEMENT
  • Manchester City Na Buƙatar Yuro Miliyan 77 Kafin A Ɗauki Ɗan Wasan Gabanta
  • Ƴancin Gashin Kai: Gwamnati Ta Gargadi Ƙananan Hukumomi Kan Kashe Kuɗaɗensu

Ya kara da cewa, ya kamata a tsame manyan kamfanonin da suke da karfin biya wannan sabon mafi karancin albashi daga wannan tsari na rage haraji.

 

LABARAI MASU NASABA

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe

Ya lura da cewa, hanya mafi sauki da gwamnati za ta taimaka wa bangaren kamfanoni masu zaman kansu daba za su iya biyan mafi karancin albashi ba shi ne na rage musu haraji.

 

“Saukin da kananan masana’antu za su samu shi ne na rage musu haraji domin yana da wahala a ce gwamnati za ta basu wani tallafi na kudi, amma yana da matukara sauki a rage musu haraji na wani lokaci,” in ji masananin tattalin arzikin.

 

Ya kuma bayar da hujjar cewa, a halin yanzu masu kananan masana’antu na fuskatar matsaloli da dama ciki har da na rashin daidaiton kudaden kasashen waje da rashin tsayayyen wutar lantarki.

 

Ya ce, in har ba a samu bayar da wannan tallafin ba akwai yiwuwar a samu rashin ayyukan yi da karin marasa ayyuka a kasa saboda za a iya koran ma’aikata a daga bakin aikinsu.

 

Haka kuma wani masanin tattalin arziki mai suna Mista Dr Muda Yusuf, a tattaunawarsa da manema labarai ya amince da matsayar Farfesan ya kuma ce, yanayin da ake ciki a halin yanzu baya taimaka wa bangaren masu masana’antu masu zaman kansu a Nijeriya a saboda haka ya bukaci gwamnati ta samar da hanyoyin taimakawa masa’anantu domin su samu cimma biya wannan mafi karancin albashin.

 

Idan za a iya tunawa, kungiyar masu masana’atu ta Nijeriya ta yi kira ga gwamnatin tarayya da ta cika alkawarinta na tallafa wa masa’antu masu zaman kansu domin su iya biyan mafi karancin albashi na 70,000 da aka cimma da kungiyar kwadago a kasar nan.

 

Shugaban kungiyar, Segun Ajayi-Kadir ya yi wannan kiran ga gwamnatin inda ya ce wannan ne hanya mafi sauki da gwamnati za ta cika alkawarin ta.

A ranar 18 ga watan Yuli ne Shugaba Tinubu ya amince da Naira 70,000 matsayin mafi karancin albashi ga ma’aikatan kasar nan.

Haraji
Bello Hamza
+ postsBio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Dole Ne Afirka Ta Zamanantar Da Sufurin Jiragen Ruwa —Ɗantsoho
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Yadda Oyetola Ya Ƙaddamar Da Babban Taron Ƙungiyar  PMAWCA A Legas
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Lokaci Ya Yi Da Matasan Nijeriya Za Su Ƙwato Ƙasarsu — Kwamred Yahaya Abdullahi
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Kamfanin Dangote Na Kara Karfafa Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Da Jihar Neja

MASU ALAKA

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000
Tattalin Arziki

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

June 4, 2026
Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe
Tattalin Arziki

Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe

May 29, 2026
Dole Ne Afirka Ta Zamanantar Da Sufurin Jiragen Ruwa —Ɗantsoho
Tattalin Arziki

Dole Ne Afirka Ta Zamanantar Da Sufurin Jiragen Ruwa —Ɗantsoho

May 29, 2026
Next Post
Rundunar ‘Yansandan Kano Ta Kama Wanda Ake Zargi Da Laifin Kisan Kai Bayan Shekara 6

Rundunar ‘Yansandan Kano Ta Kama Wanda Ake Zargi Da Laifin Kisan Kai Bayan Shekara 6

LABARAI MASU NASABA

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

June 4, 2026
Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

June 4, 2026
Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.