• English
  • Business News
Friday, October 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Me Ya Sa Kasashen Yamma Suka Yi Shiru Kan Shirin Japan Na Zubar Da Ruwan Tagwalon Nukiliya a Cikin Teku?

by CMG Hausa
2 years ago
Japan

Kawo ran 10 ga watam Yuli, wato kusan mako guda ke nan bayan da hukumar kula da makamashin nukiliya ta duniya wato IAEA a takaice, ta fitar da rahoton game da shirin kasar Japan na zubar da ruwan tagwalon nukiliyara Fukushima a teku. A wannan lokaci, kasashen duniya kamar kasashen tsibiran Pacific, da Philippines, da Indonesia, da Afirka ta Kudu, da Peru, da Sin da Koriya ta Kudu sun nuna fushi sosai ga shirin Japan na zubar da gurbataccen ruwan a teku, amma a bangare nasu, abin da kasashen yamma, kamar kasar Amurka suka yi ya sha bamban kwarai.

Me ya sa wasu kasashen yamma ba su nuna damuwa, har ma sun “kwantar da hankulansu” da shirin Japan din na zubar da gurbataccen ruwan nukiliya a cikin teku ba?

  • Mataimakin Firaministan Kasar Sin Ya Gana Da Sakatariyar Harkokin Kudin Amurka Janet Yellen

A cewar jaridar Los Angeles Times, a cikin shekarun 1940 da 1950, Amurka ta gudanar da gwaje-gwajen nukiliya har sau 67 a tsibiran Marshall dake cikin tekun Pacific. Bugu da kari, a baya, Amurka ta taba yin jigilar gurbatacciyar kasar nukiliya da aka samu a wurin gwajin nukiliya dake jihar Nevada zuwa tsibiran Marshall, sannan ta zubar da irin wannan gurbataciyyar kasar nukiliya a tsibirin Marshall kai tsaye. Wannan na iya zama amsar dalilin da ya sa Amurka ta dade da yarda da shirin Japan na zubar da ruwan dagwalon nukiliyar a cikin teku, domin tana daya daga cikin wadanda suka fara gurbacewar teku.

Ban da wannan, a ganin Amurka, batun tsaron nukiliya ya kasance kamar wani abun da ta iya yin musayar moriya. Wasu bayanan nazari sun yi nuni da cewa, bayan karshen yakin duniya na biyu, makamashin nukiliya shi ne makami ne da Amurka take amfani da shi wajen mallakar Japan. A daya bangare kuma, shi wani muhimmin makami ne ga Japan da take jinginawa da kuma dogara da kasar Amurka.

Amurka ta dade tana ikirarin kare “hakkin bil’adam” na daukacin al’umma. Amma a hakika dai, tana kula da mulkin danniya nata kawai, maimakon hakkin bil’adam, kuma tana kula da moriyar siyasa ta radin kanta kawai, maimakon hakkin jama’a.

LABARAI MASU NASABA

Fahimtar Sabon Tunani: Samar Da Wadata Ga Dukkan Jama’a Ta Daidaita Gibin Dake Tsakanin Hamshakai Da Matalauta

Shugaban Senegal: Kasar Sin Ta Zama Abin Koyi Ga Kasashe Masu Tasowa

Tekun Pacifik teku ne na daukacin bil’adama na duk duniya baki daya. Kamata ya yi gwamnatin Japan ta yi biyayya ga kiraye-kirayen adalci na bangarori daban daban, sannan ta dakatar da shirinta na zubar da gurbataccen ruwan nukiliya a cikin teku nan da nan. Wadancan kasashen yammacin duniya da har yanzu suke shiru, kada su zama abokan hulda na wannan shiri. (Safiyah Ma)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Fahimtar Sabon Tunani: Samar Da Wadata Ga Dukkan Jama’a Ta Daidaita Gibin Dake Tsakanin Hamshakai Da Matalauta
Daga Birnin Sin

Fahimtar Sabon Tunani: Samar Da Wadata Ga Dukkan Jama’a Ta Daidaita Gibin Dake Tsakanin Hamshakai Da Matalauta

