• English
  • Business News
Friday, July 4, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Masanin Zimbabwe: Ziyarar Ministan Wajen Sin A Afirka Na Nuna Zumunci Mai Karfi A Tsakaninsu

by CGTN Hausa and Sulaiman
6 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Masanin Zimbabwe: Ziyarar Ministan Wajen Sin A Afirka Na Nuna Zumunci Mai Karfi A Tsakaninsu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wani masani dan kasar Zimbabwe ya bayyana a jiya Laraba cewa, ziyarar da ministan harkokin wajen kasar Sin, Wang Yi ke yi yanzu haka a Afirka wata alama ce dake nuna yadda zumunci mai karfi ya dade da kulluwa a tsakaninsu.

Masanin, wanda yake babban darakta a cibiyar nazari da bincike kan al’amuran kudancin Afirka da ta kasance babban rukuni na gudanar da binciken yanki, ya kara da cewa, shekaru 35 ke nan a jere da ministocin harkokin wajen kasar Sin suke zabar Afirka a matsayin yankin da za su fara kai ziyara a kasashen waje, wadda hakan na nuna yadda Sin ke bin manufofinta ba tare da yankewa ba da kuma fayyace Afirka a matsayin babbar kawa.

  • Xi Ya Jagoranci Taron Shugabannin JKS Game Da Ayyukan Tallafin Jin Kai Bayan Aukuwar Girgizar Kasa A Xizang
  • Tsakanin Sin Da Afirka: Zumunta A Kafa Take

Madakufamba ya ce, a matsayin babbar kawar cinikayyar Afirka tsawon shekaru 15 a jere, kasar Sin ta ci gaba da kara yawan kasuwancin da take yi da yankin har abin ya kai dalar Amurka biliyan 282.1 a shekarar 2023.

Ya kuma ce a kwanan baya, kasar Sin ta fara aiki da manufar soke haraji baki daya a kan kayayyakin da ake shigo da su kasarta daga kasashen Afirka 33 marasa karfin tattalin arziki, inda hakan yake bunkasa cinikayya da Afirka da kuma kara yawan damammakin kasuwanci a Afirka.

Madakufamba ya jaddada cewa, muradun kasar Sin a Afirka na cin moriyar juna ne da ke bai wa ko wane bangare damar cin gajiyar kawancen da ake yi. (Abdulrazaq Yahuza Jere)

Labarai Masu Nasaba

Sin Da Ghana Za Su Karfafa Hadin Gwiwarsu

Sin: Tsawaitar Rikicin Ukraine Ba Zai Amfani Kowa Ba


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Alkaluman Hauhawar Farashi Na Sin Sun Karu Da Kaso 0.2% A 2024

Next Post

Shugaban Chadi Ya Gana Da Wang Yi

Related

Sin Da Ghana Za Su Karfafa Hadin Gwiwarsu
Daga Birnin Sin

Sin Da Ghana Za Su Karfafa Hadin Gwiwarsu

19 minutes ago
Sin: Tsawaitar Rikicin Ukraine Ba Zai Amfani Kowa Ba
Daga Birnin Sin

Sin: Tsawaitar Rikicin Ukraine Ba Zai Amfani Kowa Ba

1 hour ago
Lardin Hainan Na Kasar Sin Ya Samu Karuwar Cinikayyar Hajoji Da Aka Daukewa Haraji Cikin Shekaru Biyar
Daga Birnin Sin

Lardin Hainan Na Kasar Sin Ya Samu Karuwar Cinikayyar Hajoji Da Aka Daukewa Haraji Cikin Shekaru Biyar

2 hours ago
Sin Na Kara Rungumar Nau’o’in Makamashi Marasa Gurbata Muhalli
Daga Birnin Sin

Sin Na Kara Rungumar Nau’o’in Makamashi Marasa Gurbata Muhalli

22 hours ago
Sin Na Fatan Yin Tafiya Bai Daya Tare Da Amurka 
Daga Birnin Sin

Sin Na Fatan Yin Tafiya Bai Daya Tare Da Amurka 

1 day ago
Han Zheng Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattaunawa Kan Zaman Lafiya Na Duniya Karo Na 13
Daga Birnin Sin

Han Zheng Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattaunawa Kan Zaman Lafiya Na Duniya Karo Na 13

1 day ago
Next Post
Shugaban Chadi Ya Gana Da Wang Yi

Shugaban Chadi Ya Gana Da Wang Yi

LABARAI MASU NASABA

Ganduje Na Kara Shan Matsin Lamba A Kan Ya Sauka

APC: Ko Sadaukarwar Ganduje Za Ta Dakile Barazanar Jam’iyyun Adawa A Zaben 2027?

July 4, 2025
Sin Da Ghana Za Su Karfafa Hadin Gwiwarsu

Sin Da Ghana Za Su Karfafa Hadin Gwiwarsu

July 4, 2025
Zaben Gwamnoni: Za Mu Ba Marada Kunya – INEC

2027: Kungiyoyi 110 Ne Ke Neman Rajistan Zama Jam’iyyun Siyasa A Yanzu Haka – INEC

July 4, 2025
Sin: Tsawaitar Rikicin Ukraine Ba Zai Amfani Kowa Ba

Sin: Tsawaitar Rikicin Ukraine Ba Zai Amfani Kowa Ba

July 4, 2025
Lardin Hainan Na Kasar Sin Ya Samu Karuwar Cinikayyar Hajoji Da Aka Daukewa Haraji Cikin Shekaru Biyar

Lardin Hainan Na Kasar Sin Ya Samu Karuwar Cinikayyar Hajoji Da Aka Daukewa Haraji Cikin Shekaru Biyar

July 4, 2025
Kayayyakin Sin Na Kara Samun Karbuwa A Kasuwar Duniya

Kayayyakin Sin Na Kara Samun Karbuwa A Kasuwar Duniya

July 4, 2025
Zabe: Gwamnatin Kano Ta Taƙaita Zirga-zirgar Mutane Da Ababen Hawa

Abba Ya Yi Sabbin Naɗe-naɗe A Jihar Kano

July 4, 2025
‘Yansanda Sun Kama Barayi 15, Sun Kwato Motocin Sata 20 A Kano

’Yansanda Sun Kama ’Yan Bindiga 17 Tare Da Kashe 3 A Abuja

July 4, 2025
Haɗarin Da Ke Ƙunshe Da Jin Ɓangare Ɗaya Na Labari

Haɗarin Da Ke Ƙunshe Da Jin Ɓangare Ɗaya Na Labari

July 4, 2025
Yawaitar Al’umma: Martanin Karl Marx Ga Rabaran Malthus

Yawaitar Al’umma: Martanin Karl Marx Ga Rabaran Malthus

July 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.