• English
  • Business News
Tuesday, October 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

2023: Masu Ruwa Da Tsaki A APC Sun Bukaci Zulum Ya Zama Abokin Takarar Tinubu

Masu Ruwa Da Tsaki A APC Sun Bukaci Zulum Ya Zama Abokin Takarar Tinubu

by Sadiq
3 years ago
Zulum

Masu ruwa da tsaki a jam’iyyar APC sun yi kira ga shugabannin jam’iyyar da shugaban kasa Muhammadu Buhari da su dauki gwamnan Jihar Borno, Babagana Umara Zulum a matsayin wanda zai yi wa Bola Ahmed Tinubu takarar mataimaki a zaben 2023.

Gamayyar masu ruwa da tsakin su 840, sun yi imanin cewa idan aka dauki Zulum za ta taimaka wa jam’iyyar wajen samun nasara a babban zabe mai zuwa na 2023, tare da taimakawa a kokarin ceto kasar nan daga durkushewa.

  • Farashin Gas Din Girki Ya Kara Yin Tashin Gwauron Zabi — NBS
  • Tsohon Mataimakin Gwamnan Bauchi, Sule Da Sanata Jika Sun Fice Daga Jam’iyyar APC

Shugaban kungiyar na kasa, Abdullahi Aliyu Katsina, a lokacin da yake jawabi ga shugabannin jihohi bakwai na Arewa maso Yamma a Jihar Katsina a ranar Lahadi, ya bayyana cewa Zulum ne kadai wanda ya sace zukatan ‘yan Nijeriya ta hanyar jagoranci nagari a cikin shekaru uku da suka wuce.

A cewarsa sadaukarwar da gwamna Zulum ya yi a Jihar Borno, ta isa jam’iyyar APC ta ba shi damar hidimtawa Nijeriya.

Har wa yau, ya ce ya yi imanin Zulum ne wanda ya fi dacewa da gurbin takarar mataimakin shugaban kasa.

LABARAI MASU NASABA

PDP Ta Ɗage Babban Taronta Biyo Bayan Ficewar Wasu Manyan Jiga-jigai

Zaman Gidan Yari Ya Nuna Min Mutanen Da Ya Kamata Na Yi Hulɗar Siyasa Da Su — Faruk Lawan

“Bukatar mu a bude take kuma bai wuce daukar gwamna Zulum na Jihar Borno a matsayin mataimakin dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC ba.

“Mun fahimci cewa gwamna Zulum ne kadai zai iya kawo kuri’u daga jihohin Arewa 19.

“Don gudun kada a fadi zabe, a yau mutum daya tilo a Nijeriya wanda zai iya kawo wa jam’iyyar nan nasarar da ake bukata shi ne gwamna Zulum. Duk wanda a yau aka zaba a matsayin mataimakin shugaban kasa a jam’iyyar APC, in ba Zulum ba, ba zai iya kai mu ga gaci ba.

“Rashin zabar Zulum, zai iya kai mu ga faduwa zabe.”

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

‘Yan Majalisa 60 Sun Yi Barazanar Ficewa Daga PDP
Siyasa

PDP Ta Ɗage Babban Taronta Biyo Bayan Ficewar Wasu Manyan Jiga-jigai

October 14, 2025
Zaman Gidan Yari Ya Nuna Min Mutanen Da Ya Kamata Na Yi Hulɗar Siyasa Da Su — Faruk Lawan
Manyan Labarai

Zaman Gidan Yari Ya Nuna Min Mutanen Da Ya Kamata Na Yi Hulɗar Siyasa Da Su — Faruk Lawan

October 14, 2025
Barin PDP Zuwa Wata Jam’iyyar Alamun Rashin Jarumta Ne – Gwamnan Bauchi
Siyasa

Barin PDP Zuwa Wata Jam’iyyar Alamun Rashin Jarumta Ne – Gwamnan Bauchi

October 11, 2025
Next Post
Nasarar Oyebanji Ta Jadadda Yadda Ake Son APC — Buhari

Nasarar Oyebanji Ta Jadadda Yadda Ake Son APC — Buhari

LABARAI MASU NASABA

Kotu

Kotu A Kano Ta Tsare Wani Mai Gidan Marayu Bisa Zargin Satar Yara Da Safararsu Zuwa Delta

October 14, 2025
Kowacce Mace Tauraruwa Ce A Kasar Sin

Kowacce Mace Tauraruwa Ce A Kasar Sin

October 14, 2025
Shawarwarin Sin Sun Bude Sabuwar Hanyar Bunkasa Ci Gaban Mata A Duniya

Shawarwarin Sin Sun Bude Sabuwar Hanyar Bunkasa Ci Gaban Mata A Duniya

October 14, 2025
Kofin Duniya: Nijeriya Ta Lallasa Benin A Uyo

Kofin Duniya: Nijeriya Ta Lallasa Benin A Uyo

October 14, 2025
Asuu

An Janye Wajibcin Samun Kiredit A Darasin Lissafi Ga Ɗaliban Fannin Zamantakewa Don Shiga Manyan Makarantu 

October 14, 2025
Al’ummun Kasashe Daban-Daban Sun Yabawa Shawarwarin Sin Dake Taimakawa Wajen Dunkulewa Don Hanzarta Ci Gaban Mata

Al’ummun Kasashe Daban-Daban Sun Yabawa Shawarwarin Sin Dake Taimakawa Wajen Dunkulewa Don Hanzarta Ci Gaban Mata

October 14, 2025
Majalisar Wakilai Ta Buƙaci Hukumomin Tsaro Su Kai Agajin Gaggawa A Sakkwato

Majalisar Wakilai Ta Buƙaci Hukumomin Tsaro Su Kai Agajin Gaggawa A Sakkwato

October 14, 2025
Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Ghana Da Firaministar Mozambique

Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Ghana Da Firaministar Mozambique

October 14, 2025
‘Yan Majalisa 60 Sun Yi Barazanar Ficewa Daga PDP

PDP Ta Ɗage Babban Taronta Biyo Bayan Ficewar Wasu Manyan Jiga-jigai

October 14, 2025
An Kashe Mutum 3, Wasu 7 Sun Jikkata Sakamakon Ɓarkewar Rikici A Jihar Jigawa

An Kashe Mutum 3, Wasu 7 Sun Jikkata Sakamakon Ɓarkewar Rikici A Jihar Jigawa

October 14, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.