• English
  • Business News
Friday, May 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Me Ya Sa Kasashen Yamma Suka Yi Shiru Kan Shirin Japan Na Zubar Da Ruwan Tagwalon Nukiliya a Cikin Teku?

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Me Ya Sa Kasashen Yamma Suka Yi Shiru Kan Shirin Japan Na Zubar Da Ruwan Tagwalon Nukiliya a Cikin Teku?
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kawo ran 10 ga watam Yuli, wato kusan mako guda ke nan bayan da hukumar kula da makamashin nukiliya ta duniya wato IAEA a takaice, ta fitar da rahoton game da shirin kasar Japan na zubar da ruwan tagwalon nukiliyara Fukushima a teku. A wannan lokaci, kasashen duniya kamar kasashen tsibiran Pacific, da Philippines, da Indonesia, da Afirka ta Kudu, da Peru, da Sin da Koriya ta Kudu sun nuna fushi sosai ga shirin Japan na zubar da gurbataccen ruwan a teku, amma a bangare nasu, abin da kasashen yamma, kamar kasar Amurka suka yi ya sha bamban kwarai.

Me ya sa wasu kasashen yamma ba su nuna damuwa, har ma sun “kwantar da hankulansu” da shirin Japan din na zubar da gurbataccen ruwan nukiliya a cikin teku ba?

  • Mataimakin Firaministan Kasar Sin Ya Gana Da Sakatariyar Harkokin Kudin Amurka Janet Yellen

A cewar jaridar Los Angeles Times, a cikin shekarun 1940 da 1950, Amurka ta gudanar da gwaje-gwajen nukiliya har sau 67 a tsibiran Marshall dake cikin tekun Pacific. Bugu da kari, a baya, Amurka ta taba yin jigilar gurbatacciyar kasar nukiliya da aka samu a wurin gwajin nukiliya dake jihar Nevada zuwa tsibiran Marshall, sannan ta zubar da irin wannan gurbataciyyar kasar nukiliya a tsibirin Marshall kai tsaye. Wannan na iya zama amsar dalilin da ya sa Amurka ta dade da yarda da shirin Japan na zubar da ruwan dagwalon nukiliyar a cikin teku, domin tana daya daga cikin wadanda suka fara gurbacewar teku.

Ban da wannan, a ganin Amurka, batun tsaron nukiliya ya kasance kamar wani abun da ta iya yin musayar moriya. Wasu bayanan nazari sun yi nuni da cewa, bayan karshen yakin duniya na biyu, makamashin nukiliya shi ne makami ne da Amurka take amfani da shi wajen mallakar Japan. A daya bangare kuma, shi wani muhimmin makami ne ga Japan da take jinginawa da kuma dogara da kasar Amurka.

Amurka ta dade tana ikirarin kare “hakkin bil’adam” na daukacin al’umma. Amma a hakika dai, tana kula da mulkin danniya nata kawai, maimakon hakkin bil’adam, kuma tana kula da moriyar siyasa ta radin kanta kawai, maimakon hakkin jama’a.

Labarai Masu Nasaba

Hada-hadar Cinikayyar Waje Ta Kasar Sin Ta Karu Da Kaso 5.6 Bisa Dari A Watan Afirilu

Sin Da Rasha Za Su Karfafa Hadin Gwiwa Don Kare Karfin Ikon Dokokin Duniya

Tekun Pacifik teku ne na daukacin bil’adama na duk duniya baki daya. Kamata ya yi gwamnatin Japan ta yi biyayya ga kiraye-kirayen adalci na bangarori daban daban, sannan ta dakatar da shirinta na zubar da gurbataccen ruwan nukiliya a cikin teku nan da nan. Wadancan kasashen yammacin duniya da har yanzu suke shiru, kada su zama abokan hulda na wannan shiri. (Safiyah Ma)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Xi Ya Jaddada Bukatar Samar Da Sabon Tsarin Tattalin Arziki Mai Kara Bude Kofa 

Next Post

Jami’in Ghana: Ci Gaban Sin A Fannin Noma Da Yaki Da Fatara Na Karfafa Gwiwar Sauran Kasashe Masu Tasowa

Related

Hada-hadar Cinikayyar Waje Ta Kasar Sin Ta Karu Da Kaso 5.6 Bisa Dari A Watan Afirilu
Daga Birnin Sin

