ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, July 19, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

2023: Masu Ruwa Da Tsaki A APC Sun Bukaci Zulum Ya Zama Abokin Takarar Tinubu

Masu Ruwa Da Tsaki A APC Sun Bukaci Zulum Ya Zama Abokin Takarar Tinubu

by Sadiq
4 years ago
Zulum

Masu ruwa da tsaki a jam’iyyar APC sun yi kira ga shugabannin jam’iyyar da shugaban kasa Muhammadu Buhari da su dauki gwamnan Jihar Borno, Babagana Umara Zulum a matsayin wanda zai yi wa Bola Ahmed Tinubu takarar mataimaki a zaben 2023.

Gamayyar masu ruwa da tsakin su 840, sun yi imanin cewa idan aka dauki Zulum za ta taimaka wa jam’iyyar wajen samun nasara a babban zabe mai zuwa na 2023, tare da taimakawa a kokarin ceto kasar nan daga durkushewa.

  • Farashin Gas Din Girki Ya Kara Yin Tashin Gwauron Zabi — NBS
  • Tsohon Mataimakin Gwamnan Bauchi, Sule Da Sanata Jika Sun Fice Daga Jam’iyyar APC

Shugaban kungiyar na kasa, Abdullahi Aliyu Katsina, a lokacin da yake jawabi ga shugabannin jihohi bakwai na Arewa maso Yamma a Jihar Katsina a ranar Lahadi, ya bayyana cewa Zulum ne kadai wanda ya sace zukatan ‘yan Nijeriya ta hanyar jagoranci nagari a cikin shekaru uku da suka wuce.

ADVERTISEMENT

A cewarsa sadaukarwar da gwamna Zulum ya yi a Jihar Borno, ta isa jam’iyyar APC ta ba shi damar hidimtawa Nijeriya.

Har wa yau, ya ce ya yi imanin Zulum ne wanda ya fi dacewa da gurbin takarar mataimakin shugaban kasa.

LABARAI MASU NASABA

Ba Zan Iya Jure Halayen El-Rufai Ba Shi Yasa Na Fice Daga ADC – Salihu Lukman

Ganduje Ya Buƙaci A Yi Siyasar Aƙida Domin Inganta Dimokuraɗiyya A Nijeriya

“Bukatar mu a bude take kuma bai wuce daukar gwamna Zulum na Jihar Borno a matsayin mataimakin dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC ba.

“Mun fahimci cewa gwamna Zulum ne kadai zai iya kawo kuri’u daga jihohin Arewa 19.

“Don gudun kada a fadi zabe, a yau mutum daya tilo a Nijeriya wanda zai iya kawo wa jam’iyyar nan nasarar da ake bukata shi ne gwamna Zulum. Duk wanda a yau aka zaba a matsayin mataimakin shugaban kasa a jam’iyyar APC, in ba Zulum ba, ba zai iya kai mu ga gaci ba.

“Rashin zabar Zulum, zai iya kai mu ga faduwa zabe.”

MASU ALAKA

Gwamnatin Tarayya Na Biyan Tallafin Man Fetur A Asirce – El-Rufai
Siyasa

Ba Zan Iya Jure Halayen El-Rufai Ba Shi Yasa Na Fice Daga ADC – Salihu Lukman

July 16, 2026
Tinubu Yana Zuba Kyawawan Ayyuka A Nijeriya – Ganduje
Manyan Labarai

Ganduje Ya Buƙaci A Yi Siyasar Aƙida Domin Inganta Dimokuraɗiyya A Nijeriya

July 16, 2026
Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100
Siyasa

Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

July 15, 2026
Next Post
Nasarar Oyebanji Ta Jadadda Yadda Ake Son APC — Buhari

Nasarar Oyebanji Ta Jadadda Yadda Ake Son APC — Buhari

LABARAI MASU NASABA

Kofin Duniya

Abubuwa Uku Da Ya Kamata Kusani Akan Kofin Duniya

July 19, 2026
Zulum

Abubuwa Shida Da Ya Kamata Mace Ta Sani Kafin Ta Yi Aure

July 19, 2026
An Kaddamar Da “Bikin Fasahar AI Na Sin Na 2026” A Shanghai

An Kaddamar Da “Bikin Fasahar AI Na Sin Na 2026” A Shanghai

July 18, 2026
Fim Ko Gaske:Yaushe Masu Kallon Fina-finai Za Su Daina Daukar Fim A Matsayin Gaske

Fim Ko Gaske:Yaushe Masu Kallon Fina-finai Za Su Daina Daukar Fim A Matsayin Gaske

July 18, 2026
Sin Ta Nuna Matukar Adawa Da Matakin Burtaniya Na Mallake Kamfanin Karafa Na British Steel

Sin Ta Nuna Matukar Adawa Da Matakin Burtaniya Na Mallake Kamfanin Karafa Na British Steel

July 18, 2026
Tasirin AI (Artificial Intelligence) A Harkokin Al’umma Na Yau Da Kullum

Tasirin AI (Artificial Intelligence) A Harkokin Al’umma Na Yau Da Kullum

July 18, 2026
Xavi Ya Ce A Shirye Yake Ya Karɓi Ragamar Horar Da Tawagar Ƙasa

Xavi Ya Ce A Shirye Yake Ya Karɓi Ragamar Horar Da Tawagar Ƙasa

July 18, 2026
Masanin Kimiyya Na Sin Ya Lashe Kyautar UNESCO-Russia Mendeleev A Fannin Tushen Kimiyya

Masanin Kimiyya Na Sin Ya Lashe Kyautar UNESCO-Russia Mendeleev A Fannin Tushen Kimiyya

July 18, 2026
Burina Zama Daya Daga Cikin Fitattun Masu Daukar Hoto A Nijeriya –Ibrahim Aminu

Burina Zama Daya Daga Cikin Fitattun Masu Daukar Hoto A Nijeriya –Ibrahim Aminu

July 18, 2026
Omar M. Yaghi: Kalaman Xi Sun Kara Mana Kwarin Gwiwa

Omar M. Yaghi: Kalaman Xi Sun Kara Mana Kwarin Gwiwa

July 18, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.