ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, September 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Me Ya Sa Za A Sake Zabar Kasar Sin?

by CGTN Hausa
3 years ago
Sin

“Wurin da ya fi kasar Sin kyau a nan gaba, shi ne kasar Sin ta nan gaba.” Kwanan baya, shugaba Xi Jinping ya ambato wannan ra’ayin rukunonin masana’antu da kasuwanci cikin jawabinsa, yayin halartar tarukan kungiyar APEC a San Francisco ta kasar Amurka, lamarin da ya ja hankalin duniya.

Me ya sa rukunonin masana’antu da kasuwanci na kasa da kasa suka zabi kasar Sin? Manufofi 3 da shugaba Xi ya jaddada a yayin tarukan APEC, wadanda kasar Sin ba za ta sauya ba, sun ba da amsa.

  • Ana Fatan Sakamakon Ganawar Xi Da Biden Zai Taka Rawa Wajen Kyautata Dangantakar Sin Da Amurka
  • Wang Yi Ya Tattauna Da Takwarorinsa Na Kasashen Larabawa Da Na Musulmi

Kasar Sin, inji ne mafi girma dake ingiza ci gaban tattalin arzikin duniya. Gudummawar da za ta bayar kan bunkasar tattalin arzikin duniya a bana za ta kai kashi 1 cikin kashi 3. A ‘yan kwanankin baya, asusun ba da lamuni na duniya IMF ya kyautata hasashen da aka yi kan karuwar GDP din kasar Sin a shekarar 2023 zuwa 5.4%. Hakan ya tabbatar da cewa, kasar Sin na da karfin juriya da boyayyen karfi, da dabaru da dama wajen raya tattalin arziki, kana tubalin tattalin arzikin Sin na samun ci gaba ba zai sauya ba.

ADVERTISEMENT

Har ila yau, cikin manyan abokan cinikayyar kasar Sin guda 10, wasu 8 na cikin kungiyar APEC, haka kuma, kasar Sin ta kasance abokiyar ciniki mafi girma ga rukunoni 13 na kungiyar APEC. A yayin tarukan APEC a bana, kasar Sin ta gabatar da wasu sabbin matakan kara azama kan bude kofa ga ketare, ciki had da rika kyautata tsarin kare hakkin baki ‘yan kasuwa na zuba jari, ci gaba da rage abubuwan da aka tanada cikin jerin sana’o’i da ayyukan da aka haramta zuba jari kansu, yin adalci tsakanin baki da ‘yan kasar a fannin zuba jari kan kamfanoni da dai sauransu. Lamarin ya nuna cewa, kasar Sin ba za ta sauya aniyarta ta samar da yanayin kasuwanci da ya kai mizanin kasa da kasa wanda zai dace da bukatun kasuwa kuma bisa doka ba. Kana ba za ta sauya manufarta ta yin adalci a tsakanin baki da ‘yan kasar wajen samun kyakkyawar hidima ba.

Lallai wadannan manufofin 3 da kasar Sin ba za ta sauya ba, sun samar da tabbaci da kwanciyar hankali, wadanda duniya ke matukar bukata yayin da take fuskantar sauye-sauye da rashin kwanciyar hankali. (Tasallah Yuan)

LABARAI MASU NASABA

Xi Zai Halarci Taron BRICS Karo Na 18 A Indiya

Za A Gudanar Da Taron Koli Na Shugabannin Harkokin Masana’antu Da Cinikayya Na APEC Na 2026 A Shenzhen

Sin
CGTN Hausa
+ postsBio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Za A Gudanar Da Taron Koli Na Shugabannin Harkokin Masana’antu Da Cinikayya Na APEC Na 2026 A Shenzhen
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Xi Jinping Ya Taya Kim Jong-Un Murnar Cika Shekaru 78 Da Kafuwar Koriya Ta Arewa
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

MASU ALAKA

Xi Zai Halarci Taron BRICS Karo Na 18 A Indiya
Daga Birnin Sin

Xi Zai Halarci Taron BRICS Karo Na 18 A Indiya

September 10, 2026
Za A Gudanar Da Taron Koli Na Shugabannin Harkokin Masana’antu Da Cinikayya Na APEC Na 2026 A Shenzhen
Daga Birnin Sin

Za A Gudanar Da Taron Koli Na Shugabannin Harkokin Masana’antu Da Cinikayya Na APEC Na 2026 A Shenzhen

September 10, 2026
Xi Ya Bukaci A Kara Azamar Dakile Aukuwar Muggan Hadurra Sakamakon Aukuwar Gobara A Wani Jirgin Ruwan Dakon Kayayyaki
Daga Birnin Sin

Xi Ya Bukaci A Kara Azamar Dakile Aukuwar Muggan Hadurra Sakamakon Aukuwar Gobara A Wani Jirgin Ruwan Dakon Kayayyaki

September 10, 2026
Next Post
Kokarin Hadin Kai Don Samar Da Isasshen Abinci A Nahiyar Afirka

Kokarin Hadin Kai Don Samar Da Isasshen Abinci A Nahiyar Afirka

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar da Shirin Ƙara Kuɗin Jarabawar WAEC da NECO

Gwamnatin Tarayya Za Ta Rika Bai Wa Ɗalibai 100MB Na Data Kyauta Kullum

September 10, 2026
Sin Da Amurka Na Wanzar Da Mu’amala Game Da Shirin Ganawar Da Manyan Shugabannin Kasashen Biyu Za Su Yi A Bana

Sin Da Amurka Na Wanzar Da Mu’amala Game Da Shirin Ganawar Da Manyan Shugabannin Kasashen Biyu Za Su Yi A Bana

September 10, 2026
Sojoji Sun Ceto Fasinjoji Uku Da ‘Yan Bindiga Suka Harba A Filato

Sojoji Sun Ceto Fasinjoji Uku Da ‘Yan Bindiga Suka Harba A Filato

September 10, 2026
Xi Zai Halarci Taron BRICS Karo Na 18 A Indiya

Xi Zai Halarci Taron BRICS Karo Na 18 A Indiya

September 10, 2026
Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta

Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta

September 10, 2026
Za A Gudanar Da Taron Koli Na Shugabannin Harkokin Masana’antu Da Cinikayya Na APEC Na 2026 A Shenzhen

Za A Gudanar Da Taron Koli Na Shugabannin Harkokin Masana’antu Da Cinikayya Na APEC Na 2026 A Shenzhen

September 10, 2026
Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci

Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci

September 10, 2026
Xi Ya Bukaci A Kara Azamar Dakile Aukuwar Muggan Hadurra Sakamakon Aukuwar Gobara A Wani Jirgin Ruwan Dakon Kayayyaki

Xi Ya Bukaci A Kara Azamar Dakile Aukuwar Muggan Hadurra Sakamakon Aukuwar Gobara A Wani Jirgin Ruwan Dakon Kayayyaki

September 10, 2026
Sin

Jerin Bankuna 32 Da Aka Amince Su Sayar Da Hannun Jarin Matatar Dangote

September 10, 2026
Sin

Uganda Za Ta Fara Fitar Da Man Fetur Zuwa Ƙasashen Waje

September 10, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.