• English
  • Business News
Tuesday, September 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Me Ya Sa Za A Sake Zabar Kasar Sin?

by CGTN Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Me Ya Sa Za A Sake Zabar Kasar Sin?
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

“Wurin da ya fi kasar Sin kyau a nan gaba, shi ne kasar Sin ta nan gaba.” Kwanan baya, shugaba Xi Jinping ya ambato wannan ra’ayin rukunonin masana’antu da kasuwanci cikin jawabinsa, yayin halartar tarukan kungiyar APEC a San Francisco ta kasar Amurka, lamarin da ya ja hankalin duniya.

Me ya sa rukunonin masana’antu da kasuwanci na kasa da kasa suka zabi kasar Sin? Manufofi 3 da shugaba Xi ya jaddada a yayin tarukan APEC, wadanda kasar Sin ba za ta sauya ba, sun ba da amsa.

  • Ana Fatan Sakamakon Ganawar Xi Da Biden Zai Taka Rawa Wajen Kyautata Dangantakar Sin Da Amurka
  • Wang Yi Ya Tattauna Da Takwarorinsa Na Kasashen Larabawa Da Na Musulmi

Kasar Sin, inji ne mafi girma dake ingiza ci gaban tattalin arzikin duniya. Gudummawar da za ta bayar kan bunkasar tattalin arzikin duniya a bana za ta kai kashi 1 cikin kashi 3. A ‘yan kwanankin baya, asusun ba da lamuni na duniya IMF ya kyautata hasashen da aka yi kan karuwar GDP din kasar Sin a shekarar 2023 zuwa 5.4%. Hakan ya tabbatar da cewa, kasar Sin na da karfin juriya da boyayyen karfi, da dabaru da dama wajen raya tattalin arziki, kana tubalin tattalin arzikin Sin na samun ci gaba ba zai sauya ba.

Har ila yau, cikin manyan abokan cinikayyar kasar Sin guda 10, wasu 8 na cikin kungiyar APEC, haka kuma, kasar Sin ta kasance abokiyar ciniki mafi girma ga rukunoni 13 na kungiyar APEC. A yayin tarukan APEC a bana, kasar Sin ta gabatar da wasu sabbin matakan kara azama kan bude kofa ga ketare, ciki had da rika kyautata tsarin kare hakkin baki ‘yan kasuwa na zuba jari, ci gaba da rage abubuwan da aka tanada cikin jerin sana’o’i da ayyukan da aka haramta zuba jari kansu, yin adalci tsakanin baki da ‘yan kasar a fannin zuba jari kan kamfanoni da dai sauransu. Lamarin ya nuna cewa, kasar Sin ba za ta sauya aniyarta ta samar da yanayin kasuwanci da ya kai mizanin kasa da kasa wanda zai dace da bukatun kasuwa kuma bisa doka ba. Kana ba za ta sauya manufarta ta yin adalci a tsakanin baki da ‘yan kasar wajen samun kyakkyawar hidima ba.

Lallai wadannan manufofin 3 da kasar Sin ba za ta sauya ba, sun samar da tabbaci da kwanciyar hankali, wadanda duniya ke matukar bukata yayin da take fuskantar sauye-sauye da rashin kwanciyar hankali. (Tasallah Yuan)

Labarai Masu Nasaba

Hadin Gwiwar Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Makamashi Tsakanin Sin Da Rasha Ba Abun Zargi Ba Ne

Tawagogin Sin Da Na Amurka Sun Sake Tattaunawa Game Da Batutuwan Tattalin Arziki Da Cinikayya A Rana Ta Biyu


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: KasuwanciRashaTattalin Arziki
ShareTweetSendShare
Previous Post

Wang Yi Ya Tattauna Da Takwarorinsa Na Kasashen Larabawa Da Na Musulmi

Next Post

Kokarin Hadin Kai Don Samar Da Isasshen Abinci A Nahiyar Afirka

Related

Hadin Gwiwar Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Makamashi Tsakanin Sin Da Rasha Ba Abun Zargi Ba Ne
Daga Birnin Sin

Hadin Gwiwar Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Makamashi Tsakanin Sin Da Rasha Ba Abun Zargi Ba Ne

4 hours ago
Tawagogin Sin Da Na Amurka Sun Sake Tattaunawa Game Da Batutuwan Tattalin Arziki Da Cinikayya A Rana Ta Biyu
Daga Birnin Sin

Tawagogin Sin Da Na Amurka Sun Sake Tattaunawa Game Da Batutuwan Tattalin Arziki Da Cinikayya A Rana Ta Biyu