Hada-hadar Cinikayyar Waje Ta Kasar Sin Ta Karu Da Kaso 5.6 Bisa Dari A Watan Afirilu

5 hours ago
Sin Da Rasha Za Su Karfafa Hadin Gwiwa Don Kare Karfin Ikon Dokokin Duniya
Daga Birnin Sin

Sin Da Rasha Za Su Karfafa Hadin Gwiwa Don Kare Karfin Ikon Dokokin Duniya

7 hours ago
Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Halarci Bukukuwan A Moscow
Daga Birnin Sin

Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Halarci Bukukuwan A Moscow

7 hours ago
Xi Da Putin Sun Gana Da Manema Labarai Tare
Daga Birnin Sin

Xi Da Putin Sun Gana Da Manema Labarai Tare

19 hours ago
Xi: Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Rasha Na Samar Da Daidaito Ga Duniya Mai Cike Da Tashin Hankali
Daga Birnin Sin

Xi: Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Rasha Na Samar Da Daidaito Ga Duniya Mai Cike Da Tashin Hankali

20 hours ago
Xi Da Putin Sun Rattaba Hannu Kan Sanarwar Hadin Gwiwa A Sabon Zamani
Daga Birnin Sin

Xi Da Putin Sun Rattaba Hannu Kan Sanarwar Hadin Gwiwa A Sabon Zamani

21 hours ago
Next Post
Jami’in Ghana: Ci Gaban Sin A Fannin Noma Da Yaki Da Fatara Na Karfafa Gwiwar Sauran Kasashe Masu Tasowa

Jami’in Ghana: Ci Gaban Sin A Fannin Noma Da Yaki Da Fatara Na Karfafa Gwiwar Sauran Kasashe Masu Tasowa

LABARAI MASU NASABA

Haraji: Amurka Ta Kama Hanyar Durkusar Da Kanta

Haraji: Amurka Ta Kama Hanyar Durkusar Da Kanta

May 9, 2025
Kotu Ta Ɗage Shari’ar Yahaya Bello Zuwa 26 Ga Yuni Don Yanke Hukunci

Kotu Ta Ɗage Shari’ar Yahaya Bello Zuwa 26 Ga Yuni Don Yanke Hukunci

May 9, 2025
Masana Sun Bayyana Ingancin TELA Maize Ga Rayuwar Al’umma

Masana Sun Bayyana Ingancin TELA Maize Ga Rayuwar Al’umma

May 9, 2025
Hada-hadar Cinikayyar Waje Ta Kasar Sin Ta Karu Da Kaso 5.6 Bisa Dari A Watan Afirilu

Hada-hadar Cinikayyar Waje Ta Kasar Sin Ta Karu Da Kaso 5.6 Bisa Dari A Watan Afirilu

May 9, 2025
Hukumar Raya Arewa Maso Yamma Ta Soke Shirin Tallafin Karatun Ƙasashen Waje

Hukumar Raya Arewa Maso Yamma Ta Soke Shirin Tallafin Karatun Ƙasashen Waje

May 9, 2025
GORON JUMA’A 09/05/2025

GORON JUMA’A 09/05/2025

May 9, 2025
Sin Da Rasha Za Su Karfafa Hadin Gwiwa Don Kare Karfin Ikon Dokokin Duniya

Sin Da Rasha Za Su Karfafa Hadin Gwiwa Don Kare Karfin Ikon Dokokin Duniya

May 9, 2025
Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Halarci Bukukuwan A Moscow

Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Halarci Bukukuwan A Moscow

May 9, 2025
AIRLIN Ta Buƙaci Ƴan Arewa Su Ƙara Ƙaimi Wajen Rijistar Katin Zaɓe Da Na Shaidar Ɗan Ƙasa 

AIRLIN Ta Buƙaci Ƴan Arewa Su Ƙara Ƙaimi Wajen Rijistar Katin Zaɓe Da Na Shaidar Ɗan Ƙasa 

May 9, 2025
Rabe-Raben Aikin Hajji Da Abubuwan Da Aka Halasta Ga Mahajjaci

Rabe-Raben Aikin Hajji Da Abubuwan Da Aka Halasta Ga Mahajjaci

May 9, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.