• English
  • Business News
Thursday, July 3, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Me Ya Sa Za A Sake Zabar Kasar Sin?

by CGTN Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Me Ya Sa Za A Sake Zabar Kasar Sin?
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

“Wurin da ya fi kasar Sin kyau a nan gaba, shi ne kasar Sin ta nan gaba.” Kwanan baya, shugaba Xi Jinping ya ambato wannan ra’ayin rukunonin masana’antu da kasuwanci cikin jawabinsa, yayin halartar tarukan kungiyar APEC a San Francisco ta kasar Amurka, lamarin da ya ja hankalin duniya.

Me ya sa rukunonin masana’antu da kasuwanci na kasa da kasa suka zabi kasar Sin? Manufofi 3 da shugaba Xi ya jaddada a yayin tarukan APEC, wadanda kasar Sin ba za ta sauya ba, sun ba da amsa.

  • Ana Fatan Sakamakon Ganawar Xi Da Biden Zai Taka Rawa Wajen Kyautata Dangantakar Sin Da Amurka
  • Wang Yi Ya Tattauna Da Takwarorinsa Na Kasashen Larabawa Da Na Musulmi

Kasar Sin, inji ne mafi girma dake ingiza ci gaban tattalin arzikin duniya. Gudummawar da za ta bayar kan bunkasar tattalin arzikin duniya a bana za ta kai kashi 1 cikin kashi 3. A ‘yan kwanankin baya, asusun ba da lamuni na duniya IMF ya kyautata hasashen da aka yi kan karuwar GDP din kasar Sin a shekarar 2023 zuwa 5.4%. Hakan ya tabbatar da cewa, kasar Sin na da karfin juriya da boyayyen karfi, da dabaru da dama wajen raya tattalin arziki, kana tubalin tattalin arzikin Sin na samun ci gaba ba zai sauya ba.

Har ila yau, cikin manyan abokan cinikayyar kasar Sin guda 10, wasu 8 na cikin kungiyar APEC, haka kuma, kasar Sin ta kasance abokiyar ciniki mafi girma ga rukunoni 13 na kungiyar APEC. A yayin tarukan APEC a bana, kasar Sin ta gabatar da wasu sabbin matakan kara azama kan bude kofa ga ketare, ciki had da rika kyautata tsarin kare hakkin baki ‘yan kasuwa na zuba jari, ci gaba da rage abubuwan da aka tanada cikin jerin sana’o’i da ayyukan da aka haramta zuba jari kansu, yin adalci tsakanin baki da ‘yan kasar a fannin zuba jari kan kamfanoni da dai sauransu. Lamarin ya nuna cewa, kasar Sin ba za ta sauya aniyarta ta samar da yanayin kasuwanci da ya kai mizanin kasa da kasa wanda zai dace da bukatun kasuwa kuma bisa doka ba. Kana ba za ta sauya manufarta ta yin adalci a tsakanin baki da ‘yan kasar wajen samun kyakkyawar hidima ba.

Lallai wadannan manufofin 3 da kasar Sin ba za ta sauya ba, sun samar da tabbaci da kwanciyar hankali, wadanda duniya ke matukar bukata yayin da take fuskantar sauye-sauye da rashin kwanciyar hankali. (Tasallah Yuan)

Labarai Masu Nasaba

Kayayyakin Sin Sun Kara Baiwa Masu Sayayya Na Kasa Da Kasa Damar Samun Zabi

Firaministan Sin Zai Halarci Taron Shugabannin Kasashen BRICS Na 17 A Brazil Da Kuma Ziyarar Aiki A Masar


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: KasuwanciRashaTattalin Arziki
ShareTweetSendShare
Previous Post

Wang Yi Ya Tattauna Da Takwarorinsa Na Kasashen Larabawa Da Na Musulmi

Next Post

Kokarin Hadin Kai Don Samar Da Isasshen Abinci A Nahiyar Afirka

Related

Kayayyakin Sin Sun Kara Baiwa Masu Sayayya Na Kasa Da Kasa Damar Samun Zabi
Daga Birnin Sin

Kayayyakin Sin Sun Kara Baiwa Masu Sayayya Na Kasa Da Kasa Damar Samun Zabi

14 hours ago
Firaministan Sin Zai Halarci Taron Shugabannin Kasashen BRICS Na 17 A Brazil Da Kuma Ziyarar Aiki A Masar
Daga Birnin Sin