5 hours ago
Sabunta Cinikin Ba Da Hidima, Masu Zuba Jari Na Waje Suna Ganin “Damar Da Kowa Ke Bukata A Kowane Lungu Na Sin”
Daga Birnin Sin

Sabunta Cinikin Ba Da Hidima, Masu Zuba Jari Na Waje Suna Ganin “Damar Da Kowa Ke Bukata A Kowane Lungu Na Sin”

6 hours ago
Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Dakatar Da Shuka Kiyayya Da Tashin-Tashina A Tekun Kudancin Sin
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Dakatar Da Shuka Kiyayya Da Tashin-Tashina A Tekun Kudancin Sin

7 hours ago
Mujallar Qiushi Za Ta Wallafa Sharhin Xi Jinping Mai Taken “Zurfafa Dunkulewar Kasuwannin Kasa Ta Bai Daya”
Daga Birnin Sin

Mujallar Qiushi Za Ta Wallafa Sharhin Xi Jinping Mai Taken “Zurfafa Dunkulewar Kasuwannin Kasa Ta Bai Daya”

8 hours ago
Sin Ta Gano Wani Dutse Mai Sassaka Na Daular Qin A Kan Tsaunin Qinghai-Tibet
Daga Birnin Sin

Sin Ta Gano Wani Dutse Mai Sassaka Na Daular Qin A Kan Tsaunin Qinghai-Tibet

10 hours ago
Next Post
Kokarin Hadin Kai Don Samar Da Isasshen Abinci A Nahiyar Afirka

Kokarin Hadin Kai Don Samar Da Isasshen Abinci A Nahiyar Afirka

LABARAI MASU NASABA

Hadin Gwiwar Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Makamashi Tsakanin Sin Da Rasha Ba Abun Zargi Ba Ne

Hadin Gwiwar Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Makamashi Tsakanin Sin Da Rasha Ba Abun Zargi Ba Ne

September 15, 2025
Kakakin Majalisar Jigawa Ya Tsallake Rijiya Da Baya, Tawagar Jami’an Tsaronsa Sun Ji Rauni A Wani Hatsari A Jihar 

Kakakin Majalisar Jigawa Ya Tsallake Rijiya Da Baya, Tawagar Jami’an Tsaronsa Sun Ji Rauni A Wani Hatsari A Jihar 

September 15, 2025
Tawagogin Sin Da Na Amurka Sun Sake Tattaunawa Game Da Batutuwan Tattalin Arziki Da Cinikayya A Rana Ta Biyu

Tawagogin Sin Da Na Amurka Sun Sake Tattaunawa Game Da Batutuwan Tattalin Arziki Da Cinikayya A Rana Ta Biyu

September 15, 2025
Tinubu

Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Yanke Hutu, Zai Dawo Abuja Gobe Talata

September 15, 2025
Sabunta Cinikin Ba Da Hidima, Masu Zuba Jari Na Waje Suna Ganin “Damar Da Kowa Ke Bukata A Kowane Lungu Na Sin”

Sabunta Cinikin Ba Da Hidima, Masu Zuba Jari Na Waje Suna Ganin “Damar Da Kowa Ke Bukata A Kowane Lungu Na Sin”

September 15, 2025
Sanata Natasha Za Ta Fuskanci Hukunci Daga Kwamitin Ɗa’a Na Majalisa

Majalisar Dattawa Ce Kawai Za Ta Iya Dawo Da Sanata Natasha – Magatakardar Majalisa

September 15, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Dakatar Da Shuka Kiyayya Da Tashin-Tashina A Tekun Kudancin Sin

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Dakatar Da Shuka Kiyayya Da Tashin-Tashina A Tekun Kudancin Sin

September 15, 2025
Ɗan Majalisar Tarayya Ya Nuna Damuwa Kan Ƙaruwar Hare-haren Ta’addanci A Sakkwato 

Ɗan Majalisar Tarayya Ya Nuna Damuwa Kan Ƙaruwar Hare-haren Ta’addanci A Sakkwato 

September 15, 2025
Mujallar Qiushi Za Ta Wallafa Sharhin Xi Jinping Mai Taken “Zurfafa Dunkulewar Kasuwannin Kasa Ta Bai Daya”

Mujallar Qiushi Za Ta Wallafa Sharhin Xi Jinping Mai Taken “Zurfafa Dunkulewar Kasuwannin Kasa Ta Bai Daya”

September 15, 2025
Neja

Gwamnatin Neja Ta Musanta Rahoton Hana Da’awa A Jihar

September 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.