ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 20, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mataimakin Firaministan Sin Ya Bukaci A Aiwatar Da Dukkanin Matakan Ceto Sakamakon Aukuwar Ambaliyar Ruwa A Lardin Sichuan

by Sulaiman and CGTN Hausa
2 years ago
лªÉçÕÕÆ¬£¬ººÔ´£¨ËÄ´¨£©£¬2024Äê7ÔÂ21ÈÕ
    7ÔÂ21ÈÕ£¬ÔÚËÄ´¨Ê¡ÑŰ²ÊкºÔ´ÏØÂíÁÒÏçлª´å£¬¾ÈÔ®ÈËÔ±ÔÚ×ªÒÆÊÜÔÖȺÖÚ¡£
    ¼ÇÕß´Ó21ÈÕÁ賿ÔÚËÄ´¨Ê¡ÑŰ²ÊкºÔ´ÏØÕÙ¿ªµÄÐÂÎÅ·¢²¼»áÉÏ»ñϤ£¬½ØÖÁ20ÈÕ20ʱ£¬ººÔ´ÏØÂíÁÒÏç¡°7¡¤20¡±É½ºé±©ÓêÔÖº¦ÒÑÕÒµ½Ê§ÁªÈËÔ±4ÈË¡¢ÎÞÉúÃüΣÏÕ£¬·¢ÏÖÓöÄÑÕßÒÅÌå8¾ß¡£
    7ÔÂ20ÈÕÁ賿2ʱ30·ÖÐí£¬ÂíÁÒÏçлª´åÊܱ©ÓêÓ°Ï죬ÂíÁÒºÓÍ»·¢´óË®£¬µ¼Ö¶ദ·¿Îݱ»³å»Ù£¬30ÓàÈËʧÁª¡£
    ÔÖº¦·¢Éúºó£¬µ±µØÑ¸ËÙ×é֯רҵÁ¦Á¿¿ªÕ¹ËѾȡ£Ä¿Ç°£¬µ±µØµÀ·¡¢Í¨ÐÅÒѲ¿·Ö»Ö¸´£¬ÊÜÔÖȺÖÚÒѵÚһʱ¼äµÃµ½°²Öã¬ÈËÔ±ËѾȹ¤×÷ÈÔÔÚ½ôÕŽøÐÐÖС£
    лªÉç¼ÇÕß ÍõêØ Éã

лªÉçÕÕÆ¬£¬ººÔ´£¨ËÄ´¨£©£¬2024Äê7ÔÂ21ÈÕ 7ÔÂ21ÈÕ£¬ÔÚËÄ´¨Ê¡ÑŰ²ÊкºÔ´ÏØÂíÁÒÏçлª´å£¬¾ÈÔ®ÈËÔ±ÔÚ×ªÒÆÊÜÔÖȺÖÚ¡£ ¼ÇÕß´Ó21ÈÕÁ賿ÔÚËÄ´¨Ê¡ÑŰ²ÊкºÔ´ÏØÕÙ¿ªµÄÐÂÎÅ·¢²¼»áÉÏ»ñϤ£¬½ØÖÁ20ÈÕ20ʱ£¬ººÔ´ÏØÂíÁÒÏç¡°7¡¤20¡±É½ºé±©ÓêÔÖº¦ÒÑÕÒµ½Ê§ÁªÈËÔ±4ÈË¡¢ÎÞÉúÃüΣÏÕ£¬·¢ÏÖÓöÄÑÕßÒÅÌå8¾ß¡£ 7ÔÂ20ÈÕÁ賿2ʱ30·ÖÐí£¬ÂíÁÒÏçлª´åÊܱ©ÓêÓ°Ï죬ÂíÁÒºÓÍ»·¢´óË®£¬µ¼Ö¶ദ·¿Îݱ»³å»Ù£¬30ÓàÈËʧÁª¡£ ÔÖº¦·¢Éúºó£¬µ±µØÑ¸ËÙ×é֯רҵÁ¦Á¿¿ªÕ¹ËѾȡ£Ä¿Ç°£¬µ±µØµÀ·¡¢Í¨ÐÅÒѲ¿·Ö»Ö¸´£¬ÊÜÔÖȺÖÚÒѵÚһʱ¼äµÃµ½°²Öã¬ÈËÔ±ËѾȹ¤×÷ÈÔÔÚ½ôÕŽøÐÐÖС£ лªÉç¼ÇÕß ÍõêØ Éã

LABARAI MASU NASABA

Jarin Waje Ya Inganta Hada-hadar Zuba Jari A Kasar Sin

Sin Ta Yi Kira Da A Cimma Cikakkiyar Matsayar Kawo Karshen Fada A Gaza

Mataimakin firaministan kasar Sin Zhang Guoqing, ya bukaci a aiwatar da dukkanin matakan ceto, sakamakon aukuwar ambaliyar ruwa da ta haddasa bacewar mutane sama da 30 a lardin Sichuan na kudu maso yammacin kasar.

