• English
  • Business News
Thursday, June 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mataimakin Firaministan Sin Ya Bukaci A Aiwatar Da Dukkanin Matakan Ceto Sakamakon Aukuwar Ambaliyar Ruwa A Lardin Sichuan

by Sulaiman and CGTN Hausa
11 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Mataimakin Firaministan Sin Ya Bukaci A Aiwatar Da Dukkanin Matakan Ceto Sakamakon Aukuwar Ambaliyar Ruwa A Lardin Sichuan

лªÉçÕÕÆ¬£¬ººÔ´£¨ËÄ´¨£©£¬2024Äê7ÔÂ21ÈÕ 7ÔÂ21ÈÕ£¬ÔÚËÄ´¨Ê¡ÑŰ²ÊкºÔ´ÏØÂíÁÒÏçлª´å£¬¾ÈÔ®ÈËÔ±ÔÚ×ªÒÆÊÜÔÖȺÖÚ¡£ ¼ÇÕß´Ó21ÈÕÁ賿ÔÚËÄ´¨Ê¡ÑŰ²ÊкºÔ´ÏØÕÙ¿ªµÄÐÂÎÅ·¢²¼»áÉÏ»ñϤ£¬½ØÖÁ20ÈÕ20ʱ£¬ººÔ´ÏØÂíÁÒÏç¡°7¡¤20¡±É½ºé±©ÓêÔÖº¦ÒÑÕÒµ½Ê§ÁªÈËÔ±4ÈË¡¢ÎÞÉúÃüΣÏÕ£¬·¢ÏÖÓöÄÑÕßÒÅÌå8¾ß¡£ 7ÔÂ20ÈÕÁ賿2ʱ30·ÖÐí£¬ÂíÁÒÏçлª´åÊܱ©ÓêÓ°Ï죬ÂíÁÒºÓÍ»·¢´óË®£¬µ¼Ö¶ദ·¿Îݱ»³å»Ù£¬30ÓàÈËʧÁª¡£ ÔÖº¦·¢Éúºó£¬µ±µØÑ¸ËÙ×é֯רҵÁ¦Á¿¿ªÕ¹ËѾȡ£Ä¿Ç°£¬µ±µØµÀ·¡¢Í¨ÐÅÒѲ¿·Ö»Ö¸´£¬ÊÜÔÖȺÖÚÒѵÚһʱ¼äµÃµ½°²Öã¬ÈËÔ±ËѾȹ¤×÷ÈÔÔÚ½ôÕŽøÐÐÖС£ лªÉç¼ÇÕß ÍõêØ Éã

Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Zaman Lafiya A Duniya: Mu Baje Sin Da Amurka A Faifai

Shugaba Xi Ya Gana Da Takwaransa Na Belarus

Mataimakin firaministan kasar Sin Zhang Guoqing, ya bukaci a aiwatar da dukkanin matakan ceto, sakamakon aukuwar ambaliyar ruwa da ta haddasa bacewar mutane sama da 30 a lardin Sichuan na kudu maso yammacin kasar.

Zhang Guoqing, ya yi kiran ne a jiya Lahadi, yayin da ya ziyarci kauyen Xinhua na gundumar Hanyuan dake karkashin birnin Ya’an wanda ibtila’in ya aukawa, inda ya zagaya asibitin dake wurin da kuma matsugunnin wucin gadi da aka tanada domin wadanda ambaliyar ta raba da muhallansu.

  • Taron JKS: Kudurin Kara Zurfafa Gyare-gyare Zai Sa Kaimin Aikin Zamanintar Da Sin
  • Kamfe: An Tara Wa Kamala Haris Kusan Dala Miliyan 50 Cikin Sa’o’i 2 A Amurka

Har ila yau, Zhang ya jagoranci wani taro da yammacin jiyan, inda ya bayyana cewa aikin dake kan gaba, shi ne lalube da ceto wadanda suka bace, kuma za a kara adadin kwararru don gaggauta nasarar hakan.

Daga nan sai ya bayyana bukatar samar da kudaden sassauta radadin ibtila’in, da kayayyakin bukata a kan lokaci, da karfafa hidimomin kula da lafiya a wuraren da aka tsugunar da mutane, da tabbatar da cewa mazauna wurin na samun isassun kayayyakin bukata na rayuwa, da dawo da gudanar da ayyuka da tsarin rayuwa ba tare da bata lokaci ba.(Saminu Alhassan)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Kada Ku Cire Tsammani Da Gwamnatin Tinubu – Adam Oshiomole Ga ‘Yan Nijeriya