October 23, 2025
Shugaban Senegal: Kasar Sin Ta Zama Abin Koyi Ga Kasashe Masu Tasowa
Daga Birnin Sin

Shugaban Senegal: Kasar Sin Ta Zama Abin Koyi Ga Kasashe Masu Tasowa

October 23, 2025
Me Ake Fatan Gani A Shirin Sin Na Raya Kasa Na Shekaru Biyar Biyar Na Gaba
Daga Birnin Sin

Me Ake Fatan Gani A Shirin Sin Na Raya Kasa Na Shekaru Biyar Biyar Na Gaba

October 23, 2025
Next Post
Jami’in Ghana: Ci Gaban Sin A Fannin Noma Da Yaki Da Fatara Na Karfafa Gwiwar Sauran Kasashe Masu Tasowa

Jami’in Ghana: Ci Gaban Sin A Fannin Noma Da Yaki Da Fatara Na Karfafa Gwiwar Sauran Kasashe Masu Tasowa

LABARAI MASU NASABA

Buƙatar Daƙile Badaƙalar Amfani Da Takardun Karatun Bogi A Nijeriya

Buƙatar Daƙile Badaƙalar Amfani Da Takardun Karatun Bogi A Nijeriya

October 24, 2025
Fahimtar Sabon Tunani: Samar Da Wadata Ga Dukkan Jama’a Ta Daidaita Gibin Dake Tsakanin Hamshakai Da Matalauta

Fahimtar Sabon Tunani: Samar Da Wadata Ga Dukkan Jama’a Ta Daidaita Gibin Dake Tsakanin Hamshakai Da Matalauta

October 23, 2025
Shugaban Senegal: Kasar Sin Ta Zama Abin Koyi Ga Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Senegal: Kasar Sin Ta Zama Abin Koyi Ga Kasashe Masu Tasowa

October 23, 2025
Sojoji Sun Kashe Mayakan Boko Haram 6, Sun Kama Wasu A Borno

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 50, Sun Daƙile Hare-Hare A Borno

October 23, 2025
Me Ake Fatan Gani A Shirin Sin Na Raya Kasa Na Shekaru Biyar Biyar Na Gaba

Me Ake Fatan Gani A Shirin Sin Na Raya Kasa Na Shekaru Biyar Biyar Na Gaba

October 23, 2025
Harkokin Ciniki Da Zuba Jari Tsakanin Sin Da Afirka Sun Samu Ci Gaba Mafi Girma a Shekaru 5 Da Suka Gabata

Harkokin Ciniki Da Zuba Jari Tsakanin Sin Da Afirka Sun Samu Ci Gaba Mafi Girma a Shekaru 5 Da Suka Gabata

October 23, 2025
Uwargidan Tinubu Ta Ƙaddamar Da Ɗakin Karatu Na E-learning A Zamfara

Uwargidan Tinubu Ta Ƙaddamar Da Ɗakin Karatu Na E-learning A Zamfara

October 23, 2025
Kungiyar IOMed Za Ta Taka Rawar Gani Wajen Gina Al’umma Mai Makomar Bai Daya 

Kasar Sin Ta Karyata Rahoto Na Zuki-ta-malle Da Wata Cibiyar Binciken Amurka Ta Fitar Game Da Hadin Gwiwar Sin Da Yammacin Afirka

October 23, 2025
An Kammala Taron JKS Inda Aka Amince Da Shawarwari Kan Shirin Ci Gaban Kasar Sin Na Shekaru Biyar-biyar Karo Na 15

An Kammala Taron JKS Inda Aka Amince Da Shawarwari Kan Shirin Ci Gaban Kasar Sin Na Shekaru Biyar-biyar Karo Na 15

October 23, 2025
Tinubu Ya Rantsar Da Amupitan A Matsayin Sabon Shugaban INEC

Tinubu Ya Rantsar Da Amupitan A Matsayin Sabon Shugaban INEC

October 23, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.