Zhang Guoqing, ya yi kiran ne a jiya Lahadi, yayin da ya ziyarci kauyen Xinhua na gundumar Hanyuan dake karkashin birnin Ya’an wanda ibtila’in ya aukawa, inda ya zagaya asibitin dake wurin da kuma matsugunnin wucin gadi da aka tanada domin wadanda ambaliyar ta raba da muhallansu.

  • Taron JKS: Kudurin Kara Zurfafa Gyare-gyare Zai Sa Kaimin Aikin Zamanintar Da Sin
  • Kamfe: An Tara Wa Kamala Haris Kusan Dala Miliyan 50 Cikin Sa’o’i 2 A Amurka

Har ila yau, Zhang ya jagoranci wani taro da yammacin jiyan, inda ya bayyana cewa aikin dake kan gaba, shi ne lalube da ceto wadanda suka bace, kuma za a kara adadin kwararru don gaggauta nasarar hakan.

ADVERTISEMENT

Daga nan sai ya bayyana bukatar samar da kudaden sassauta radadin ibtila’in, da kayayyakin bukata a kan lokaci, da karfafa hidimomin kula da lafiya a wuraren da aka tsugunar da mutane, da tabbatar da cewa mazauna wurin na samun isassun kayayyakin bukata na rayuwa, da dawo da gudanar da ayyuka da tsarin rayuwa ba tare da bata lokaci ba.(Saminu Alhassan)

Sin
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu
  • Sulaiman
    Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa
  • Sulaiman
    Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su Lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu (2)
  • Sulaiman
    Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya
Sin
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Jarin Waje Ya Inganta Hada-hadar Zuba Jari A Kasar Sin
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sin Ta Yi Kira Da A Cimma Cikakkiyar Matsayar Kawo Karshen Fada A Gaza
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sin Na Fatan Inganta Tuntuba Da Tsare-tsare Tsakaninta Da Membobin BRICS
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sin Na Kira Da A Ingiza Matakan Siyasa A Kasar Libya

MASU ALAKA

Jarin Waje Ya Inganta Hada-hadar Zuba Jari A Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Jarin Waje Ya Inganta Hada-hadar Zuba Jari A Kasar Sin

June 19, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Cimma Cikakkiyar Matsayar Kawo Karshen Fada A Gaza
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Kira Da A Cimma Cikakkiyar Matsayar Kawo Karshen Fada A Gaza

June 19, 2026
Sin Na Fatan Inganta Tuntuba Da Tsare-tsare Tsakaninta Da Membobin BRICS
Daga Birnin Sin

Sin Na Fatan Inganta Tuntuba Da Tsare-tsare Tsakaninta Da Membobin BRICS

June 19, 2026
Next Post
ASUU Reshen Jami’ar Abuja Ta Janye Yajin Aiki Bayan Shafe Kwana 82

ASUU Reshen Jami'ar Abuja Ta Janye Yajin Aiki Bayan Shafe Kwana 82

LABARAI MASU NASABA

Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu

Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu

June 20, 2026
Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa

June 20, 2026
Sojoji Sun Yi Wa Ƴan Bindiga Mummunar Barna A Katsina

Sojoji Sun Yi Wa Ƴan Bindiga Mummunar Barna A Katsina

June 20, 2026
Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su Lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu (2)

Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su Lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu (2)

June 20, 2026
Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya

June 20, 2026
Tsohon Mataimakin Gwamnan Bauchi, Audu Sule Katagum Ya Rasu

Tsohon Mataimakin Gwamnan Bauchi, Audu Sule Katagum Ya Rasu

June 20, 2026
Hijira 1448:Za A Samu Yalwar Tattalin Arziƙi A Nijeriya —Sheikh Muhajjadina

Hijira 1448:Za A Samu Yalwar Tattalin Arziƙi A Nijeriya —Sheikh Muhajjadina

June 20, 2026
Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA

Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA

June 20, 2026
Turkiyya Ta Zama Ƙasa Ta Biyu Da Ta Fice Daga Gasar Kofin Duniya

Turkiyya Ta Zama Ƙasa Ta Biyu Da Ta Fice Daga Gasar Kofin Duniya

June 20, 2026
2027:Yadda Kuɗi Da Siyasar Uban-gida Suka Daƙile Hanƙoron Matasa

2027:Yadda Kuɗi Da Siyasar Uban-gida Suka Daƙile Hanƙoron Matasa

June 20, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.