• English
  • Business News
Sunday, June 29, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mataimakin Firaministan Sin Ya Bukaci A Aiwatar Da Dukkanin Matakan Ceto Sakamakon Aukuwar Ambaliyar Ruwa A Lardin Sichuan

by Sulaiman and CGTN Hausa
11 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Mataimakin Firaministan Sin Ya Bukaci A Aiwatar Da Dukkanin Matakan Ceto Sakamakon Aukuwar Ambaliyar Ruwa A Lardin Sichuan

лªÉçÕÕÆ¬£¬ººÔ´£¨ËÄ´¨£©£¬2024Äê7ÔÂ21ÈÕ 7ÔÂ21ÈÕ£¬ÔÚËÄ´¨Ê¡ÑŰ²ÊкºÔ´ÏØÂíÁÒÏçлª´å£¬¾ÈÔ®ÈËÔ±ÔÚ×ªÒÆÊÜÔÖȺÖÚ¡£ ¼ÇÕß´Ó21ÈÕÁ賿ÔÚËÄ´¨Ê¡ÑŰ²ÊкºÔ´ÏØÕÙ¿ªµÄÐÂÎÅ·¢²¼»áÉÏ»ñϤ£¬½ØÖÁ20ÈÕ20ʱ£¬ººÔ´ÏØÂíÁÒÏç¡°7¡¤20¡±É½ºé±©ÓêÔÖº¦ÒÑÕÒµ½Ê§ÁªÈËÔ±4ÈË¡¢ÎÞÉúÃüΣÏÕ£¬·¢ÏÖÓöÄÑÕßÒÅÌå8¾ß¡£ 7ÔÂ20ÈÕÁ賿2ʱ30·ÖÐí£¬ÂíÁÒÏçлª´åÊܱ©ÓêÓ°Ï죬ÂíÁÒºÓÍ»·¢´óË®£¬µ¼Ö¶ദ·¿Îݱ»³å»Ù£¬30ÓàÈËʧÁª¡£ ÔÖº¦·¢Éúºó£¬µ±µØÑ¸ËÙ×é֯רҵÁ¦Á¿¿ªÕ¹ËѾȡ£Ä¿Ç°£¬µ±µØµÀ·¡¢Í¨ÐÅÒѲ¿·Ö»Ö¸´£¬ÊÜÔÖȺÖÚÒѵÚһʱ¼äµÃµ½°²Öã¬ÈËÔ±ËѾȹ¤×÷ÈÔÔÚ½ôÕŽøÐÐÖС£ лªÉç¼ÇÕß ÍõêØ Éã

Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Kasar Sin Ta Sake Ware Yuan Miliyan 100 Domin Tallafawa Lardin Guizhou Dake Fama Da Ambaliya 

An Kaddamar Da Aikin Hadin-Gwiwar Kafafen Yada Labaran Sin Da Kasashen Waje Wajen Watsa Labarai Game Da Jihar Xizang Ta Kasar Sin

Mataimakin firaministan kasar Sin Zhang Guoqing, ya bukaci a aiwatar da dukkanin matakan ceto, sakamakon aukuwar ambaliyar ruwa da ta haddasa bacewar mutane sama da 30 a lardin Sichuan na kudu maso yammacin kasar.

Zhang Guoqing, ya yi kiran ne a jiya Lahadi, yayin da ya ziyarci kauyen Xinhua na gundumar Hanyuan dake karkashin birnin Ya’an wanda ibtila’in ya aukawa, inda ya zagaya asibitin dake wurin da kuma matsugunnin wucin gadi da aka tanada domin wadanda ambaliyar ta raba da muhallansu.

  • Taron JKS: Kudurin Kara Zurfafa Gyare-gyare Zai Sa Kaimin Aikin Zamanintar Da Sin
  • Kamfe: An Tara Wa Kamala Haris Kusan Dala Miliyan 50 Cikin Sa’o’i 2 A Amurka

Har ila yau, Zhang ya jagoranci wani taro da yammacin jiyan, inda ya bayyana cewa aikin dake kan gaba, shi ne lalube da ceto wadanda suka bace, kuma za a kara adadin kwararru don gaggauta nasarar hakan.

Daga nan sai ya bayyana bukatar samar da kudaden sassauta radadin ibtila’in, da kayayyakin bukata a kan lokaci, da karfafa hidimomin kula da lafiya a wuraren da aka tsugunar da mutane, da tabbatar da cewa mazauna wurin na samun isassun kayayyakin bukata na rayuwa, da dawo da gudanar da ayyuka da tsarin rayuwa ba tare da bata lokaci ba.(Saminu Alhassan)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Kada Ku Cire Tsammani Da Gwamnatin Tinubu – Adam Oshiomole Ga ‘Yan Nijeriya