Firaministan Sin Zai Halarci Taron Shugabannin Kasashen BRICS Na 17 A Brazil Da Kuma Ziyarar Aiki A Masar

15 hours ago
Sin Na Ci Gaba Da Cika Alkawarin Bude Kasuwarta Ga Duniya
Daga Birnin Sin

Sin Na Ci Gaba Da Cika Alkawarin Bude Kasuwarta Ga Duniya

16 hours ago
Zambiya Ta Kaddamar Da Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta Hasken Rana Mafi Girma
Daga Birnin Sin

Zambiya Ta Kaddamar Da Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta Hasken Rana Mafi Girma

17 hours ago
Yawan Kudin Shiga Da Sin Ta Samu A Fannin Sana’ar Manhaja A Watanni 5 Na Farko Na Bana Ya Wuce Yuan Triliyan 5.5
Daga Birnin Sin

Yawan Kudin Shiga Da Sin Ta Samu A Fannin Sana’ar Manhaja A Watanni 5 Na Farko Na Bana Ya Wuce Yuan Triliyan 5.5

18 hours ago
Xi Ya Bukaci Kungiyoyin Matasa Da Dalibai Su Zurfafa Gyare-Gyare Da Kirkire-Kirkire Don Samun Sabbin Nasarori
Daga Birnin Sin

Xi Ya Bukaci Kungiyoyin Matasa Da Dalibai Su Zurfafa Gyare-Gyare Da Kirkire-Kirkire Don Samun Sabbin Nasarori

20 hours ago
Next Post
Kokarin Hadin Kai Don Samar Da Isasshen Abinci A Nahiyar Afirka

Kokarin Hadin Kai Don Samar Da Isasshen Abinci A Nahiyar Afirka

LABARAI MASU NASABA

Ɗan Wasan Liverpool, Diogo Jota, Ya Mutu A Hatsarin Mota

Ɗan Wasan Liverpool, Diogo Jota, Ya Mutu A Hatsarin Mota

July 3, 2025
Mun Shirya Fuskantar APC Domin Ceto Talakawa – Abubakar Malami

Mun Shirya Fuskantar APC Domin Ceto Talakawa – Abubakar Malami

July 3, 2025
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

’Yansanda Sun Ceto Ɗan Ghana, Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 3

July 3, 2025
Buhari Ba Shi Da Lafiya, Amma Yana Samun Sauƙi A Birtaniya — Garba Shehu

Buhari Ba Shi Da Lafiya, Amma Yana Samun Sauƙi A Birtaniya — Garba Shehu

July 3, 2025
Kayayyakin Sin Sun Kara Baiwa Masu Sayayya Na Kasa Da Kasa Damar Samun Zabi

Kayayyakin Sin Sun Kara Baiwa Masu Sayayya Na Kasa Da Kasa Damar Samun Zabi

July 2, 2025
Gwamnatin Kano Ta Haramta Shigo Ƙarafu Daga Arewa maso Gabas

Gwamnatin Kano Ta Haramta Shigo Ƙarafu Daga Arewa maso Gabas

July 2, 2025
Firaministan Sin Zai Halarci Taron Shugabannin Kasashen BRICS Na 17 A Brazil Da Kuma Ziyarar Aiki A Masar

Firaministan Sin Zai Halarci Taron Shugabannin Kasashen BRICS Na 17 A Brazil Da Kuma Ziyarar Aiki A Masar

July 2, 2025
Sin Na Ci Gaba Da Cika Alkawarin Bude Kasuwarta Ga Duniya

Sin Na Ci Gaba Da Cika Alkawarin Bude Kasuwarta Ga Duniya

July 2, 2025
Tinubu Ya Ƙaddamar Da Cibiyar Fasahar Da Aka Lalata Lokacin Zanga-Zanga A Kano

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Cibiyar Fasahar Da Aka Lalata Lokacin Zanga-Zanga A Kano

July 2, 2025
Zambiya Ta Kaddamar Da Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta Hasken Rana Mafi Girma

Zambiya Ta Kaddamar Da Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta Hasken Rana Mafi Girma

July 2, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.