ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Me Ya Sa Kasashen Yamma Suka Yi Shiru Kan Shirin Japan Na Zubar Da Ruwan Tagwalon Nukiliya a Cikin Teku?

by CMG Hausa
3 years ago
Japan

Kawo ran 10 ga watam Yuli, wato kusan mako guda ke nan bayan da hukumar kula da makamashin nukiliya ta duniya wato IAEA a takaice, ta fitar da rahoton game da shirin kasar Japan na zubar da ruwan tagwalon nukiliyara Fukushima a teku. A wannan lokaci, kasashen duniya kamar kasashen tsibiran Pacific, da Philippines, da Indonesia, da Afirka ta Kudu, da Peru, da Sin da Koriya ta Kudu sun nuna fushi sosai ga shirin Japan na zubar da gurbataccen ruwan a teku, amma a bangare nasu, abin da kasashen yamma, kamar kasar Amurka suka yi ya sha bamban kwarai.

Me ya sa wasu kasashen yamma ba su nuna damuwa, har ma sun “kwantar da hankulansu” da shirin Japan din na zubar da gurbataccen ruwan nukiliya a cikin teku ba?

  • Mataimakin Firaministan Kasar Sin Ya Gana Da Sakatariyar Harkokin Kudin Amurka Janet Yellen

A cewar jaridar Los Angeles Times, a cikin shekarun 1940 da 1950, Amurka ta gudanar da gwaje-gwajen nukiliya har sau 67 a tsibiran Marshall dake cikin tekun Pacific. Bugu da kari, a baya, Amurka ta taba yin jigilar gurbatacciyar kasar nukiliya da aka samu a wurin gwajin nukiliya dake jihar Nevada zuwa tsibiran Marshall, sannan ta zubar da irin wannan gurbataciyyar kasar nukiliya a tsibirin Marshall kai tsaye. Wannan na iya zama amsar dalilin da ya sa Amurka ta dade da yarda da shirin Japan na zubar da ruwan dagwalon nukiliyar a cikin teku, domin tana daya daga cikin wadanda suka fara gurbacewar teku.

ADVERTISEMENT

Ban da wannan, a ganin Amurka, batun tsaron nukiliya ya kasance kamar wani abun da ta iya yin musayar moriya. Wasu bayanan nazari sun yi nuni da cewa, bayan karshen yakin duniya na biyu, makamashin nukiliya shi ne makami ne da Amurka take amfani da shi wajen mallakar Japan. A daya bangare kuma, shi wani muhimmin makami ne ga Japan da take jinginawa da kuma dogara da kasar Amurka.

Amurka ta dade tana ikirarin kare “hakkin bil’adam” na daukacin al’umma. Amma a hakika dai, tana kula da mulkin danniya nata kawai, maimakon hakkin bil’adam, kuma tana kula da moriyar siyasa ta radin kanta kawai, maimakon hakkin jama’a.

LABARAI MASU NASABA

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Tekun Pacifik teku ne na daukacin bil’adama na duk duniya baki daya. Kamata ya yi gwamnatin Japan ta yi biyayya ga kiraye-kirayen adalci na bangarori daban daban, sannan ta dakatar da shirinta na zubar da gurbataccen ruwan nukiliya a cikin teku nan da nan. Wadancan kasashen yammacin duniya da har yanzu suke shiru, kada su zama abokan hulda na wannan shiri. (Safiyah Ma)

Japan
CMG Hausa
+ postsBio
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugabannin Kasashen Duniya Sun Yi Wa Sin Fatan Alheri A Sabuwar Shekara
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Xi Ya Halarci Kwaya-Kwaryan Taron Shugabannin Mambobin APEC
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Jagororin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

MASU ALAKA

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya
Daga Birnin Sin

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026
Daga Birnin Sin

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci
Daga Birnin Sin

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Next Post
Jami’in Ghana: Ci Gaban Sin A Fannin Noma Da Yaki Da Fatara Na Karfafa Gwiwar Sauran Kasashe Masu Tasowa

Jami’in Ghana: Ci Gaban Sin A Fannin Noma Da Yaki Da Fatara Na Karfafa Gwiwar Sauran Kasashe Masu Tasowa

LABARAI MASU NASABA

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

June 4, 2026
Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.