Next Post

ASUU Reshen Jami’ar Abuja Ta Janye Yajin Aiki Bayan Shafe Kwana 82

Related

Kasar Sin Ta Sake Ware Yuan Miliyan 100 Domin Tallafawa Lardin Guizhou Dake Fama Da Ambaliya 
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Sake Ware Yuan Miliyan 100 Domin Tallafawa Lardin Guizhou Dake Fama Da Ambaliya 

3 hours ago
An Kaddamar Da Aikin Hadin-Gwiwar Kafafen Yada Labaran Sin Da Kasashen Waje Wajen Watsa Labarai Game Da Jihar Xizang Ta Kasar Sin
Daga Birnin Sin

An Kaddamar Da Aikin Hadin-Gwiwar Kafafen Yada Labaran Sin Da Kasashen Waje Wajen Watsa Labarai Game Da Jihar Xizang Ta Kasar Sin

4 hours ago
Jakadun Kasa Da Kasa Sun Bayyana Muhimmancin Hadin Gwiwa Wajen Amfani Da Makamashin Nukiliya Ta Hanyar Lumana
Daga Birnin Sin

Jakadun Kasa Da Kasa Sun Bayyana Muhimmancin Hadin Gwiwa Wajen Amfani Da Makamashin Nukiliya Ta Hanyar Lumana

5 hours ago
Kokarin Zamanantar Da Sin Da Afrika Na Kara Karfafa
Daga Birnin Sin

Kokarin Zamanantar Da Sin Da Afrika Na Kara Karfafa

6 hours ago
An Horas Da Kwararrun Ma’aikata Sama Da Dubu 500 Karkashin Hadin Gwiwar Sin Da Sassan Kasa Da Kasa A Fannin Inganta Kwarewar Ma’aikata
Daga Birnin Sin

An Horas Da Kwararrun Ma’aikata Sama Da Dubu 500 Karkashin Hadin Gwiwar Sin Da Sassan Kasa Da Kasa A Fannin Inganta Kwarewar Ma’aikata

7 hours ago
Sin Na Kokarin Gaggauta Taimakawa Kasashen Afirka Da Kara Hadin Gwiwa Da Su
Daga Birnin Sin

Sin Na Kokarin Gaggauta Taimakawa Kasashen Afirka Da Kara Hadin Gwiwa Da Su

1 day ago
Next Post
ASUU Reshen Jami’ar Abuja Ta Janye Yajin Aiki Bayan Shafe Kwana 82

ASUU Reshen Jami'ar Abuja Ta Janye Yajin Aiki Bayan Shafe Kwana 82

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Sake Ware Yuan Miliyan 100 Domin Tallafawa Lardin Guizhou Dake Fama Da Ambaliya 

Kasar Sin Ta Sake Ware Yuan Miliyan 100 Domin Tallafawa Lardin Guizhou Dake Fama Da Ambaliya 

June 28, 2025
An Kaddamar Da Aikin Hadin-Gwiwar Kafafen Yada Labaran Sin Da Kasashen Waje Wajen Watsa Labarai Game Da Jihar Xizang Ta Kasar Sin

An Kaddamar Da Aikin Hadin-Gwiwar Kafafen Yada Labaran Sin Da Kasashen Waje Wajen Watsa Labarai Game Da Jihar Xizang Ta Kasar Sin

June 28, 2025
Jakadun Kasa Da Kasa Sun Bayyana Muhimmancin Hadin Gwiwa Wajen Amfani Da Makamashin Nukiliya Ta Hanyar Lumana

Jakadun Kasa Da Kasa Sun Bayyana Muhimmancin Hadin Gwiwa Wajen Amfani Da Makamashin Nukiliya Ta Hanyar Lumana

June 28, 2025
Kokarin Zamanantar Da Sin Da Afrika Na Kara Karfafa

Kokarin Zamanantar Da Sin Da Afrika Na Kara Karfafa

June 28, 2025
Bashin Da Ake Bin Nijeriya Ya Kai Tiriliyan 46.25

Za A Ci Gaba Da Tunawa Da Aminu Ɗantata A Ɓangaren Taimakon Jama’a — Buhari

June 28, 2025
Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

June 28, 2025
Hukumar NPA Na Son Tara Kuɗaɗen Shiga Naira Tiriliyan 1.2 A 2025

Hukumar NPA Na Son Tara Kuɗaɗen Shiga Naira Tiriliyan 1.2 A 2025

June 28, 2025
An Horas Da Kwararrun Ma’aikata Sama Da Dubu 500 Karkashin Hadin Gwiwar Sin Da Sassan Kasa Da Kasa A Fannin Inganta Kwarewar Ma’aikata

An Horas Da Kwararrun Ma’aikata Sama Da Dubu 500 Karkashin Hadin Gwiwar Sin Da Sassan Kasa Da Kasa A Fannin Inganta Kwarewar Ma’aikata

June 28, 2025
Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

June 28, 2025
An Kai Wa Magoya Bayan Atiku Hari A Gombe

Rasuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Afirka – Atiku

June 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.