Next Post

ASUU Reshen Jami’ar Abuja Ta Janye Yajin Aiki Bayan Shafe Kwana 82

Related

Zaman Lafiya A Duniya: Mu Baje Sin Da Amurka A Faifai
Daga Birnin Sin

Zaman Lafiya A Duniya: Mu Baje Sin Da Amurka A Faifai

2 hours ago
Shugaba Xi Ya Gana Da Takwaransa Na Belarus
Daga Birnin Sin

Shugaba Xi Ya Gana Da Takwaransa Na Belarus

3 hours ago
Sin: Batun Taiwan Sha’ani Ne Na Cikin Gidan Kasar Sin Kuma Bai Yi Kama Da Rikicin Ukraine Ba
Daga Birnin Sin

Sin: Batun Taiwan Sha’ani Ne Na Cikin Gidan Kasar Sin Kuma Bai Yi Kama Da Rikicin Ukraine Ba

4 hours ago
Darajar Hajojin Da Aka Fitar Waje Daga Birnin Shanghai Ta Kai Yuan Biliyan 629 Cikin Watanni Hudu Na Farkon Shekarar Bana
Daga Birnin Sin

Darajar Hajojin Da Aka Fitar Waje Daga Birnin Shanghai Ta Kai Yuan Biliyan 629 Cikin Watanni Hudu Na Farkon Shekarar Bana

6 hours ago
Babban Sauyi Da Ba a Taba Ganin Irinsa Ba a Karni Guda: Alkiblar Da Sin Take Bi Wajen Samun Bunkasuwa 
Daga Birnin Sin

Babban Sauyi Da Ba a Taba Ganin Irinsa Ba a Karni Guda: Alkiblar Da Sin Take Bi Wajen Samun Bunkasuwa 

7 hours ago
Wang Yi Ya Gana Da Sabon Jakadan Amurka A Sin
Daga Birnin Sin

Wang Yi Ya Gana Da Sabon Jakadan Amurka A Sin

9 hours ago
Next Post
ASUU Reshen Jami’ar Abuja Ta Janye Yajin Aiki Bayan Shafe Kwana 82

ASUU Reshen Jami'ar Abuja Ta Janye Yajin Aiki Bayan Shafe Kwana 82

LABARAI MASU NASABA

Zaman Lafiya A Duniya: Mu Baje Sin Da Amurka A Faifai

Zaman Lafiya A Duniya: Mu Baje Sin Da Amurka A Faifai

June 4, 2025
Shugaba Xi Ya Gana Da Takwaransa Na Belarus

Shugaba Xi Ya Gana Da Takwaransa Na Belarus

June 4, 2025
Sin: Batun Taiwan Sha’ani Ne Na Cikin Gidan Kasar Sin Kuma Bai Yi Kama Da Rikicin Ukraine Ba

Sin: Batun Taiwan Sha’ani Ne Na Cikin Gidan Kasar Sin Kuma Bai Yi Kama Da Rikicin Ukraine Ba

June 4, 2025
Kotu Ta Tura Ɗan Tiktok Gidan Yari Kan Shigar Mata Da Kalaman Batsa A Kano

Kotu Ta Tura Ɗan Tiktok Gidan Yari Kan Shigar Mata Da Kalaman Batsa A Kano

June 4, 2025
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa

‘Yansanda Sun Kama ‘Yan Ƙungiyar Asiri 4, Sun Ƙwato Makamai A Filato

June 4, 2025
Darajar Hajojin Da Aka Fitar Waje Daga Birnin Shanghai Ta Kai Yuan Biliyan 629 Cikin Watanni Hudu Na Farkon Shekarar Bana

Darajar Hajojin Da Aka Fitar Waje Daga Birnin Shanghai Ta Kai Yuan Biliyan 629 Cikin Watanni Hudu Na Farkon Shekarar Bana

June 4, 2025
Babban Sauyi Da Ba a Taba Ganin Irinsa Ba a Karni Guda: Alkiblar Da Sin Take Bi Wajen Samun Bunkasuwa 

Babban Sauyi Da Ba a Taba Ganin Irinsa Ba a Karni Guda: Alkiblar Da Sin Take Bi Wajen Samun Bunkasuwa 

June 4, 2025
‘Yansanda Sun Kama Mutane 2 Da Makamai Masu Yawa A Jihar Nasarawa

‘Yansanda Sun Kama Mutane 2 Da Makamai Masu Yawa A Jihar Nasarawa

June 4, 2025
Wang Yi Ya Gana Da Sabon Jakadan Amurka A Sin

Wang Yi Ya Gana Da Sabon Jakadan Amurka A Sin

June 4, 2025
Garkuwa: Sarkin Gobir Ya Bukaci Agajin Gaggawa Daga Gwamnatin Sakkwato

Mutum 7 Sun Rasu Sakamakon Kifewar Kwale-kwale A Sakkwato 

June 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.